BISMILLAHI RAHMANIR RAHEEM ALHAMDULILLAH, ALL THANKS AND PRAISE BE TO ALMIGHTY ALLAH FOR GIVING ME THE CHANCE AND OPPORTUNITY TO START THIS NEW BOOK, I PRAY AND HOPE THAT IT WILL BE EDUCATIVE AND ENTERTAINING AS I WANT IT TO BE, ALL THE CHARACTERS IN THESE BOOK ARE FICTITIOUS, AND I DEDICATE THIS BOOK TO MY LATE SISTER ZAINAB, WE LOVE YOU BUT ALMIGHTY LOVES YOU MORE, ALLAH YA KARBI SHAHADARKI, YASA ALJANNAH CE MAKOMARKI, YA RAYA SU ZEENAT DA YASMIN, AMEEN. PLEASE SAY A PRAYER OR TWO FOR MY LATE SISTER. TO MY LOVELY FANS, I LOVE AND ADORE YA'ALL ♥� ♥� ♥� ♥� ♥�. THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 1 If at all I'm entertaining in any way or form to you, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. "Mami gaskiya mu kaishi asabiti, kin gafa aman jini yake" wata yar budurwa wacca shekarunta bazasu wuce 22-24 tafada tana hawaye "toh sameera ina mu ina kudin asabiti fisabilillah?, kindai san cewa yayarki laila an koreta daga wajen aiki, ke kuma har yanzu kina makaranta, dan kudin da muke samu daga inda nake siyarda abunci dashi na biya miki kudin makaranta satin daya wuce, in mun kaishi yanzu, dole ace mu karbi kati kafun a yarda muga likita, toh ya kike son inyi da raina? " matar da aka kira da Mami wacca shekarunta bazasu wuce 50 ba amma wahalar rayuwa yasa tayi kamada wacca shekarunta sunkai 60 da yan kai tafada tana goge hawayenta da zanin data daura, tarin da saurayin dake kwance a kafar yayarsu laila ne yasa duk suka zuba mai ido suna kallon shi dan from all indications magana yake sonyi, magana ya farayi da kyar yana cewa "Mami, sissy (laila), Sameera, you all know that i love and adore you ladies, but i don't think i can make it, ni kadai nasan yanda zuciyata yake mun zafi da ciwo..." wacca suke kira da anty laila itace ta dakatar dashi ta hanyar cewa "yanzu Abnal dan mace kake son kashe kanka? Inma bakaji tausayin nida Sameera ba, ai ya kamata ace kaji tausayin Mami, ai Rukayya is not the last woman on earth dazaka halaka kanka dan ita, da yardar Allah babu abun da zai faru da kai, yi shiru and say no more " anty laila tafada tana kokarin tashi, sai ta kalli Mami tace " Mami tashi mu kaishi general, ko first aid ne abashi" da 'toh' Mami ta amsata itama tana tashi tsaye. Family din marigayi malam Muhammad kenan,shida matar shi Maryam buzaye ne, Amma suna zaune a rural part na garin keffi (Nasarawa state), malam Muhammad ya rasu tun shekaru ashirin da uku dasuka wuce, dan matar shi Maryam (Mami) nada cikin Sameera lokacin daya rasu ta hanyar hastarin mota a hanyar dawowar shi daga aiki, Malam Muhammad primary school islamiyya teacher ne lokacin dayake raye, ba shida wani arziki sai godiyar Allah, bayan rasuwar shi yan'uwan shi suka zo gaisuwa tareda taya Mami jaje, tun lokacin basu kara waiwayar suba, acewar su, suma ta iyalansu sukeyi. bayan Mami ta haihu da yan kwanaki, dan chanjin da mutanen arziki suka bata data haihu, dashi tafara siyar da abunci a kofar gidansu da taimakon yarta laila da bazata wuce shekaru goma ba a lokacin, Abnal shi kuma was seven years old, laila had to drop out of school dan Abnal shi yasamu daman zuwa, cos their Mum couldn't afford to send them both to school. Babu irin wahalar da Mami da ya'yanta basu sha ba, expecially laila, tsabagen yanda talauci yayi musu mugun kamu, yan unguwarsu ma basuwa son muamala dasu, cos aganin su they can stain them with their poverty (ignorance is indeed a disease 🤦�♀�), when laila reached the age of fifteen she started taking all sorts of jobs, just to support her mum and younger siblings, while Abnal and Sameera were going to a government school,Amma one unique quality da su laila suke dashi is the fact that the three of them are soo damn beautiful, you simply can't look at them once and take your eyes off them, expecially Abnal , duk yafisu kyau, even with the fact that shi namiji ne, ga in kin gansu bazaki taba cewa they're starkly poor ba, inba dressing dinsu dazai gaya maka, their fair skin is naturally glowing, ga gashin kansu that is as soft as silk, and their eyes are blue in colour, indai kika gansu you can swear that they ain't from Africa. Years later Laila is 33years of age now, and har yanzu batayi aureba, cos all the suitors she's having are the hit and run type, kawai it's her body that they want, none of them is ready to marry her, they believe that their family are witches, that they ain't normal human being because of how beautiful and captivating they look, majority of yan unguwarsu don't associate themselves with them, they avoid them like a plague, laila is not one bit disturbed because of that, all she's after is how to lift her Mum and younger siblings from poverty, eatery din datake aiki before as a waiter, an koreta becouse she refuse to be intimate with the manager there, shine yasan yanda yayi ya koreta, now she's back to helping Mami sell food in her small canteen. Abnal shi kuma bai dade da gama university ba, because their education was not steady, sunayi suna tsayawa in babu kudi, sai sun kuma tarawa kafun su koma, shiyasa their education was slow, Amma Alhamdulillah yagama yanzu. Sameera kuma ita tana level 2 yanzu a university, wannan kenan. Wacece Rukayya? Rukayya yar wata Haj. Saudat ce, they're the richest a unguwarsu Abnal, Haj. Saudat bata muamala da talakawa, indai you're poor, toh ko kallon arziki baki isa kisamu daga gare taba, and irin akidar data daura ya'yanta kena, Farida da Rukayya ,Farida is the eldest while Rukayya is the youngest, Rukayya da Abnal sun hadu a uni ne, Abnal was her senior, ranar data fara ganin Abnal taji ya kwanta mata, dukda itama bata muamala da talakawa, but Abnal's beauty was what attracted her to him, and the fact that many ladies a campus are dying to date him, Amma shi duk basuwa gabanshi sai Rukayya kawai, when Haj. Saudat and her daughter Farida came to know about Rukayya and Abnal's relationship, they started poisoning Rukayya's mind cewa ta rabu dashi, that she and the boy are not in the same level, mai zatayi dashi, he has nothing to offer her apart from poverty, maganganu dai marasa da'di, at first Rukayya bata yarda ba, but when her elder sister farida started introducing her to different guys that are from a wealthy family, and they started enticing her with worldly things, all the walls she built around her started to crumble, before she finally succumb totally to her Mum and sister's wish and breaking up things with Abnal, tun ranar daya gayawa Abnal cewa she's no longer interested in the relationship, Since that day Abnal ya fara rashin lafiya, dan ba karamin so Abnal yakewa Rukayya ba, da ciwon shi yayi tsanani and sunan Rukayya yake ta kira cewa dan Allah he wants to see her koda so da'yane dan anashi tunanin mutuwa zaiyi, sai laila taje gidansu Rukayya just to beg her cewa dan Allah tazo ta leka Abnal koda so dayane, Amma da zagi dacin mutunci haj. Saudat da yarta farida suka koreta, toh tun lokacin suka cigaba da fama da jikin Abnal. Back to the present Mami da laila ne suka kai Abnal zuwa federal hospital dake keffi, suna zuwa, emergency straight suka zarce dashi, luckily for them akwai wata Nurse Zainab da take unguwarsu, tana yawan siyan abunci a hannun Mami, so suna mutunci da ita sosai, ita suka tarar a emergency ward, nurse Zainab naganin su, immediately ta taimaka aka kwantar da Abnal a da'n madaidaicin gadon dake ward din, sai take tambayarsu mai ya same shi haka, rasa wane irin bayanin da zasuyi mata sukayi sai laila ce tace "wai zuciyar shi yana mashi ciwo da zafi, ga aman jinin dayakeyi" "SubhannAllah, gaskiya lamarin ya girmama, you ladies are lucky kuwa, dan akwai wani cardiologist dayake zuwa daga Abuja dan yiwa patients dinda situations dinsu are very critical aiki, toh he's around, though bai dade da fitowa daga theater ba, bara na dubo shi a office " nurse Zainab tafada " Alhamdulillah, bara muje tare, Mami ke ki zauna dashi" laila tafadawa Mami, tareda bin nurse Zainab a baya. Sun danyi tafiya kafun nurse Zainab taja ta tsaya a kofar wani office tana kwankwasawa, 'come in' wani sanyayar murya yafada daga ciki, bude kofar Nurse Zainab tayi tareda shiga da Sallama while Laila na biye da ita a baya, amsa Sallamar doctor Marwan yayi, tareda dago kanshi daga MacBook dake gaban shi ya zubawa Nurse Zainab ido, gaisawa doctor Marwan da Nurse Zainab sukayi, from all indications sun saba da juna, sai Nurse Zainab tace "doc, neman taimako nazo yi, i know that you're not a resident doctor here, so bai kamata ace nazo maka da wannan neman alfarmar ba, actually it's my friend here that needs your help, her brother is in a critical condition, and he urgently needs your intervention, ki gaya mishi abun dake damun shi" Nurse Zainab ta karasa maganarta tana juyowa ga laila, dan all this while laila a bayan Nurse Zainab ta tsaya, fitowa laila tayi daga bayan Nurse Zainab, tafara magana kamar haka "he's complaining that he's chest is paining and hurting him, and he's also spurting out blood" tun lokacin da laila ta fito daga bayan Nurse Zainab, doctor Marwan was captivated by her beauty, with all of his exposure, bai taba ganin such beauty ba, expecially her blue eyes, TabarakAllahu Ahsanul Khaliqin, yake ta maimaitawa under his breath, so duk abun da Laila tafada doctor Marwan bai jiba, the only thing he could grasp was that her brother is ill, Amma sauran bayanin da Laila tayi baiji ba, laila tagama bayanin ta amma doctor Marwan is not saying anything, sai kura mata ido dayayi, sai da Nurse Zainab tayi gyaran murya tareda cewa 'doc' sannan doctor Marwan ya dawo hayyacin shi, sai nurse Zainab tace "she just finished explaining to you abun dake damun k'aninta" Murmushi doctor Marwan yayi sannan yace "what did you say beautiful?" yafada while still smiling and staring at laila,da on a very good day ne, laila bazata kara mishi magana ba, cos she already noticed irin kallon dayake mata and tasan meaning dinsa, but babu halin tayi mishi rashin mutunci cos itace take neman taimakon shi, laila had no option than to re-explain her brother's situation, tashi doctor Marwan yayi yace "let's go, so that i can evaluate him", fita sukayi zuwa emergency ward, Amma doc Marwan couldn't stop staring at laila, laila tana sane da duk abun daya keyi, amma sai tayi biris dashi, suna karasowa inda Abnal yake, doctor Abnal ya dan duddubashi tareda kara yiwa su Mami waensu tambayoyin, amsa shi sukayi daidai gwargawado, sannan doctor Marwan yace "from the look of things, this boy's condition is a bit critical, though he hasn't done any test or X-ray, but i can confidently tell ya'all that he's gonna need to undergo surgery as soon as possible, indai bakuwa son a samu matsala" kallon shi laila tayi sannan tace "toh doctor, yazamuyi yanzu?" murmushi doctor Marwan yayi sannan yace "i just told you what needs to be done, and i would have love tobe the one that will handle his case but unfortunately i'm not a doctor in this hospital" ya amsata while still staring at her "which hospital do you work sir?" laila ta kuma tambayar shi, cos she has made up her mind to do whatever it takes to save her brother's life, even if it means, her paying her brother's bill in kind, now is not the time to act holy, and from the look of things, it seems like the doctor has a soft spot for her already, afterall desperate times calls for desperate measures "i have a private hospital in Abuja, so that's where i work" doctor Marwan ya amsata, tsaya tunani Laila tayi na waensu dakiku sannan tace "doctor please can i have a minute with you privately?" "with all pleasure" doctor Marwan ya fada, fita sukayi zuwa wani dan lungu suka tsaya sai laila tace "sir, i will be very sincere and honest with you, we can't afford your bills and i really would love that you handle my brother's case like you said earlier, so i don't know if there's anyway you can assist us" laila ta karasa fada in a pitiful manner, kura mata ido Marwan yayi for sometime sannan yace "all i need is you and your Mum's consent to take him to Abuja" "i don't understand, you mean to say that indai mun yarda zaka kaishi abuja and start his treatment for him without a dime?" laila ta kuma tambayanshi, girgiza kai doctor Marwan yayi alamar 'yes', sannan laila ta kuma cewa "okay, what's the catch then, since you're not billing us?" "nothing, you seem not to trust me, why?" doc Marwan ya tambayeta while smiling "it's not like i don't trust you or anything, it's just surprising that you're willing to help without having an ulterior motive" laila ta amsa shi,murmushi doc Marwan yayi sannan yace "enough of the chit chat cos time is of utmost importance, so go explain to your Mum, indai tayarda i will arrange the ambulance that will convey him down to Abuja, but it has to be today cos i was about leaving when nurse Zainab brought you" godiya laila tayi mishi sannan tace "but sir, i will have to accompany him down to Abuja" "that's not a problem for me at all, infact i will be glad, and please stop this sir tingy, you're free to call me Marwan". Zuwa laila tayi gurin Mami, tayi mata bayanin komai, da farko Mami bata yarda laila taje ba, tace ita ya kamata taje, saida nurse Zainab tasa baki cewa kar Mami ta damu, ita tasan doc Marwan sosai, so laila and Abnal are in good hands sannan ta yarda. Laila taso zuwa gida dan ta kwashi kayanta dana Abnal Amma doc Marwan yace karta damu ko wahalar da kanta, and again time is already against them, so laila had no option than to stay back. A ambulance laila da Abnal suka je while doctor Marwan shi kuma a private vehicle dinsa ya tafi, sai da Mami taga tafiyarsu tayiwa Nurse Zainab godiya sosai sannan itama tabar asabitin zuwa gida. 04/12/2021, 1:11 pm - You removed +234 810 578 0264 04/12/2021, 1:55 pm - Fatima Sani H left 04/12/2021, 2:17 pm - +234 706 217 0094 joined using this group's invite link 04/12/2021, 2:56 pm - +234 816 707 8655 joined using this group's invite link 04/12/2021, 6:42 pm - +234 703 478 9967 left 04/12/2021, 6:44 pm - Higgo Amm�� left 04/12/2021, 7:48 pm - +234 906 699 5366 joined using this group's invite link 04/12/2021, 10:30 pm - +234 708 872 0327 joined using this group's invite link 05/12/2021, 8:52 am - +234 814 262 2322 left 05/12/2021, 4:31 pm - +234 814 290 4255 joined using this group's invite link 05/12/2021, 10:24 pm - Zainab Lawal left 06/12/2021, 6:18 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 2" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1094643777?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=K7pefAVdcLZY%2FZaM4lZ484humAn7R2X96DqzRKzSXhR9xUCGN7J09KNlZPM1%2FUxXUw%2FEP11pjq8H0zasY%2F6E5R8cynlBBdXE6XLvljxGzh8eQNyM8fZ5jEeb2OyhgvUt 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 2 If at all I'm entertaining in any way or form to you, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. P. S:MY BOOKS ARE WRITTEN BOTH IN ENGLISH AND HAUSA , INFACT 60% IS IN ENGLISH LANGUAGE WHILE THE REMAINING 40% IS HAUSA, SO PLEASE IF YOU KNOW THAT YOU AIN'T A FAN OF BILINGUAL NOVELS THEN THIS BOOK IS NOT FOR YOU, AND YA'ALL WILL HAVE TO MANAGE MY HAUSA COS IT'S NOT THAT SMOOTH 🙈🙈, THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃💃💃💃💃. Waye doctor Marwan? Doctor Marwan d'a ne ga Alhaji Yusuf da Hajiya Maimuna, Alhaji Yusuf is a very wealthy man, he's a retired general who's now into politics, though he's not actively participating in it like before due to age, while Hajiya Maimuna was in the medical field, before she too retired, they are both fulani by tribe, they've been married for over 50 years now, sunada ya'ya biyu, fatima da Marwan, Fatima is their eldest child while Marwan is the youngest, Fatima is happily married to an oil mogul which goes by the name of Alhaji Nasir, Alhaji Nasir is a billionaire, babu wanda bai sanshiba a kasar da ketare, they're blessed with two children, Haseebah da Nadia, Haseebah is 29 years of age and still single, she's a chartered accountant, she's very career driven,and a no-nonsense type of lady, currently bata kasar, tana canada on a course, akwai tazara sosai tsakanin Haseebah da Nadia, cos Nadia is just 23 years old and she studied medicine, she's currently doing her service a hospital din uncle dinta Marwan, Nadia is fair in complexion just like her grandparents, parents and her uncle, she's very fond of her uncle and she's a typical daddy's girl, uban nasonta ba kadan ba, har baya taba ganin laifinta, duk abun datakeso shi take samu, uwarce ma take dan taka mata burki waensu lokutan. Amma one good thing about this family is that upon all this their wealth, basuda wulakanci, they're very nice and welcoming to the poor, even their helps are living comfortably without hitches or any form of discomfort. Nadia is of average height, batada kiba but a very witty lady,akwaita da kafiya akan abu, and she doesn't forgive easily, that's why she doesn't keep friends, the only confidant she has apart from her dad and uncle is one of their help which goes by the name sadiya, tun lokacin da Sadiya tafara aiki a gidansu Nadia, suka kulla kawance, though Sadiya ta girmi Nadia cos ita she's 25 years of age and single. Marwan is single at 43, cos yayarshi Fatimah is 48 years old, his parents and elder sister sunyi mishi maganar aure har sun gaji sai kawai suka zuba mishi ido, anytime din dasukayi mishi maganar aure his response is always 'when the time is right, he will surely get married', and iyayen shi though they're old but boko yasa their lifestyle is that of 21st century parents, they don't believe in using force on their children for anything, they accord them a certain level of respect, Marwan like i said before has a hospital in Abuja, he has done different courses apart from his Bsc, Masters and Phd, So he's very good at what he does, shiyasa har overseas zuwa yake ya tayasu aiki whenever the need arises, so zamu iya cewa shidin kwararran consultant ne a bangaren zuciya. Back to the story Tare suka isa Abuja, suna zuwa straight ICU aka zarce da Abnal, all the necessary test and x-ray aka yimishi and true to what Marwan said earlier, Abnal needs to undergo surgery cos he already had a heart issue yazo yasa damuwa a ranshi kuma, but aikin da za'ayi mishi is scheduled for the next day, so all the necessary medication suka fara bashi against the next day, sai da doctor Marwan ya tabbatar cewa everything is in order sannan yazo yasamu laila a reception cos babu daman ta zauna da Abnal a ICU, sai yace "everything is set against tomorrow and your brother is already on certain medications, yanzu the only remaining thing for you to do is take a shower, eat and rest" "doctor i really appreciate all you've done for us so far, but i prefer to stay here with my brother, I'm not even hungry" laila tafada mishi while looking at him, murmushi Doctor Marwan yayi sannan yace "i totally understand that you're still worried about your brother, but i assure you that he's in good hands, so there's absolutely nothing to loose sleep over.. " yafada mata calmly, sannan ya cigaba dacewa ".. but if you insist on staying, i can arrange a room for you since babu daman ki zauna dashi for now" da sauri laila ta girgiza mishi kai alamar abun da takeson kenan, sai ya kira one of their Nurses ya fada mata taje ta gayawa one of their janitors su gyara daya daga cikin jerin da'kunan that are meant for visitors (cos the hospital is a very big one), yana gama fadama Nurse din sai ya kuma fuskantar laila yana cigaba da cewa "after i settle you in, akwai inda zanje but i should be back in the next one hour or thereabout, hope you will be okay on your own for that period?" ya tambayeta looking all smitten by her, murmushin dole laila ta kirkiro sannan tace "ai you're free todo whatever sir, i don't really have a say whatsoever" cos ita aganinta Marwan is after her body ne kawai, she doesn't believe cewa he can have any serious intentions towards her, waenda basu kaishi kyau ko dukiya ma are looking down on her balle shi that from the look of things, everything is working out well for him, Marwan bai kara ce mata komai ba cos he noticed that she's a little bit sensitive right now, and shi a tunaninshi it's because of her brother's illness, so he decided to let her be for now, har sai lokacin da k'aninta zai samu lafiya, maybe then she will be more open and bubbly. After Marwan ya tabbatar cewa she has settled in the room dayake kamar gidan self contain, cos this room is not comparable to the slum that they live in, fita yayi, yana fita laila ta zauna akan gadon that is so soft and tender, Wayarta ta ciro daga yar jakar dasuka je asabiti dashi, irin small Nokia phones da aka kira da 'rakani bandaki' shi take anfani da, wannan dake hannunta ma daga gani wayar taga rayuwa dan baida back cover kuma, da rubber band aka rike battery din wayar zuwa phone din, number din kanwarta Sameera tafara gwadawa, tana fara ringing aka daga kamar da can jiran kiran akeyi, muryar Mami ce tayi mata Sallama, amsa Sallamar Laila tayi, sannan Mami ta tambayeta cewa dafatan dai sun isa Abuja, amsata laila tayi da 'A' harma sun isa asabitin, nan dai Laila tayi mata bayanin komai, cewa gobe in Allah ya yarda za'ayi mishi aiki, adduan Allah ya bada sa'a, yasa ayi mishi aikin ba tareda wani matsala ba Mami tayi, sannan Laila ta kaste kiran dan batada wadataccen airtime dazata ce su tsaya suyi hira. Marwan na barin hospital din, direct gidan yayarshi Fatima ya zarce, yana zuwa securities suka bude mishi gate dan dama sun riga sun sanshi so bai bukatar any interrogation, bayan yaje ya ajiye motar shi a parking lot, directly lounge arean gidan ya nufa, innace zan fada muku haduwar gidan, i might spend a whole day bangama ba, just imagine how a billionaire's house will look like, yana isa lounge area dake kasa cos the house is a two story building, Nadia ya tarar zaune tana game din candy crush a wayarta, she was putting on a white and black high waist skirt da white top sai gashin kanta datayi parking da black hair band in a pony tail style, babu wani kwalliya a fuskarta, apart from powder da chaplet da tasa a baki, in a nutshell Nadia is a cute lady, Marwan na shiga lounge area din Nadia ta dago da kanta daga game din da takeyi, tana ganin wanda ya shigo sai ta hade fuskarta tana cewa "good evening uncle" tana gama fadan haka ta tashi ta haura sama, Marwan tsayuwa yayi yabita da kallon mamaki, cos shi bai san laifin daya yimata ba da take fushi dashi, yana kokarin fito da wayar shi kenan dan ya kira yayarshi cewa he's around, saiga anty Faty nan saukowa, gaisawa sukayi sannan Marwan yace "what's wrong with chuchu? (haka yake kiran Nadia), dana shigo the way she greeted me shows she's angry with me, ni kuma bansan laifi naba" murmushi anty Faty tayi sannan tace "what's today's date?" tsaya tunanin date din Marwan yayi, yana tunawa sai yace "oh jeez!!! It totally excaped my mind that today is her birthday, kuma na tuna da safe nace zan kira ta, but abubuwan da suka faru daga baya ne yasa na manta, inna gama dake zanje in bada hakuri" Marwan ya fada, tabe baki anty Faty tayi sannan tace "kunfi kusa, oya gist me what you came to tell me, cos daga gani i know you have something to say" murmushi Marwan yayi sannan yace "you know me too well, sisto I've finally found my missing rib, you need to see this lady, asin like she's all I've ever wanted and more, i never believed in love at first sight, sai gashi yau ya faru dani, cos that's the only explanation i can give to what I'm feeling right now" kallon mamaki anty Faty tayi mishi sannan tace "Alhamdulillah, godiya ya tabbata ga Allah, finally you found a woman that you're in love with, tell me more about this lady" dariya Marwan yayi sannan yafara bawa anty Faty labarin duk abun daya faru yau, yana cigaba dacewa "..... but she has this aura of sadness in her, though i don't know why, even to smile is an issue for her, and daga gani they're from a poor background" Marwan ya karasa fada yana kallon anty faty, numfasawa anty Faty tayi sannan tace "lil bro mutane da yawa fa suna cikin damuwa ba kadan ba, i just hopmukee and pray that karshen wahalar tane yazo, and about them being poor, ai kudi da talauci duk jarabawane daga Allah, Amma mutane da yawa basu sani ba, expecially mu masu ku'di, atimes we think it's by our power or work mukeda kudin da dashi, not knowing that it's just out of Almighty Allah's bounty that he decided to bless us, so kawai ka bita a hankali, I'm sure as time goes by, zata saki jiki da kai, Allah ya baku sa'a a aikin da za'ayiwa kaninta gobe" da Ameen Marwan ya amsata tareda yimata godiya, sai ya kuma fada mata cewa yana bukatar riguna da undies da turare, sai kuma abunci dan bata taho da komai ba, one of the helps anty faty ta kira ta gaya mata cewa, ta hadowa Marwan abunci da lemo a warmer, sai kuma taje dakinta akan gado, zataga waensu shopping bags data ajiye anan ta taho mishi dasu, Marwan ya zabi wacca zaiyi mata acikin kayan, da toh ta Amsata tajuya zuwa samofa. Tashi Marwan yayi yana cewa "bara inje mu shirya da sweetheart dina, cos she's part of the team daza suyiwa yaron aiki gobe in Allah ya yarda" yafada yana haurawa sama, dariya anty faty tayi without saying anything. Kwankwasa kofar dakin Nadia Marwan yayi, 'come in' aka fada ta ciki, Marwan na shiga cikin dakin yaje ya dauketa daga kan gadonta bridal style yana jujjuyawa da ita, yana cewa 'happy Bday my chuchu' kokarin sauka daga hannun Marwan Nadia take sonyi amma ta kasa, sai cewa take "uncle let me down" tana fada while smiling, saukar da ita Marwan yayi tareda kara bata hakuri for not wishing her earlier, Amma kar ta damu he will make it up to her, sai da Marwan ya tabbatar da cewa she's no longer upset with him sannan yazo yayi mata maganar aikin da yake dashi gobe da safe in Allah ya yarda, and she's going to be part of the team da zai taya shi aikin, amsa mishi da toh Nadia tayi, sannan tace Amma yayi branching gobe in zai tafi ya dauketa sai suje tare, 'that won't be a problem' Marwan ya amsata. Tare suka sauko kasa, zuwa lokacin duk abun daya bukata was already set, wajen kayan sawan yaje yana daddaga su dan yaga which one is going to be her size, tsaya kallon shi Nadia da Anty Faty sukayi har yagama daukan waenda yake bukata, sai anty Faty tace "toh kai dinma ka tsaya kaci abunci mana, the dining is already set" "no i can't cos am late already, hour daya da rabi nace tabani zan dawo, yanzu nariga na cinye time din, and besides I'm not even hungry" Marwan yafada yana kokarin kwashe kayan, sai Nadia tace "wai who has all these things?" ta tambaya tana kallon uncle dinta "it's for your Aunty to-be" Marwan ya amsata yana fitowa daga lounge area din gidan zuwa parking lot, biyo shi Nadia tayi tana cewa ita bata gane amsar shiba, tsayawa yayi dan yabawa security din dayazo karban kayan daga hannun shi zuwa motar shi yayi, sai yace "don't worry i will explain everything to you whenever i have the time, or better still ask your Mum she will explain things to you, dan nariga nayi latti yanzu" yana gama fadan haka yayi mata peck a goshi tareda shiga cikin motarshi yabar gidan. A asabiti, Laila dataji sanyi AC batasan lokacin da bacci ya dauketa ba, tana cikin bacci taji kamar ana dan taba ta firgigit ta tashi zaune tareda matsa baya, tana bashi suspicious look, murmushi Marwan yayi sannan yace "calm down, i meant well, when i came back i knocked on the door severally but there was no response, so i decided to come in and see for myself, dana shigo kuma i met you sleeping, and nasan bakici abunci ba, that's why i decided to wake you up dan kici abunci, and i brought some clothes and some essential things that you would be needing, so zaki iya shiga bayi kiyi wanka sai ki chanza kayanki sannan kici abunci, ni zan tafi gida yanzu and i won't be coming back till tomorrow morning, i need to rest well against tomorrow, but if you need anything please don't hesitate to ask the Nurses in the Nurse stations " godiya Laila tayi mishi sosai, sai tsaya kallonta kawai yake, dan from all indications this lady have been through alot, dayaga cewa tausayin ta zaiyi mishi illa sai kawai yasa kai ya fita daga dakin, yana fita laila taja basket din abunci zuwa gareta dan kamshin abunci ya cika mata hanci dayawa, tana bude warmer din taci karo da lafiyayyan jallof rice with peppered chicken, ai laila bata san lokacin data fara cin abuncin ba, tana cikin ci sai tunanin Mami da Sameera ya fado mata arai, Allah kadai yasan ko su sunada abun daza suci yau, sai taga abuncin ma duk ya fita daga ranta, rufe warmer din tayi tareda ajiye shi,ruwa ta dauko tasha, sai tafara bude dan akwatin din da'aka kawo mata, tana gama budewa, different arabian gowns, hijab da lingerie ne acikin sa, sai bangaren su mai na shafawa, sabulun wanka, perfume, comb etc ne acikin box din, rufe komai tayi tana tunanin anya dis guy is sure cewa babu abun dayake so in return for all of his kindness kuwa, cos she's not used to someone being kind to her without them having an ulterior motive, tana cikin tunani aka kwankwasa kofar dakin, izinin shigowa ta bayar, saiga wata nurse nan ta shigo tareda cewa, doctor Marwan ne yace tazo incase she needs help for anything, girgiza kai Laila tayi tana cewa "i don't really need anything, apart from knowing where the qibla is" nuna mata nurse din tayi tareda mika" mata da prayer mat from closet din dake cikin dakin, sannan Nurse din tace "come let me show you how to use the taps in the toilet" tashi Laila tayi ta bita bandakin, nuna mata yanda zatayi anfani da kuma bude taps din Nurse tayi, sai da Nurse din ta tabbatar da cewa Laila is good kafun tabar dakin, cos ba karamin warning doctor Marwan ya bata ba, he can be nice and all, but if you mess up with him, you won't like the other side of him one bit. 06/12/2021, 6:19 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: You deleted this message 06/12/2021, 6:20 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: You deleted this message 06/12/2021, 4:23 pm - +234 703 822 9573 joined using this group's invite link 06/12/2021, 6:17 pm - +234 901 753 2782 left 06/12/2021, 10:06 pm - +234 907 504 2609 was added 06/12/2021, 10:06 pm - T10 Collection left 07/12/2021, 5:31 pm - +234 706 611 7275 joined using this group's invite link 08/12/2021, 6:12 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 3" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1094643787?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=FvOMJBiXKbYvDGAC%2BCws6y77kCYY1fUEqu9JoaCSuybB%2B5mpQT65clrkfxTctVmIfUrbOGhvQCyMr3hSl%2BDkdzsncGPZYjv96630XiI5zWMlWHnL8ZBWRek60cIh0l7h 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 3 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃💃💃 If at all I'm entertaining in any way or form to you, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. Washegari around 8am doctor Marwan ya isa gidansu Nadia, yana zuwa ya kirata cewa tafito, already dama Nadia ta gama shiryawa cikin palazo trouser blue - black in colour, sai black long sleeve top, da dan mayafinta data yafa Shima blue - black, sai flat shoe baki da dan jakarta shima baki, she looked adorable, dakin anty Faty taje tayi mata sallama, adduan samun nasara tayi mata. Nadia na shiga cikin motar Doctor Marwan, gaisawa sukayi sai Nadia tace "uncle, Mom jisted me everything about this our new Aunty to-be, I'm soo happy for you uncle" murmushi Marwan yayi sannan yace "hold your horses sweetheart, remember that i haven't asked her out yet, so for now we aren't sure of anything" Marwan ya fada mata "let's be optimistic uncle, i have a hunch that she's gonna say yes if you ask her out eventually, you're a very hot guy" Nadia tafada tana dariya "i sure hope that everything turns out well, i hope you're ready for today, cos it's gonna be a long day for us" Marwan ya tambayeta "I'm more than ready" Nadia ta amsa shi, haka suka cigaba da hira har suka isa hospital. Dama kafun doctor Marwan ya iso asabiti ya Riga ya bada umarnin cewa kafun shi ya karaso, all the doctors and Nurses that are going to participate in the operation should make sure that they're all set and the theater too, infact they should transfer Abnal from the ICU to theater so that yana zuwa kawai sai su fara mishi aiki without any waste of time, so yana shiga cikin asabiti directly office dinsa yaje while ita Nadia changing room taje ta changa kayan ta zuwa normal blue uniform da doctors ke sawa in zasu shiga theater, shi kuma doctor Marwan yana gama changa kayan shi dakin da Laila take ya zarce straight, da form dake hannun shi daza tayi signing kafun su fara mishi aiki, yana zuwa ya kwankwasa kofa, laila na bude kofar, doctor Marwan ya kura mata ido cos he couldn't believe cewa the same lady din daya bari jiya ce wannan, the gown she's putting on now has totally changed her, she can easily pass as a very rich and sophisticated lady, laila ta gaishe shi sau uku yanzu amma from all indications Marwan bai jitaba, sai kawai ta tsaya cewa ya gama kallon shi tukunnan, saida Marwan ya kalleta to his satisfaction sannan yace "wow, you look.... I don't even know what to say" yafada while staring at her speechless "thanks, i will take whatever you intend to say as a compliment" laila tafada, gaisawa sukayi sannan doctor Marwan yace "we're about to commence the operation now, but i need you to sign this for me" yafada yana mika mata form din da pen, laila batayi yunkurin karba ba instead sai tace "what's that for?" laila ta tambayeshi "your consent" Marwan ya amsata a takaice "but i already gave you my consent, if not we wouldn't be here in the first place" Laila tafada tana kallon shi "i know that already, but its just part of the protocol, its just your signature and nothing more" Marwan ya kuma fada mata "i don't have one" Laila tafada mishi straight forward while looking at him "I'm sorry i don't get you, you mean to say that as you are now you don't have a signature?" Marwan ya kuma tambayarta in a surpried tone "yes, actually I'm not that learned, i stopped schooling when I was 10" laila ta amsa shi feeling uncomfortable, Marwan couldn't believe his ears, but right now, time is of essence, sai kawai yace "okay, i will just go ahead with the operation then" yafada yana kokarin barin gurin, Laila ce ta tsayar dashi ta hanyar cewa "Allah ya baku sa'a" murmushi doctor Marwan yayi sannan yace "Ameen, don't worry everything will be fine" yana gama fadan haka sai ya juya ya fita daga dakin, hanyar theater ya nufa yana maganar zuci cewa 'thank God bai bata form din acikin jama' a ba, but how come her English is this fluent? 'ire iren tambayoyin daya ringawa zuciyar shi kenan, Amma babu mai bashi amsa. Nadia na gama changa kayanta, direct theater ta zarce, dan Marwan ya riga yayi mata bayani cewa everything and everybody is set, kawai su ake jira, tana shiga theater, abokin uncle dinta Dr khan, dan kasar india ne shi(the hospital staff comprises of nigerians and foreigners), shima kwararren likitan zuciya ne, shi ta fara gaisheda, sannan junior doctors guda biyu da nurses guda biyu, all this while da take gaisawa da mutane, bata damu ta kalli patient din da suke shirin yiwa aiki ba, sai daga baya ta matsa kusa dashi ta kura mishi ido, TabarakAllah Ma Shaa Allah take ta maimaitawa, the guy is soo beautiful, tsabagen yanda ta zama absent minded, doctor Khan nata tambayarta cewa ina Marwan yake yazo su fara aiki because of time, Amma hajiyarmu bata jiba, it was like she was hypnotized by his beauty, dukda shi Abnal bai masan tana yiba cos he's unconscious, saida daya daga cikin nurses din tadan tabata tana cewa 'ma' am, doctor khan is talking to you' sannan Nadia ta dawo hayyacinta, juyowa tayi gareshi tana cewa "I'm sorry sir, i wasn't listening, you said what?" murmushi Dr khan yayi sannan yace "i can see that you're smitten by our patient, i was asking you the whereabout of your uncle" "we came together, i thought i will meet him here in the theater" Nadia ta amsa shi, Nadia bata dade da rufe bakin taba saiga Marwan nan ya shigo, yana shigowa yayi administering din anesthesia, sai suka fara aiki. Bangaren Mami kam, bata runtsa ba ranar, tsayuwar dare tayi tana kai kukanta zuwaga mai kowa da komai, yasa aikin da za'ayiwa danta yazama succesful, same goes for Laila, tun lokacin da doctor Marwan yabarta, ta kasa tsaye, sai zirga zirga take a reception. Su doctor Marwan basu fito daga theater ba, sai around 2pm, zuwa lokacin Laila babu irin tunanin da bata yiba, dan aganinta sun dade dayawa, Laila na ganin cewa sun fito, immediately ta tashi taje ta samu doctor Marwan dake tsaye tareda Nadia da wata Nurse tana bata umarni, tsayawa Laila tayi ya gama sannan doctor Marwan ya fuskanceta, sannu Laila tayi musu sannan ta tambayeshi jikin k'aninta, Murmushi doctor Marwan yayi sannan yace "Alhamdulillah, the operation was successful" Laila najin haka batasan lokacin datayi Sujjadan shukur ba tsabagen yanda tasamu relieve, kura mata ido Nadia da Murwan sukayi suna kallonta while murmushi na kwance a fuskar su, sai data dago sannan tace "can i go and see him now?" "nope you can't, he's still sedated and an mayar dashi ICU, so pending on how he responds to treatment ne zaiyi determining ko zamu iya dawo dashi ward, but In Shaa Allah everything will turn out fine" doctor Marwan yafada mata reassuringly, Laila wasn't too happy jin cewa she can't see him, but she's greatful cewa atleast he's going to be fine, gaishe da ita Nadia tayi, amsawa Laila tayi with a smile on her face, sai Marwan yace "my bad, sorry for not introducing you two, Laila Meet Nadia my niece and she's also a medical doctor and a cardiologist in the making, Nadia meet laila" kara gaisawa sukayi sosai, Laila tayi mata godiya for helping out, sai Marwan ya fuskanci Laila yana cewa "I'm soo sorry ban tambayeki ko kinci abun ciba?" amsa shi Laila tayi da cewa ' A naci, chef din asabitin ya kawo mun, infact an kuma kawo na rana', sai Marwa yace "okay that's good to know, yanzu I'm exhausted, so zanje gida in huta but don't worry your brother will be properly taken care of..." Marwan na cikin magana sai Nadia ta katse shi ta hanyar cewa "uncle i have nothing to do at home, so i can stay back until his anesthesia has warred - off, inyaso i will keep you updated if anything comes up" kallon mamaki Marwan ya tsaya yimata cos that's soo unlike her, Amma bai ce mata komai ba, sai kawai yace "toh ya zaki koma gida? Or have you forgotten that i was the one that picked you up?" Marwan ya jera mata waennan tambayoyin "don't worry uncle, i will simply call Mom to send the chauffeur to pick me up, its as simple as that" Nadia ta amsa shi, kallon tuhuma Marwan ya kuma yimata sannan yace "don't stay long" yana gama fadan haka sai ya fuskanci Laila yace "you too can go take a nap now" yafada mata with a seductive smile on his face. Laila da Nadia ne zaune a dakin da aka bawa Laila, sai Laila tace "bara na kira Mami da Sameera na fada musu cewa Alhamdulillah the operation was a success, dan nasan suna can cikin damuwa yanzu" tafada tana ciro da wayarta, Nadia na hango irin wayar da Laila ta rike, mamaki ya kusan kasheta, she can't believe her eyes, Laila ita bata masan Nadia nayi ba, wayar na fara ringing aka daga, bayan sun gama gaisawa sai Laila tayiwa Mami bayanin komai, Murna Mami taringayi, sai hamdala take tayi suna cikin magana sai gashi airtime ya kare, she was a bit sad dan harga Allah she wanted to talk to them more cos she misses them like hell, tun datake she has never been separated from her mom, Nadia na lurada komai, sai tace "anty, zaki iya anfani da nawa wayar" tafada tana mika mata nata wayar, girgiza kai Laila tayi tana cewa "a'a kibar shi" "haba anty, please take it" Nadia insisted, karba Laila tayi tare dayi mata godiya, number Sameera tasa tareda dialing, yana fara ringing aka daga wayar, Sameera ce ta daga wayar da sallama, amsa mata Sallama laila tayi, sannan ta tambayeta ya take? Amsawa Sameera tayi da lafiya lau,sai Sameera ta tambayeta wayar wacece ta kirasu dashi haka, amsata laila tayi da cewa na kawarta ce, nan dai suka dan taba hira tana tambayarsu ko sunyi girki na siyarwa, laila bata bari ta dade dawayar ba ta katse kiran tana mikowa Nadia wayarta tareda kuma yi mata godiya. A ranar Nadia da Laila suka shaku, har Nadia takai Laila cikin ICU inda Abnal yake kwance unconscious zuwa lokacin, amma sai datasa blue uniform da ake sawa inza'a shiga theater tareda wanke hannunta sannan tayi sanitizing din hannayenta kafun suka shiga. Zuwa Sallar Maghreb chauffeur din Nadia ya iso, rakata laila tayi zuwa gindin mota sannan suka yiwa juna sai da safe, Nadia tayi alkawarin dawowa the next day, godiya sosai laila tayi mata. Nadia na isa gida ta tarar cewa dad dinta ya dawo daga tafiya yana zaune a lounge area shida anty Faty suna hira, Nadia naganin dad dinta ta karaso gareshi tayi hugging dinshi tana cewa " darling i missed you soo much" murmushi uban yayi sannan yace "i missed you more cookie (haka uban yake kiranta)" shagwabe fuska Nadia tayi tana cewa "i don't believe you, for the past three days that you traveled you only called me once, and you want me to believe that you missed me" "I'm so sorry for that cookie, i was swamped with soo many meetings that's why, so please accept my apology and forgive this old man" uban yafada yana marairace mata fuska shima, murmushi Nadia ta saki ganin yanda uban yayi fuska sannan tace "you're forgiven, but don't do that again" Nadia tafada wa uban in a warning manner "i dare not, your mom told me that you and your uncle had a surgery today, how was it?" uban ya tambayeta while looking at her adorably "it was a success Dad, in fact dad i think I'm in love" Nadia tafadawa uban excitedly, dariya anty faty da mijinta sukayi, sannan mijinta yace "wow that's awesome, so pray tell who this lucky guy is?" "ai na fasa gaya maka, ba ka biyewa anty faty(that's how she calls her mom) kuna mun dariya ba" Nadia tafadawa uban tana shagwaba fuskarta "forgive our childishness, so tell me who's this lucky guy?" uban ya kuma tambayarta "dad i think I'm the lucky one here, he's ......." nan Nadia ta bashi labarin Abnal, harda abun daya haddasa mishi ciwon zuciya, dan anty Laila ta bata labarin komai, bayan ta gama bawa uban labarin shi, numfasawa uban yayi sannan yace "cookie do you think he will love you? Wanda yakewa wata irin wannan zafaffan so, anya zai iya manta da budurwar shi tada?" uban ya tambayeta yana bata kallon tausayi "c'mon dad, don't be a party pooper, I have good feeling about this, ain't you supposed to be happy for me?" Nadia tafadawa uban while staring at him "cookie i would have been more than happy had it been that he was the one that asked you out, the reason I'm saying all of this is that, i don't want you to suffer or be heart broken in any way or form" uban ya kuma fada mata calmly "awwwn, tanx for the love darling, but you don't worry, i will be very careful" Nadia tafadawa uban while giving him a hug. All this while that Nadia and her dad were discussing, anty faty was just sitting there looking at the father and daughter, inda sabo ta saba, so its not new to her, actually she likes the type of relationship that they share. 10/12/2021, 6:37 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Page 4" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1095114522?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=%2FJpFsLcXAHAp65Jrbjr5lXBU6sbPJDKqF%2B%2FSWskGztpDWEOOZoce1Y4LpHsYklzEfT4cKBfBEftUZzUb%2BZu%2FvDwtzk7xLoUiWEKHxds3Xgbgdm1m6H8NxGYJc5EfI13X 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) NADAMA (REGRET) PAGE 4 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Three days later If at all I'm entertaining in any way or form to you, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. da sassafe Nadia ta tashi, tareda tayarda chef dinsu, tare da ita suka shirya gagaruman girki, zuwa 8am Nadia ta gama shiryawa, bangaren Dad dinta taje, dan tasan can zata samu anty faty, gaishe dasu tayi, uban yake tambayarta ina zata this early morning, amsa shi tayi da Asabiti, they didn't need to ask her whose place cos they already know wurin wa zata, they only wished her fare well. Zuwa karfe tara Nadia ta karaso asabitin, straight dakin Laila ta nufa, tana zuwa ta kwankwasa amma babu amsa, bude kofar tayi ta shiga, Amma babu kowa acikin dakin, Nurse station ta nufa, nurse din data samu a duty, ita ta tambaya cewa ko tasan inda Laila take?, nurse din ce ta gaya mata cewa, laila tana private ward 3, anyi transferring din Abnal daga ICU zuwa ward, Nadia najin abun da Nurse din tafada, sai tace "has the patient woke up?" "yes Ma, infact he's responding to treatment, that's why doctor Khan said it's safe to transfer him to ward" Nurse din ta kuma fada, Nadia najin reply din Nurse din bata kuma tsaya ba tayi hanyar private ward 3, tana karasa wajen ta kwankwasa kofar, izinin shigowa aka bata, da Sallama tashiga, Marwan, laila da Abnal dake kwance akan gadon marasa lafiya, su uku ta tarar a dakin, Laila na ganin Nadia ta saki murmushi tana cewa "A'ah lil sis, kece da sassafennan?" murmushi Nadia itama ta mayar mata tana cewa "nice anty.. ", Marwan na ganin Nadia, mamaki ya kusan kashe shi, cos indai Nadia'n dashi yasani ce, she's not a morning person at all, on a very good day, by this time Nadia is still in bed, amma baice mata komai ba. Nadia zuwa tayi tabawa Marwan side hug while they exchanged pleasantries, food basket dake hannunta ta ajiye akan dan madaidaicin table dake cikin dakin sannan ta fuskanci Abnal dake kwance while resting his back on the headboard na gadon dayake kwance yana kurban shayi sai tace mishi "good morning" tafada with a smile on her face, dago da fuska Abnal yayi daga shayin dayake sha ya kalleta for like 2 seconds ya amsata da "morning.. " sannan ya cigaba da kurban shayin shi, Nadia najin muryarshi ta kara macewa akan shi, right now her sole mission and concentration is on how to get this guy to love her back, dan she already knows that she's head over hills in love with him. Bayan doctor Marwan ya gama duba Abnal ya tabbatar da cewa his health is improving and he's responding to treatment, sai ya kalli laila yace "zanje inyi ward round dina, but if you or him needs anything, don't hesitate to let me know" "okay, i will keep that in mind" laila replied with a smile, Marwan na shirin fita daga dakin sai ya juyo ya kalli Nadia yace "chuchu let's go" Nadia that couldn't stop staring at Abnal had no option than to tail her uncle, but before then she told Laila about the food she brought for them, godiya Laila tayi mata sosai sannan ta fita, suna fitowa daga dakin, Marwan ya kalli Nadia yace "okay chuchu we're alone now, so tell me what all these is all about" "i don't get you uncle" Nadia replied feigning ignorance "i know you pretty well understand what I'm talking about, so don't act dumb with me, remember our uncle - niece code, no secrets, so start spilling" Marwan yafada mata, murmushi Nadia tayi sannan tace "you know me too well, it's really nothing serious, it's just that I think I'm In love with your patient" Nadia tafada, dariya Marwan yayi yana bude kofar office dinshi, sannan yace "you think or you're in love with him, which is it?" "why is it that duk wanda nafadawa wannan maganar sai yayi mun dariya? As for your question, I'm definitely in love with him" Nadia ta amsa Marwan tana zama akan couch dake office din, Marwan Shima zaman yayi kusa da ita yana fuskantar ta yace "okay, who have you told dayayi miki dariya? " Marwan ya kuma tambayarta "it's my darling (her dad) da anty Faty" Nadia ta amsa shi "ohh i see, look chuchu I'm not gonna say you don't know what you're saying or feeling cos ke ba yarinya bace ba, but just be careful and try and take things slowly, don't make your feelings too obvious" Marwan yafada matter "okay uncle, thanks for the advice" Nadia replied "you're most welcome, enough of the chit-chat lover girl, let's start the day" Marwan ya fada yana tashi, Nadia najin sunan daya kirata dashi, ta shagwabe fuska tareda stomping din feet dinta akasa tana cewa "ni gaskiya don't call me lover girl" dariya Marwan yayi sannan yace "ai this is your new name, henceforth sunan dazan ringa kiranki dashi kenan" yana gama fadan haka ya fita daga office, Nadia itama tashi tayi ta bishi a baya. Marwan da Nadia na fita daga dakin da Abnal yake, sai laila taja kujera dake dakin zuwa gefen gadon da Abnal ke kwance ta zauna, kura mishi ido laila tayi, excitement was written all over her face, cos the last time she saw her lil bro this calm and collected was tun kafun Rukayya ta rabu dashi, dama can Abnal baida hayaniya, he's a very nice and gentle guy, magana ma bai dame shiba. Abnal na lurada kallon da laila take mishi Amma bai cemata komai ba, sai daya gama shan shayin shi ya ajiye cup din akan table din dake kusada gadon shi sannan Shima ya fuskanci laila yace "wai kallon mai kike mun haka ne ?" ya tambayeta da daddadan muryarshi "I'm just excited that you're okay, hope babu inda ke maka ciwo yanzu?" laila ta tambaye shi "just a little bit weak and pains on my chest" Abnal ya amsa ta, Laila najin abun da Abnal yafada nacewa he's having pains in his chest sai ta zama all worried again, sai tace "pains in your chest again? I thought after the surgery you won't be feeling any sort of pains" Laila tafada getting all worked up, murmushi Abnal yayi Sannan yace "calm down, i meant inda aka tsaga akayimun aiki, not inside my heart.. " exhaling Laila tayi bayan taji bayanin da Abnal yayi mata, sai Abnal ya cigaba da cewa "... sis, you haven't explained to me what really happened? How i ended up in this hospital? Who paid our bills cos from the look of things this hospital is private, who's that lady that you're referring to as your lil sis? Cos that's definitely not sameera, and lastly you've changed, no insult intended, but you look more beautiful and elegant, and this gown that you're putting on, daga gani it will cost a fortune" numfasawa Laila tayi sannan tace "i intend to explain everything to you,as for the insult part, none is taken dear, cos even me i can't believe that this is me, but rest more before i tell you....." katseta Abnal yayi ta hanyar cewa "I'm already tired of resting, just tell me cos I'm curious" "okay, when we took you to the hospital....." nan Laila tayi mishi bayanin komai, Abnal was at a lost of words cos shi bai taba expecting cewa people that are this kind and nice still exist ba, sai yace " I'm speechless, and they haven't asked for anything in return?" Abnal ya tambayi laila " nothing my dear" laila replied "hmmm, may Almighty reward them, but that doctor has a soft spot for you" Abnal yafada with a smile on his beautiful face while looking at his sister "says who?" laila asked him while giving him a funny look "says me, you think i didn't notice how he was giving you the eye" Abnal replaid her, dariya laila tayi sannan tace "you're just imagining things, mai zaiyi da talaka irina? And again he might be married, dan daga gani shi ba yaro bane ba" "you can deny it all you want, but if there's one thing that I'm sure of is, that man has a thing for you" Abnal ya kuma jadadda mata "kai ka sani, i really miss Mami and sameera" laila tafada while making a sad face "same here, dazu da safe damukayi magana dasu, you can tell from their voices that they miss us too..." Abnal yafada, haka suka cigaba da hira. Around 7pm in the evening Nadia ta isa gida, tana zuwa ta Tarar cewa their help Sadiya ta dawo daga ganin gida, cos Sadiya lives in Lagos, aiki ne ya kaita Abuja and she's a graduate, the reason behind her accepting the house help job was because of the pay, Alhaji Nasir pays all his workers well, dan dukkansu are learned, daga masu degree sai diploma. Nadia na ganinta sukayi hugging din juna, sai Nadia tace "finally you're back, daga zuwa ganin gida saiki ki dawowa?" Nadia ta fada "ke haba dai, kar' karinta sati daya kawai fa nayi" Sadiya replied tana murmushi, jan hannun Sadiya, Nadia tafarayi tana cewa "zo muje dakina, i have a very hot jist for you" ihu Sadiya tayi sannan tace "how i missed our jist, me too i bought some things that you will love for you" Sadiya tafada suna shiga cikin dakin Nadia, akan makeken gadonta suka zube, sai Nadia tace "you will show me later, for now i need your advice" "okay, I'm all ears" "i met this beautiful guy...." katseta Sadiya tayi ta hanyar cewa "beautiful or handsome?" "sweetheart believe me when I say beautiful, cos that guy is more than handsome" Nadia tafada "really?! , oya continue" Sadiya replied eagerly, nan Nadia ta bawa Sadiya labarin Abnal, data gama sai Sadiya tace "so has he asked you out yet?" girgiza kai Nadia tayi alamar a'a, sannan tace "that's where i have issue, that guy doesn't even know that I'm interested in him, infact I'm not sure if he has forgotten about his ex girlfriend, that's why i need your help, i know you will surely proffer a solution for me" dariya Sadiya tayi sannan tace "asper the relationship expert wey i be ba?" sadiya ta fada tana murmushi, marairace fuska Nadia tayi sannan tace "please let's get serious, what should i do? Should i walk up to him and tell him what i feel?" "don't even dare do that, mazan yanzu that sune suka fara furta maka kalmar so amma suna wulakanta ka, balle ace kece kika fara furta mishi, ai wulakancin will have no bound.. " Sadiya ta fada mata, sannan ta cigaba da cewa "... dear, you just have to be patient, for now we should wait let him recover properly, after that we'll know the next step to take" "okay, i just hope i can curtail my emotions, kema kinsan i don't know how to pretend, but i will try my best" Nadia tafada "please do.. " Sadiya replied her "how about the things you said you bought for me, go bring them let me have a look" Nadia tafada, tashi Sadiya tayi tana cewa "BRB (be right back)" sannan ta fita daga dakin, five minutes later sai gata ta dawo da medium size box, ta dire shi agaban Nadia tana cewa "here we go" bude idanuwa Nadiya tayi tana cewa "what's inside?" "why don't you have a look for yourself" Sadiya ta amsa ta "okay, let's check it out" Nadia tafada while opening up the bag, tana gama bude jakar, da wata maroon colour A-shape stone gown ta fara cin karo, fito dashi tayi tana yaba kyaunta, mamakin kyaun gown din bai gama sakin taba, sai gashi Sadiya ta fito mata dasu high waist skirts da kimono waenda aka yiwa aiki da stones, Nadia couldn't curtail her excitement cos she really loved them, sai godiya take tayima Sadiya, daga baya ta tambayeta ina ta siye su cos basuyi kama da normal Abaya ba, ba wai bata taba ganin kayan da sukafi wannan kyauba, Amma it's just that these particular ones are unique, amsata Sadiya tayi da "wata kawata ce tayi introducing dina to this MEEDAH'S COUTURE AND MORE( that's my humble self 🤗🤗) , her beauties are top notch, you can see for yourself, and duk kayan nan are made in Nigeria, you know how i love to patronize Nigerian made products, infact i bought two bubu stone gowns for Anty Faty, but i don't know how to give her, tsoro nakeji kar taga kamar rainata nayi" "haba ya zakice haka?, kema kinsan anty faty is not like that, infact tashi kizo mukai mata nata, ni kuma sai in nuna mata nawa" Nadia tafada, tashi sukayi zuwa kasa, while Sadiya na rike da jakar, dan dukda Nadia treats her like a sister, bata taba manta da matsayinta a gidan ba , suna karasa zuwa lounge area inda anty faty ke zaune tana kallo, sai Nadia taje ta kwanta ajikinta while Sadiya itakuma ta tsugunna a kasa, anty faty ce tayi magana kamar haka "ke dagani dan Allah, sai son jiki kamar wata mage, and Sadiya why are you on your knees? Tashi ki zauna akan kujera mana" tashi zaune Sadiya tayi amma bata zauna akan kujera ba, a saman rug ta zauna, sai Nadia ta tashi zaune tana nunawa anty faty kayan da Sadiya ta siyo mata, yaba kyaun kayan anty faty itama tayi, sannan Sadiya ta fito da waenda ta siyowa anty faty, godiya anty faty tayi mata tana cewa "i love this gowns, a ina kika samosu?" "actually wata MEEDAH'S COUTURE AND MORE ce take siyarwa, harda su high waist skirts da kimono, she delivers nationwide and her products are very affordable" Sadiya ta amsata "wow, gaskiya i love them, are they Nigerian made?" anty faty ta kuma tambayarta "yes Ma" Sadiya ta amsa atakaice "wow, that's very impressive, you know what? Give me her digits, i will get in touch with her, I've been looking for a Nigerian made brand that will be supplying my boutiques (anty faty has different boutiques and beauty palaces) stuff like this" anty faty tafada "okay ma, this is her digits 09013851300, just wattsapp her" Sadiya tafada (please patronize me ooo�). 10/12/2021, 5:56 pm - +234 906 699 5366 left 11/12/2021, 11:50 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 5" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1107419294?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=JyY9iTd0soPvxKm48wurUq1mUR6kq%2FFN7MDFU1sAwEku2duRysuU8S8x2KaJAqMxYr5WqPjU%2FMWMao0MEaaLZTNfhW6GjV3jUaRCrt5%2Bq4XtvF7qH8rZAMrhjBvy2wyX 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 5 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 A week later If at all I'm entertaining in any way or form to you, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. Its been a week now da akayiwa Abnal aiki, and Alhamdulillah he's healing just fine, kullum sai Nadia tazo asabitin dan ganin Abnal, Amma iya gaisuwa ne kawai ke hada su, itada anty laila ce dai zasu dan taba hira before she resumes duty, even anty faty itama tazo dubiya, sai datazo taga reason why k'aninta da yarta suka fada kogin so, dan gaskiya su laila da Abnal ba daga baya baneba wajen kyau, ballema yanzu dasuke ci da shan mai kyau, sai wani kyalli suke. Yau ya kasance asabar, as usual Nadia has been in the hospital tun safe amma she has been busy itada Marwan cos sunada operation, and it's a very delicate one, sai bayan maghrib suka fito daga theater duk sunbi sun gaji, Sallolin da ake binsu sukayi sannan suka garzaya dakin da aka kwantarda Abnal, Amma basu samu kowa a dakinba sai wata nurse ce ta fada musu cewa ai laila da Abnal suna dakin da aka bawa laila, dakin suka karasa, kwankwasawa sukayi, aka basu izinin shigowa, suna shiga Nadia taje ta kwanta a jikin laila tana cewa "washh anty!! I'm soo exhausted" murmushi laila tayi tana dan shafa bayanta tace "ai dole lil sis, you've been on your feet for hours, so its inevitable" kara mikewa a jikinta Nadia tayi sannan tace "anty I'm famished" "ai ga abunci nan na ajiye miki, daga ni inyi serving dinki" laila tafada tana kokarin tashi tsaye, all this while Marwan da Abnal kura musu ido sukayi suna mamakin irin shakuwar dasukayi within just a week, saida laila ta gama serving din Nadia sannan Marwan yace "nawa ooo, mu kuma ko sannu bamuda darajan daza'ayi mana, no problem" Murmushin sa mai kyau Abnal yayi sannan yace "sannu da aiki sir, hope the operation was a success?" "Alhamdulillah bruh, it was, the only thing remaining now is his recovery process, which we're hoping that it will go smoothly just like yours" Marwan ya amsashi "In Shaa Allah, it will be" Abnal yafada, kallon Laila Marwan yayi yace "Madam, zo musa labule" Marwan yafada while walking out of the room, kallon Abnal Laila tayi sannan tace "ina zuwa" murmushi Abnal yayi yana cewa "take your time sissy" Laila bata bi ta kanshiba itama ta fita daga dakin, a kofar fita daga cikin main building din asabitin laila ta tararda Marwan, tana karasa gunshi Marwan ya fara tafiya kuma, sai laila tace "i thought you wanted to see me?" "yea i do.. " Marwan ya amsata a takaice while still walking, sai laila ta kuma cewa "then where are we going?" murmushi Marwan yayi sannan ya tsaya yana fuskantar ta yace "don't be scared, ba siyar dake zan yiba, we almost there" tafiyan minti biyu suka kumayi sai gasu a wani small beautiful garden wanda akayi decorating dinshi with different varieties of flowers, ga dan karamin artificial pond din da akayi a wajen, sai akazo akayi shade da bamboo sticks with chairs underneath it, in a nutshell the garden is a beauty to behold, laila tsaya kallon wurin tayi tana mamakin haduwar gurin, zama Marwan yayi ya kurawa laila ido, he just can't fathom irin son dayake mata, idon da Marwan ya kura matane ya dawo da laila cikin hayyacinta, kallonshi itama tayi tana sakar mishi murmushi, wajen zama dake kusada shi Marwan ya nuna mata, alamar tazo ta zauna, takawa laila tayi taje ta zauna kusa dashi tana cewa "this place looks amazing" "duk kyaun gurinnan bai kai naki ba" Marwan yafada while still staring at her, murmushi laila tayi sannan tace "you love to flatter me" "i wish i was, but it's the truth, I've never been so captivated by a woman's beauty the way I'm with you, and trust me I've seen quit a number of them" Marwan yafada mata while still staring at her, kura mishi ido laila itama tayi sannan tace "what exactly do you want from me?" numfasawa Marwan yayi sannan yace "all i want is YOU sweetheart" Marwan yafada mata as a matter of fact, daina kallon shi laila tayi sannan tace "i don't get you, you want me in what sense?" murmushi Marwan yayi sannan yace "remove your mind from the gutters, i don't mean i want to just have sex with you, i want to make you my wife, laila I'm In love with you" laila najin abunda Marwan yafada sai ta dago da fuskarta tana bashi kallon mamaki, cos harga Allah she thought Marwan is just after her body like all the other guys that have asked her out and nothing else, she never expected this love confession from him, kura mishi ido laila tayi na waensu dakiku daga baya tace "Marwan, i really appreciate all the things you've done for me and my family, only Almighty Allah can reward you, but you and i aren't compatible, we're worlds apart, i don't want a situation...." Marwan bai barta ta cigaba da magana ba ya katseta ta hanyar cewa " hey, I'm gonna ask you a simple question, and all i need from you is a yes or No, the feelings i have for you, is it mutual? " saukarda idanuwa kasa laila tayi, without answering him, habarta Marwan ya rike ya dago da fuskarta gareshi, yana kuma cewa "answer me please.. " yafada mata while staring into her eyes, numfasawa laila tayi sannan tace "i would have love to say yes, but i don't want your wife's problems, expecially with the kind of background i came from, don't get me wrong, it's not as if I'm ashamed of my family, No, far from it, but i don't want any form of trouble for myself or family, besides you're too young for me" kallonta Marwan ya tsaya yi sannan yace "wait, I'm actually lost here, whose wife are you talking about? Cos i know I'm not married" kura mishi ido Laila tayi sannan tace "are you a divorcee or a widower?" "okay sweetheart let me break this down for you, I've never ever been married before, I'm soo single" Marwan ya amsata, kallon mamaki da tuhuma laila ta ringa mishi, sannan tace " I'm sorry to ask this question, but how old are you?" murmushi Marwan ya kumayi sannan yace "how old do you think i am? " Marwan Shima ya tambayeta "you should be in your thirties, and so am i, so kaga cewa ko in girmeka or we should be age mate, so you can see that we're really not compatible" laila tafada mishi, dan ita harga Allah kallon dan saurayi take mishi, cos Marwan doesn't look his age at all, Marwan najin abunda laila tafada nacewa ta girme shi cos she's thirty plus, yafara dariya, kallon 'what's wrong with this guy' laila taringa mishi dan ita bataga abun dariya acikin maganar data fada mishi ba, saida Marwan yayi mai isarshi sannan yace "you're actually very funny, but let me ask you, how old are you ma'am?" "I'm 33, so kaga cewa niba yarinya bace ba, don't let my body structure deceive you" laila ta amsa shi, murmushi Marwan ya kumayi sannan yace "Ahh, gaskiya ke babbace, well hanty for your information, you guessed wrong about my age, actually I'm 43, but it's a delight to know that i look soo younger than my age" laila couldn't believe her ears dataji ainihin shekarun Marwan, wato ya girmeta da good 10 years, but why is he still single? Tambayar da takewa kanta kenan, at least ita tanada tangible reason why she's still single, but him, he has everything, she just can't wrap her head around the reason why he's still single, Marwan ya lurada irin shocked look da laila take bashi yanzu, it's like she's trying to comprehend the information she just got, sai ya kuma cewa "cat got your tongue miss ' I'm older than you'?" Marwan ya tambayeta jokingly, numfasawa Laila tayi sannan tace "why are you still single? Kodai bakada lafiya ne?" laila ta jera mishi waennan tambayoyin, cos that's the only sensible reason she could come up with, matsa kusada ita Marwan yayi har suna jin numfashin juna sannan yace "why don't we have a quicky right here, so as to show you how healthy I am" Marwan yafada mata cikin ra'da while having a cynical smile on his face, matsa baya laila tayi tana cewa "that's not what i meant" "of course i know what you meant, you just have a dirty mind" Marwan ya fada mata, kurawa juna ido sukayi for like a minute, sannan Marwan ya kuma cewa "so sweetie is it a yes?" ya tambayeta in a pleading tone, dauke ido daga gareshi laila tayi sannan tace "i don't know" tana gama fadan haka ta dawo da kallonta gareshi, dan harga Allah she's scared of saying yes, dan gani take this guy is wayy out of her league "what exactly are you scared of?" Marwan ya tambayeta, cos it's obvious she's scared of saying yes "everything, i know it's gonna be hard for your parents to accept me, it's like you don't understand....." laila na cikin magana kawai sai jin bakin shi tayi cikin nata, saida Marwan ya tsose bakin nata tass son ranshi sannan ya saketa, laila couldn't believe what just happened or what she just experienced, she couldn't move or say anything, she was just sitting there staring at him like a statue, Marwan ne yafara magana kamar haka "sweetie, forget everything and everybody, give me the chance to take care of you, let me spoil you with my love sweetie, please just say yes and let me show you what it really means to be loved" Marwan yafada mata while staring deep into her eye, it was like laila was hypnotized by the electrifying kiss Marwan just gave her, kawai girgiza kai laila tayi alamar 'okay', cos she's tongue tied right now, Marwan naganin cewa ta yarda dashi, sai yayi kissing din knuckles dinta yana cewa "i promise, you won't regret this" laila couldn't say anything, sai tashi tayi, ta fara tafiya, Marwan didn't call her back cos he doesn't want to come out as too obsessive, he will let her be for today, the most important thing is that ta yarda da soyayyar shi. Back in the room Lokacin da Marwan da laila suka bar dakin, sai ya rage Nadia da Abnal kadai aciki, Nadia was busy devouring her food without a care in the world while Abnal was just looking at her without her noticing, ganin yanda ta kusan kararda abuncin da laila ta zuba mata, sai Abnal yace "you're really famished", Nadia taji muryarshi daga sama cos her sole focus was on the food that she was eating, dago da fuskarta zuwa gareshi Nadia tayi sannan tace "why did you say that?" "cos babu bismillah or tayi" Abnal ya amsa mata, murmushi Nadia tayi tana cewa "pardon my manners, please come join me" "thanks.. " Abnal replied her, rufe abuncin Nadia tayi ta ajiye plate din a food basket din data kawo, sai Abnal ya kuma cewa "dafatan badan abun dana fadaba yasa kika fasa cin abuncinki?" murmushi Nadia tayi sannan tace "not at all, na riga na koshi shiyasa, ai i don't joke with my food" "okay, if you say so" Abnal replied, Nadia wants to make conversation with him but she doesn't want to come off as a loose lady, Abnal na lurada ita, sai yace "why don't you go ahead and say what's in your mind" kallon mamaki Nadia tayi mishi cos she's surprised as to how he knew that she wants to say something, sai tace "who told you that i have something to say?" "your countenance did" Abnal replied her "wait, are you a psychologist or what?" Nadia ta tambayeshi in a surprised manner, irin kallon da Abnal yake mata ne yasa ta kuma cewa "you are a psychologist, no wonder, henceforth i would be very careful whenever I'm around you" dariya Abnal yayi sannan yace "haba dai, mai yayi zafi, actually i studied psychology but i haven't started practicing yet, i just finished my NYSC a month ago" "wow, that's very impressive... " Nadia na cikin magana saiga Laila nan ta shigo, sai Nadia ta juyo gareta tana cewa "anty you never told me that our patient is a psychologist" kirkiro murmushi laila tayi sannan tace "actually it excaped my mind" laila ta amsa mata atakaice, laila na shigo dakin Abnal yasan cewa something is definitely wrong with his sister, Amma bayason ya tambayeta what it is agaban Nadia, even Nadia noticed that laila is not really cheerful like before, so sai itama taja bakinta tayi shiru, instead sai tafara shirin tafiya gida, tana cikin daura mayafin stone gown din datasa saiga Marwan nan ya shigo dakin, bai kalli Laila ba instead Nadia yayiwa magana cewa ta sameshi a parking lot su tafi gida, sai ya kalli Abnal yace mishi "bruh, toh mu muntafi" sai da safe Abnal yayi mishi, sannan ya kalli laila for like a second Amma bai cemata komai ba cos Laila was avoiding eye contact with him, sannan ya fita daga dakin, hand bag da food basket Nadia ta dauka, sai ta kalli laila tace "anty ni natafi" Asuba tagari Laila tayi mata, tashi Abnal yayi ya mikawa Nadia hannu alamar ta kawo food basket din, Nadia was a bit reluctant sai tace mishi "A'a kabarshi, you're still in your recovery process, so you can't afford to stress yourself" Murmushi Abnal yayi sannan yace "don't worry ma'am, I'm very sure that carrying this food basket will not affect my recovery, afterall I want to go to the masjid, dan banyi Sallar Isha ba" Nadia had no option than to give him, tare suka jera har zuwa parking lot, sannan ya mika mata basket din, already Marwan shi yana cikin mota yana jiranta, godiya Nadia tayi mishi, sai Marwan ya fada mishi cewa he should take it easy on himself cos he's yet to fully recover, saida motarsu yabar haraban asabitin kafun Abnal yayi hanyar masallacin dake cikin compound din asabitin. Nadia naganin cewa sun fita daga cikin asabitin saita fuskanci Marwan tace "uncle, what did you do to anty laila?" "i don't understand, did she tell you that i did something to her?" Marwan Shima ya tambayeta "nop, but she came back to the room moody, so i was thinking zakasan abun daya b'ata mata rai since you both went out together" Nadia replied "chuchu, don't worry yourself about it, you know if at all anything is the problem i will surely let you know, i wouldn't break our uncle - niece code" Marwan yafada mata, trying to reassure her that everything is fine "okay, if you say so" Nadia replied. maganar operation din dasukayi a ranar suka dingayi har Marwan yayi dropping din Nadia a gida, ya gaya mata ta gaida anty faty shi bazai shigaba cos he's exhausted. Abnal na koma dakin laila, sai ya tarar cewa laila itama ta idar da Sallah tana lazimi, akan couch din dake dakin ya zauna, saida laila ta shafa adduarta ta tashi tana ninka prayer mat din datayi Sallah dashi, taji muryar Abnal yana cewa "what did he want from you?" fuskantar shi laila tayi sannan tace "i don't get you" "don't form ignorant on me, cos i know you know who and what I'm talking about" Abnal yafada mata in a serious tone, laila bata amsa shiba ta cigaba da abun da takeyi, Abnal ne ya kuma magana yana cewa "did he ask you to pay all the help he rendered for us in kind (sex)?" Laila najin abunda Abnal yace sai ta kalle shi tace "i can't believe you will think of him in such manner" "that's because you're not saying anything, what did you expect me to think?" Abnal yafada mata, zama laila tayi akan gado tana kallon Abnal sai tace "he asked me out" "okay, and what did you tell him?" Abnal ya kuma tambayarta "i said yes, but I'm not sure if that was the right decision to make" laila ta amsa shi in a pitiful way "look here sissy, you've suffered alot, you've always put our needs before yours, for once please follow your heart, live your life" Abnal yafada mata in a calm manner "but what if....." laila tafara fada, katseta Abnal yayi ta hanyar cewa "sissy please forget about all the what if's and just live, even if dating doctor Marwan will eventually come to be a mistake which i don't think so, take that risk and make that mistake, you will learn from it" Abnal ya karasa maganar shi yana goge hawayen dake fuskar laila, cos laila was already in tears, girgiza kai laila tayi alamar taji cos she can't even speak right now, murmushi Abnal yayi sannan ya cigaba dacewa "you're already in love with him without you realizing it" hararar shi laila tayi sannan tace "in love ko, in lost ni" dariya Abnal ya kumayi sannan yayi hugging dinta yana cewa "everything is gonna be okay". 11/12/2021, 6:29 pm - +234 809 782 6180 changed to +234 814 119 1010 12/12/2021, 3:03 am - +234 913 033 7703 left 12/12/2021, 4:53 pm - You added Umeetah 12/12/2021, 10:33 pm - +234 708 950 0605 left 13/12/2021, 12:07 am - You added Amina Nasir 13/12/2021, 6:25 am - +234 913 483 3200 joined using this group's invite link 13/12/2021, 6:27 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 6" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1107419317?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=FabHKJgPhZwp3CgI48c8LFN0bQGwa6FsaQ9MbYPhU6f2tcE0bT1rNg3q8g0Pij40viJBQl2Zy7Acxfqw9OmcZTcU2l02CslzlFwFkRr0DMESshQi1AVkT9DIE8INMkl 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 6 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 If at all I'm entertaining in any way or form, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki. Tun lokacin da Marwan yayi kissing din laila, laila have been avoiding him like a plague, not because she's upset with him but because she doesn't know what to do or say to him, the whole feeling is new to her, at 33yrs she's never allowed any man touch her, talkless of kissing her, the only thing dayake hadasu is gaisuwa, shi kuma Marwan yana sane da ita, kawai ya zuba mata ido ne dan yaga iya gudun ruwanta . Abnal da Nadia kuma both of them are quit close now, dan if at all Nadia is less busy a aiki toh dakin Abnal zataje ta zauna su ringa hira. Anyi sati biyu yanzu dayin aikin Abnal and he's recuperating quit well than before, infact he's wound has healed so za'a iya discharging dinshi, highest sai abashi some rules and regulations to follow, and also he should make sure to never miss out on taking his medications on time. Yau da Marwan yazo aiki, bayan ya gama ward round dinshi, office dinshi ya koma dan his day is free today, baida any operation, sai ya kira wata nurse ya gaya mata cewa ta kira mishi laila, and she should make sure cewa tare da ita sukazo, da 'okay sir' nurse din ta amsa mishi sannan ta juya ta fita daga office din, nurse din na karasowa dakin da Abnal yake sai ta kwankwasa, bayan anbata izinin shigowa, sai ta bude kofar ta shiga, laila, Abnal da Nadia dayake zuwanta itama kenan nurse din ta tarar, sakon kiran da Marwan yakewa laila nurse din ta gayawa laila, laila najin sunan wanda akace yana kiranta sai duk jikinta yayi sanyi, sai kawai cewa tayi nurse din tace tana zuwa, aikam nurse din tace, a'a tare akace suzo, kallon Abnal laila tayi, Abnal yayi mata alama da ido cewa ta tashi ta tafi mana, all the sign communications da laila da Abnal suke, Nadia na lura dasu amma batace komai ba, laila batada zabi than to stand up and follow the nurse cos it won't be polite keeping the nurse waiting, suna fita daga dakin, sai Nadia ta kalli Abnal tace "i love this sign language da kuke keda anty" murmushi Abnal yayi yana kallonta yace "what sign language are you talking about, cos I'm lost here" "you're soo bad at pretending, but i just hope all goes well between the both of them" Nadia ta kuma fada while bringing out her phone from her bag "you see, this is what I'm saying, who are the 'both of them' that you're referring to again?" Abnal ya kuma tambayanta while still staring at her, kallon shi Nadia tayi sannan tace "you want to tell me that bakasan cewa my uncle is madly in love with anty laila ba?" laila ta tambayeshi, kallon mamaki Abnal yayi mata yana cewa "haba dai!, shi ya gaya miki haka?", laila bata bashi amsa dawuri ba sai data gama kallonshi sannan tace "indai har dagaske bakasan cewa uncle Marwan yana sonta ba,sorry to hurt your pride, but you're not a good psychologist like i thought" "haba why would you say that?" Abnal ya tambayeta yana marairace fuska "cos all the signs are there, the handwriting on the wall is soo clear that koni that am not a psychologist i was able to read it" Nadia ta amsa shi "toh najiki, nidai i wasn't able to notice any signs" Abnal ya kuma fada "continue to deceive yourself cos nasan cewa you know already, you just love to stress me for no particular reason" Nadia tafada, dariya Abnal yayi sannan yace "haba, ni na isa inyi stressing dinki? Bankai wannan matsayinba, anya kunma gaisa da doc kuwa?" "nop, in anty ta dawo sai inje, i don't want to disturb the two love birds" Nadia ta amsa shi tana murmushi, haka dai suka cigaba da hira. Laila da nurse din da aka tura kiranta na karasa office din Marwan, nurse din ta kwankwasa, izinin shigowa aka basu kafun nurse din ta bude kofar ta shiga sannan tace "she's here sir" daga mata kai kawai Marwan yayi sannan yace 'you can go' sai yacigaba da danna MacBook din dake hannunshi, the office is soo spacious and beautiful, har bayan normal office chairs akwai set of cushion chairs da akayi arranging a gefe daya, to cut the long story short, the office is just like an exquisite lounge area, nurse din na fita, Marwan ya dago da idonshi yana kallon laila, 2 seater din dayake zaune ya nuna mata empty space din dake kusa dashi alamar tazo ta zauna, takawa laila tayi taje ta zauna while avoiding making an eye contact with him, ajiye MacBook din Marwan yayi akan center table sannan yace "i want to discuss about your brother's health" Marwan yafadi haka just to catch her attention, ai kuwa laila najin abun dayace ta dago da fuskarta ta kalleshi tace "is anything the matter? I thought he was getting better..." katseta Marwan yayi ta hanyar cewa "calm down, he's recuperating just fine.. " Marwan ya fada mata dan yaga cewa laila ta daga hankalinta, ajiyan zuciya laila tayi sannan Marwan ya cigaba da cewa ".. infact, zamu iya discharging dinshi but he just have to follow some rules" Laila couldn't curtail her excitement jin cewa za'a iya discharging dinsu, cos she has really missed Mami and Sameera, sai cewa tayi "what are the rules?" ta tambayeshi "well it's nothing much, just for him to make sure that he rest well, kar yayi ko wane irin aikin karfi and he should make sure he takes his medication on time, amma da zai iya changing din environment dinshi, that would really help him, atleast in his new environment babu abun dazai sashi tunani ko shiga damuwa, i hope you get what i mean? " Marwan yafada mata " yes i do get you, all the rules you mentioned are easy to follow, the only issue here is the last one, about changing of environment, we really do not have anywhere that he can go to, but we will see what we can do about that" laila tafada trying to cheer herself up, sai Marwan yace "i heard he studied psychology, why not allow him go for his masters in another country, atleast that will surely take his mind off things" murmushin takaici laila tayi sannan tace "masters abroad, I've heard you" laila ta amsa shi atakaice, dan tasan thats not possible, ina zasu ga kudin turashi abroad? And she doesn't want to dwell in self pity agaban Marwan, shiyasa tayi shiru,kura mata ido Marwan yayi na wani lokaci sannan yace "why have you been avoiding me for the past one week?" ya tambayeta cikin ra'da "what do you expect me to do after you stole my very first kiss?" laila itama ta amsa shi da nata tambayar, kallon mamaki Marwan ya tsaya yi mata jin abun datace, sai yace "you're kidding right?" ya tambayeta "nope" laila ta amsa shi atakaice "you mean to tell me that at 33 you've never been kissed by any man?" Marwan ya kuma tambayarta still surprised, murmushi laila tayi sannan tace "why are you this surprised? Its not as if it's a big deal" "of course it is a big deal!, a very big one at that!!" Marwan ya amsata in a surprised tone "well to me it is not, infact i don't have that time, my life is pretty occupied, so the last thing that's in my head is a man" laila tafada mishi, kura mata ido Marwan yayi na waensu dakiku sannan yace "please if you don't mind, i would love to know your story" numfasawa laila tayi sannan tace "i would be honest with you, there's really nothing interesting about me, me and my younger siblings with my Mum have really been through a lot, but Alhamdulillah for the gift of life" laila tafada, tashi Marwan yayi yace "give me a minute let me quickly make a call, then you can give me your story in full details" wajen landline din dake saman office table dinshi yaje, ya danna wani button a landline din ya kare handle din a kunne yafara magana kamar haka "Cynthia please do cancel all my appointments for today, and incase there's an emergency that the condition is quite critical, please don't contact me, instead inform Dr khan and Nadia, they should handle it" Marwan na gama fadan haka ya ajiye wayar sannan ya dawo wajen laila, yana zama laila tace "why would you do that? Don't you know you just planted an idea into their head? Zasu ringa tunanin cewa wani abun mukeyi which is not so" laila tafada tana marairace fuska, dariya Marwan yayi sannan yace "why is it that your mind is always in the gutters? Kodai kinason muyi wani abunne? If that's the case, you just say the word kiga aiki da cikawa" Marwan yafada yana kara matsa kusa da ita "nidai bance ba, you're just such an opportunist, if not, mai nace yanzu that implies what you're insinuating?" laila tafada tana kallon shi, murmusawa kawai Marwan yayi sannan yace "it's not as if inada waensu aiki yau, my day is quit free today , so don't worry about the cancelation i just did, so now tell me, who is laila?" Marwan ya karasa maganar shi da tambayar. Labarin rayuwarsu laila tafara bashi, tun daga lokacin da babansu ya rasu, irin gwagwarmayar dasuka sha da yan unguwarsu na guduwarsu da akeyi dan they think they're witches because of their beauty and blue eyes , reason why she's not learned, har izuwa silar rashin lafiyar Abnal, lokacin data gama bawa Marwan labarinsu, Marwan couldn't believe irin gwagwarmayar dasuka sha, quit alright yasan cewa they're from a humble background, but he never imagined that they would have been through all what she just said now, tsaya kallonta Marwan yayi without saying anything, saida laila tace "okay, you're making me uncomfortable with the way you're staring at me, at least say something" "I'm sorry for staring at you like that, but it's just that I'm speechless, i cant just believe that you all actually went through all of these, I'm soo sorry for everything you had to go through sweetie" Marwan yafada mata with all the sincerity in him, murmushi laila tayi sannan tace "hey, there's absolutely nothing to be sorry about, i didn't tell you my story in order for you to feel sorry or pity me, on the contrary, it's because i didn't want any form of secrets between us, if at all we want to pursue this relationship, so please stop giving me that 'pitiful' look" laila tafada mishi in a playful manner, numfasawa Marwan yayi sannan yace "so you mean to tell me that your residence people think you guys are witches just because kunada kyau and you all have blue eyes?" "yes, that's why all the men that have asked me out before are the 'hit and run type', none of them wanted a commitment, so you can now understand why i thought that the reason you helped us was because you wanted to have sexual relations with me, that's the reason why I'm still single" laila ta kuma fada mishi "all of them must be crazy to think so, let's even assume that you're indeed a witch, sweetie I'm ready to take that risk with you" Marwan yafada mata while invading her personal space, dakatar dashi laila tayi ta hanyar sa hannunta a kirjin shi tace "don't even move any closer" "why not?" Marwan ya tambayeta in a whisper "see, I'm not gonna deny the fact that i have feelings for you, but we're not gonna proceed with this relationship not until I'm sure of two things, first, you have to explain to me why you're still single at 43, secondly, i have to be sure that your parents will accept our union, cos the last thing i want is being in an unhappy marriage" laila tafada mishi as a matter of fact, murmushi Marwan yayi sannan yace "I'm gonna explain your first condition to you now, about the second one, why not let's pay my parents a visit before you return to keffi, if they welcome you badly, then zan yarda da ko wane irin hukuncin dazaki yanke, cos no matter what i tell you about them now, you might not believe me, so do we have a deal? " Marwan ya karasa maganar shi da tambayar, kura mishi ido laila tayi na waensu lokaci kafun daga baya tace " okay, we have a deal then" laila ta amsa shi "okay, my reason for being single uptill now might sound a little bit weird and disappointing, but please promise me that you won't judge me because of my past" Marwan yafada mata, murmushi laila tayi sannan tace "why would i judge you? We're all sinners, so nobody has the right whatsoever to judge anybody" laila tafada mishi "just promise me" Marwan insisted "okay, i promise not to judge you" laila tafada while raising her hand up "growing up, i was a baller, i love to party and have fun alot, and the females weren't left out, i had the looks and money, to the ladies, i was the full package, to cut the long story short, i had my fair share of sex, at a point in time when i was more mature, i got tired of the type of life i was living, sex was nothing to me again, in fact ladies in general didn't entice me anymore cos sweetie i meant it when i said I've seen alot of beautiful ladies, both in and out of this country, at a point in time, i was immune to them, not until the very first time i set my eyes on you and you took my breath away" Marwan yafada mata while staring at her, dauke idonta daga gareshi laila tayi sannan tace "and how sure am i that you're not after my own body?" laila ta tambayeshi in a jealous tone, matsa kusa da ita yayi yace "i thought you said you weren't going to judge me" Marwan Shima ya tambayeta cikin ra'da "I'm not judging you, i just want to be sure about the feelings you have for me, to be sure that you're not driven by your hormones" laila ta amsa shi a shagwabe while staring back at him , murmushi Marwan yayi sannan yace "with my age and experience sweetie, i cant be controlled by hormones any longer, I've never been sure of anything like the way I'm sure about the feelings i have for you" Marwan yafada mata while giving her a sexy look "I've heard you, but when was the last time you were intimate with a lady?" laila ta kuma tambayarshi tana kallon shi da gefen ido, kura mata ido Marwan yayi while still giving her sexy look yace "when i clocked thirty, i stopped all of my wayward ways , that year was a wake up call for me, for the past thirteen years I've been chaste, so ki kwantar da hankalin ki" "okay, if you say so" laila tafada mishi "sweetie look at me.. " Marwan yafada, fuskantar shi laila tayi sannan Marwan yaci gaba dacewa ".. i need you to trust me, cos no relationship can survive without trust, the reason i came out clean with you is because i don't want any secrets between us, so please stop giving me that... 'distrust' look" Marwan yafada mata in calm manner "okay, I've heard you and i promise to try and make this work" laila ta amsa shi "thank you" Marwan yafada while kissing her knuckles. 13/12/2021, 7:51 am - +234 803 987 1327 left 14/12/2021, 6:34 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 7" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1107419336?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=k3tlA1WirHuGpzQpJ%2Bh%2FT6yeEtc36vAMJYn1wp91RDXLStbxhO6CiG2HjGSwxR5Q1x4XxpR%2Ftjm4H%2BHdVLhyGpgZ5X0ANOWZO7xy4F%2F7Ot%2BUnJFf7n%2F7qqQp489XNPk9 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 7 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 If at all I'm entertaining in any way or form, please do follow me on my Instagram handle 👇� Ihttps://www.instagram.com/meedahs_couture/, and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. Da laila ta koma dakin Abnal, tana shiga Nadia da Abnal suka zuba mata ido, Nadia ce tafara magana kamar haka "finally anty kindawo", murmushi laila tayi tana zama kusada Nadia tace "lil sis na dade ne?" "sosai, kinfi awa daya fa" Nadia ta amsata, murmushi laila ta kumayi tace "ai uncle dinnaki ne da surutu" dariya dukkansu sukayi sannan Nadia tace "anty uncle yana office har yanzu ko ya fita?" "a'a yana nan" laila ta amsata atakaice "toh, bara naje mugaisa dan tun danazo bamu gaisa dashi ba" Nadia tafada tana tashi tsaye, kallonta abnal yayi sannan yace "zakije ku gaisa ko zakije kiyi gulma? " Abnal ya tambayeta yana mata murmushin shi mai kyau, juyowa Nadia tayi ta kalleshi tace "wai kai, mai ruwanka inba so kake kaima kaji kwakwaf ba?" Nadia ta tambayeshi itama, murmushi Abnal ya kumayi sannan yace "ke dai kiji tsoron Allah, a daina gulma" kallonsu laila ta tsaya yi sannan tace "wai ku maganar mai kukeyi haka? , dan kunsani a duhu" laila ta tambayesu "anty karki amsashi, he just loves to look for my trouble" Nadia ta amsata "toh naji, dama kunfi kusa" laila tafada "anty bara naje" Nadia tafada tana rataya jakar swagger dinta a kafada, Amma kafun ta karasa fita daga dakin sai data juyo ta kalli Abnal ta harareshi, shi kuma ya kashe mata ido daya yana murmushin tsokana, sannan Nadia ta karasa fita daga dakin. Tana fita laila ta kalli Abnal tace "please don't tell me you're into her" dariya Abnal yayi sannan yace "haba sissy, taya zakice haka? Maganar soyayya for me now, please dead it, nothing of such, kawai i like her personality ne, she's very jovial and friendly, being with her is always fun, no dull moments with her, that's why, Amma maganar relationships, for now, is a no-go area for me" Abnal yafada mata "atoh, cos we all know that she's wayy above our league, no insult intended though" laila tafada mishi, cos the last thing she wants is for her lil bro to fall in love with Nadia, dan ko sabulun wankanta, she doesn't think they will be able to afford it, murmushi Abnal yayi sannan yace "none taken, ai I've learnt my lesson the hard way, so do not worry about me.. " Abnal ya fada mata, dan harga Allah he has no intention whatsoever to date Nadia, kawai he loves her personality ne and nothing more, sai yaci gaba dacewa ".. so tell me, what took you soo long in there?" Abnal ya tambayeta yana mata dariyar shakiyanci, hararan shi laila tayi sannan tace "meaning?" laila ta tambayeshi tana cigaba da kallonshi "nifa bance wani abunba, kawai tambaya nayi miki, ba saiki bani amsa ba?" Abnal yafada while still smiling "well, bawai wani abun muka fada ba, kawai yace za'a iya discharging dinka yanzu, highest sai abaka dokokin da zakabi" laila tafada mishi "ehnnn, continue cos i know that's not all you both have been discussing for the past an hour plus, so spill it already" Abnal yafada mata, tsaya kallonshi laila tayi sannan tace "gaskiya kanada son gulma, sai kace mace? Or is it because you're in the mist of females shiyasa?" laila ta tambayeshi "oho dai, whatever you like say, all i want is you giving me the complete jist" Abnal ya amsata "well we discussed about our relationship, and i told him that before we can proceed with anything, he must tell me the reason why he's still single, secondly i must be sure that his parents are going to accept our union cos i don't want any surprises, so he told me that in anyi discharging dinka, we will pay his parents a visit, so depending on irin tarban da sukayi munne zaiyi determining din relationship dinmu, and also he asked about us, and i told him everything, you satisfied now?" laila ta karasa maganar ta da tambayar " nope, you haven't told me the reason why he's still single" Abnal yafada " i intentionally omitted that part, because it's absolutely none of your business " laila tafada mishi tana murguda mishi baki " iyye, tun ba'aje koinaba kin fara rufa mishi asiri? Well, that's good " Abnal yafada yana dariya. Nadia na karasa office din Marwan, ta kwankwasa, izinin shigowa aka bata, tana shiga taje ta zauna kusada Marwan tana cewa "oya, start spilling everything, i want the full jist" dariya Marwan yayi sannan yace "you're such a spoilt brat chuchu, ko gaisuwa baki yimunba sai gulma kikeso" "I'm sorry, good afternoon dearest uncle, how you doing today?, " Nadia tafada "afternoon, my day has been Splendid dearest niece" Marwan ya amsata while still smiling, sai Nadia tace "now that we're done exchanging pleasantries, let's get to the main jist, have you asked her out yet? What did she say?" Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin, girgiza kai Marwan yayi sannan yace "okay let me tell you everything ko dan kibarni haka nan, I've asked her out and she agreed....." nandai Marwan yayi mata bayanin komai har discharging din Abnal din dayakesonyi, zuwa wajen parents dinshi dazasu je, Nadia was sad jin irin gwagwarmayar dasuka sha, but excited that both her uncle and laila are now an item cos she knows that her grandparents are very nice people,but sad about Abnal's discharge, cos tasan shikenan she might not see him again, Marwan noticed how her countenance changed when he mentioned Abnal's discharge, daya gama bata labarin komai sai Marwan yace "chuchu do you really love this guy or you're just infatuated by his beauty?" Marwan ya tambayeta, murmushi mai ciwo Nadia tayi sannan tace "uncle i really wished it was all about his beauty, but no it is not, you yourself know the caliber of guys that have asked me out, they're the full package type, they have both the looks and money, but I've never taken an interest in any of them, my focus have always been on my career, i just don't know what it is about Abnal that is drawing me to him, it's like a magnetic pull, and I don't even know what to do about it, i just hope and pray that i don't suffer for love, cos that's the last thing I want to experience, one sided love" Nadia tafada gwanin ban tausayi, rungumeta Marwan yayi yana cewa "don't worry chuchu, what is meant for you will never miss, whatever misses you was never meant for you in the first place, so please, be the strong lady I've always known you to be, and let destiny takes its course" Marwan yafada mata in a comforting manner. Washegari dasafe akayi discharging din Abnal, Marwan shi kadai ne yazo aiki, Nadia batazo ba, zuwa karfe goma na safe, Marwan, laila da Abnal suka dauki hanyar gidansu Marwan, bakin stone gown wanda akayiwa aiki da stones na MEEDAH'S COUTURE AND MORE wanda anty faty ta bawa laila tasa tazo tayi rolling da mayafin gown din, while Abnal shi kuma daya daga cikin English wear dinda Marwan ya siya mishi, red top da black jeans yasa, they both looked adorable in their outfits, cikin mota, Marwan couldn't control himself, chauffeur da Abnal ne agaba, while laila da Marwan suna baya, sai kallon laila kawai yake tayi, laila ita bata masan yana yiba cos she's a bit tensed, she doesn't know what to expect from Marwan's parents, kawai gani tayi Marwan ya rike mata hannu yana cewa "hey, try to calm your nerves down, everything is gonna be fine, trust me, my parents don't bite" Marwan ya karasa maganarshi jokingly, murmusawa laila tayi sannan tace "is it that obvious how tensed up i am?" ta tambayeshi, girgiza mata kai Marwan yayi alamar 'yes', janta da hira Marwan ya farayi just to keep her mind off things har suka isa gidansu, irin detector gate dinnan suke amfani dashi, so motarsu na isa gate din, gate din ya budu da kansa, tun daga haraban gidan laila da Abnal suka fara kauyanci, tsabagen yanda gidan ya hadu, ga sojoji kota ina, every nook and cranny of that house is guarded, shiga sukayi zuwa cikin lounge area din gidan, nanma ba'a magana, the lounge room was soo big that it accomodated 3 set of cushion settee, wajen zama Marwan ya nuna musu, sannan yayi instructing din house keeper dinsu ta kawo musu refreshments, laila was even opposing it cewa they're okay amma Marwan yayi kamar baiji abun da take cewa ba, instead sai yace musu yana zuwa yaje ya dubo iyayen shi a sama, yana haura sama saiga house keepers dinsu sunzo sun dire musu kayan ciye ciye da soft drinks iri-iri, kallonsu kawai laila da Abnal sukeyi, dan sun rasa abun cewa, house keepers dinsu na barin wajen saiga wata dattijuwa da dattijo nan saukowa, while Marwan na bayansu, suna karasowa lounge area laila da Abnal suka durkusa har kasa suka fara gaidasu, murmushi Hajiya maimuna tayi sannan tace "dan Allah ku tashi ku zauna" tashi sukayi suka zauna, sannan suka gaisa sosai, sai Hajiya maimuna tace "so this is the famous laila and Abnal, Ma Shaa Allah, we've heard soo much about you both from Marwan" murmushi laila tayi sannan tace "i hope what you heard are something good Ma?" "oh you don't worry dear, they are all fantastic stories" Hajiya maimuna ta amsata, sai alhaji yusuf yace "now understand why my son is crazy about you", yafada yana kallon laila, sai Marwan yace "come on dad...." Marwan yafada yana kallon babanshi, murmushi Alhaji yusuf yayi Sannan yace "but it's the truth, don't worry, you chose well, you took after me on that regard" uban yafada, murmushi kawai laila tayi, cos it's still like a dream for her that his parents can be this welcoming, godiya laila tayi musu on all they've done for her and Abnal, murmushi Hajiya maimuna tayi tace "karki damu, ai yiwa kai ne, we're now like one big family cos Abnal is just like a younger brother to Marwan so karki damu". Su laila basu dade ba, suka tashi cewa zasu tafi, dama hajiya maimuna tariga ta tanadi abubuwan da zata basu, two medium boxes ta aika a dauko daga dakinta akai shi motar Marwan while Alhaji yusuf shi kuma envelope guda biyu ya mika musu, both laila and Abnal had no option than to accept the envelopes dan babu daman suce a'a, that will be disrespectful, rasa yanda zata yimusu godiya laila tayi cos she was speechless, da zasu fita daga cikin lounge room, hajiya maimuna ta kalli kayan ciye ciyen da aka ajiye musu da basu taba ba tace "ya baku ci komai ba?" hajiya ta tambayi laila, tsayawa laila tayi tace "we're okay ma, that's why, muna gama cin abunci muka taho nan" laila ta amsata respectfully "toh da kyau, sai ki tsaya ayi muku takeaway dashi" hajiya maimuna na gama fadan haka, ta kira daya daga cikin house keeper dinsu ta bada instruction cewa suyi maza suyi packaging din komai yanda su laila zasu iya tafiya dashi, before you know it, house keepers din sun gama arranging din komai, sun kai cikin motar Marwan, godiya laila ta kuma yimusu, sannan finally suka bar gidan. On their way back, laila couldn't keep calm, she was just thanking Marwan, saida Marwan ya nuna mata cewa he's gonna get upset with her inta kuma yimishi godiya kafun laila tayi shiru, Marwan ne yayi magana kamar haka "should we go to anty faty's place? Highest bazamu dade ba?" Marwan ya tambayi laila since she's the one making the decisions "yes, muje please, wallahi duk na manta, at least zanyi mata godiya and i will be able to see lil sis kafun mu koma keffi" laila replied, instructions Marwan yabawa chauffeur dinshi cewa gidan anty faty zai kaisu, Marwan na gama magana laila ta kalli Marwan tace "but why didn't lil sis come to work today?" laila ta tambayeshi "because zaku tafi yau, when i told her about Abnal's discharge yesterday, she was sad, tace she's gonna miss you alot, so it's better kar tazo aiki yau in order to avoid seeing you leave" Marwan yafada "Allah sarki, me too I'm gonna miss her, karta damu, zamu ringa waya da ita" laila tafada in a sympathetic way, dan harga Allah she really adores Nadia, Abnal na gaba yanajin duk conversation da sukeyi abaya, amma baice komai ba,laila na gama magana Marwan ya matsa kusa da'ita yace "what of me? Ain't you gonna miss me?" ya jera mata waennan tambayoyin cikin whisper while staring at her, laila bata amsa shiba, sai dai kura mishi ido datayi tana kallonshi with a sexy smile on her face. Lokacin dasuka isa gidansu Nadia, Nadia na dakinta kwance feeling all sad and gloomy, a tunaninta shikenan she might not see Abnal again, and she doesn't know how to go about the feelings she has for him, saiga sadiya nan ta shigo dakinta looking all excited, tazo ta zauna kusada ita tana cewa "omo!!! Now i understand why you're in love with Abnal, like hook, line and sinker, mehn!!! That guy is dope" tashi zaune Nadia tayi tana cewa "where did you see Abnal?" ta tambayeta in a surprise tone "ai yana kasa, shida yayarshi laila, uncle Marwan ne ya kawo su" sadiya tafada mata excitedly "i hope you're not joking? if you are, please stop, cos it's too expensive of a joke" Nadia tafada mata in a warning manner "wallahi, kinji na rantse, suna kasa a lounge area, uncle Marwan ne yace inzo in kiraki ma" sadiya ta kuma fada, ai Nadia naganin cewa sadiya isn't joking, ta tashi da gudu tayi hanyar kofar dakinta, sadiya ce ta riketa tana cewa "ke dan Allah dawo nan, where are you going like this ko dan kwali babu?" sai a lokacin Nadia ta tuna cewa ashe babu komai akanta, sai ta dawo ta dauki hulan turban pink colour, dan pink and white flowery material half flaired high waist skirt ne ajikinta wanda ta siya daga MEEDAH'S COUTURE AND MORE (DM 09013851300), da farin top ne ajikinta, dama ita ba ma'abociyar kwalliya bace ba, but she looked cute, tana gama sa hular, sadiya ta kuma dauko turare ta fesa mata sannan tace "dan Allah ki nutsu, now you go down there and behave just like the classy lady that you are" "okay, I've heard you" Nadia ta amsata a takaice. Nadia kadai ce ta fita daga dakin while sadiya ta staya gyara gadon Nadia, Marwan ne yafara lura da ita yace "your royal highness, sai yanzu kikaga daman saukowa" Nadia bata amsa shiba, sai zuwa tayi ta zauna kusada laila, laila tace "dan Allah barta, lil sis please take your time, infact if you're not through with what you're doing upstairs, you can go back and continue, muna nan muna jiranki" dariya dukkansu sukayi banda Abnal daya kurawa cinema ido as if he's soo much enjoying the movie he's watching that baima san mai suke cewa ba, Nadia na lura dashi amma batace komai ba, anty faty ce tayi magana tana cewa "ai indai Nadia ce, kaima Marwan kasan cewa yar ganin dama ce" shagwaba fuska Nadia tayi ta kalli laila tace "anty kina jinta ko?" murmushi laila tayi tace "karki amsata kinji, zanyi missing dinki ba kadan ba" rungumeta Nadia tayi tace "same here anty" "ai karki damu, nan da watanni zata zama tamu din din din" anty faty tafada cikin raha, sunkuyar da kai laila tayi tana murmushi, nan gidan sukayi sallar azahar, dasuka tashi tafiya, anty faty ta hadawa laila kaya iri iri, danginsu kayan kwalliya, gowns, perfumes, mai da sabulu, har inner wears sai data bata, Abnal kuma envelop ta bashi tareda kara mishi adduan samun sauki, godiya laila taringa mata kamar zata ari baki, Abnal Shima godiya yayi mata, rakasu har parking lot anty faty da Nadia sukayi while Marwan shi yana ciki receiving an official call, anty faty da laila ce suka tsaya suna hira while Abnal shi kuma ya jingina da mota , cos all this while baiyiwa Nadia magana ba, Nadia ce taje gaban shi ta tsaya tace "nawa oo, tun baka barnan ba har ka fara shamun kamshi, kace inka tafi muka hadu a hanya, yi zakayi kamar baka sanni ba" fuskantar ta Abnal yayi yace "please i beg you, ba kince in muntafi, antynki kadai zakiyi missing ba, ni ko oho?" dariya Nadia tayi tace "inji wayace maka haka?" Nadia ta tambayeshi while still smiling "uncle, kodai you want to deny it ne?" Abnal Shima ya tambayeta, murmushi Nadia tayi sannan tace "kai, matarka ta shiga uku" Abnal najin abun datace yayi murmushi yace "why would you say that?" "because of your jealousy" Nadia ta amsa shi "na you know that one" Abnal replied, tsaya kallon shi Nadia tayi, sannan tace "you know I'm gonna miss you, expecially your troubles" murmushi Abnal ya kumayi sannan yace "wato nice trouble maker kenan?" "A mana,ai ba karya nayi maka ba, you enjoy looking for my trouble" Nadia ta amsa shi "kuma zan cigaba ba, ai you're stuck with me" Abnal ya kuma fada mata "how am i stuck with you? Sai kace wani mijina? Ai daga yau shikenan" Nadia itama tafada mishi, dariya Abnal yayi sannan yace "baga waya nanba, I'm gonna disturb you like hell, even your so called boyfriend will have to endure me", haka suka cigaba da neman tsokanan juna har Marwan yazo ya samesu, Amma kafunnan saida Abnal ya takurawa Nadia cewa ta bashi digits dinta, saida Nadia ta gama ja mishi aji sannan ta bashi, Marwan na zuwa su uku suka shiga mota, chauffeur yajasu suka bar gidan. 15/12/2021, 12:35 pm - +234 704 414 3447 was added 15/12/2021, 12:35 pm - +234 704 479 4111 and +234 802 789 5260 left 15/12/2021, 7:21 pm - ~👸Fatima Ibrahim joined using your invite 16/12/2021, 9:12 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 8" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1107419347?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=NSfRPbQihWV9tqWwGA5%2FSs4NgqLgYqt0k40u4qVd%2FbTdffL%2FNjTW9W2L9oBRQ76upwNNKmVZV0m%2F6JzbKLuB%2B8AS0FcNBOAIws8a8bc6pvIPb0yQq3OWidfY%2FsmsuObO 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 8 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 If at all I'm entertaining in any way or form, please do follow me on my Instagram handle 👇� https://www.instagram.com/meedahs_couture_and_more and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki, *wannan* *ne* *correct* *Instagram* *link* *dina* , *wanda* *nake* *posting* *before* *was* *wrong*, *so* *please* *show* *me* *love* *by* *following*. A hanyarsu ta zuwa keffi, Marwan yayi branching a wani babban mall yace wa Abnal yazo ya raka shi siyan wani abu, da laila ta tambayeshi mai zasuyi, ce mata yayi duk abun dazasuyi is non of her business, ita dai tayi zaman mota jiransu, suna shiga cikin mall din, direct wajajen da'ake siyarda waya ya nufa, yace wa Abnal ya zabi duk wayar dayake so, musu Abnal ya tsaya yi dashi, dan gaskiya Abnal yasan cewa shi dai bazai iya daukan wani abunba, not after all what him and his family has done for them, expecially him, da Marwan yaga cewa Abnal zai ba'ta musu lokaci, sai kawai shi da kanshi ya fara daukan wayar, iPhone 12 guda biyu ya dauka, daya na Abnal while the second one is for sameera, while laila ita kuma ya daukar mata iPhone 12+, daga nan ya karasa wajen kayan makulashe, rokonshi Abnal yafara yi cewa dan Allah ya isa haka nan, he shouldn't take or buy anything for them again, Amma biris Marwan yayi dashi, sai cewa yake, "haka zaku komawa Mami da sameera hannu Rabbana bakuyi musu tsaraba ba, after leaving home for over two weeks, haba ai that won't be fair", Abnal had no option than to just stand by and be observing him, saida Marwan yayi musu siyayya mai yawa sannan suka nufi counter ya biya kudin abubuwan daya siya. laila kuma data gaji da zaman motar sai kawai ta fito ta jingina bayanta da motar, dan ba daman tace zata bisu, minti biyu da fitowar ta, saiga wani Benz yazo yayi parking a gefen inda take tsaye, familiar scent din cologne din dataji ne yasa tadan waiga dan taga waye wannan mai kamshin, aikam tana waigowa tayi ido hudu da wani handsome guy, laila batasan lokacin data furta sunan 'Ishaq' ba, gabanta wanda aka kira da Ishaq yazo ya tsaya yana mata kallon mamaki sai yace "laila is that you?" murmushi laila tayi sannan tace "in bone and flesh", ishaq couldn't believe it dan yanda yaga cewa laila ta changa, and her outfit screams of elegance, and gata jingine a jikin wani expensive ride, sai ishaq ya kuma cewa "How have you been?" "Alhamdulillah, I've been good, and you?" laila itama ta tambayeshi "I'm fine" ishaq ya amsata, sai laila ta kalli yar yarinyar da ishaq ya rikewa hannu, the girl will be around 3yrs of age, sai tace "and who's this little angel? Is she your daughter?" laila ta jera mishi waennan tambayoyin, murmushi ishaq yayi sannan yace "yes she is, I've been married for over three years now, what about you, are you married?" ishaq ya tambayeta "wow, I'm happy for you, well I'm yet to be married" laila ta amsa shi, fadada murmushin shi ishaq yayi dayaji abunda laila tace, sannan yace "i know its not polite to stand you here in the public like this, so please can i have your digits and maybe have lunch one of these days, with that we would be able to talk at length" ishaq yafada mata "ishaq i don't think that...." ishaq bai bari laila ta karasa maganar taba ya katseta ta hanyar cewa "please don't say anything, i promise i just want to see you koda sau daya ne, please for old time sake" ishaq yafada mata pleadingly, laila didn't want Marwan to come out and meet them, and tasan cewa indai ba bashi digits dinta tayi ba, ishaq will not leave her alone, sai kawai ta mika mishi hannu while ishaq yasa mata wayar shi, tana gamasa digits dinta tana cikin mikawa ishaq wayar kenan saiga su Marwan nan fitowa, Marwan shine agaba, while Abnal da daya daga cikin securities din mall din dayake jan trolley din da akasa duk kayayyakin da suka siya suna bayan Marwan, Marwan couldn't believe the scenerio infront of him, wai laila ce tsaye da wani tana mika mishi waya, he just hope it's not what he's thinking, ishaq noticed the direction da laila take kallo sai shima ya juyo ya kalli gurin, the only person he could recognize among them was Abnal, su Marwan na karasowa ishaq ya mika mishi hannu, Marwan was a little bit reluctant in shaking his hands but kawai basarwa yayi ya bashi hannu suka gaisa, sai ishaq ya kalli Abnal sukayi musabaha ishaq yana cewa "longest time bro, how have you been?" "Alhamdulillah, I've been great" Abnal ya amsa shi atakaice, cos he can already sense the tension radiating from Marwan, kallon laila ishaq yakumayi yace "okay, let me not take any more of your time, i will give you a call later" laila kasa amsa shi tayi sai kawai tayi mishi ya'ke, juyawa ishaq yayi ya shiga cikin mall din, lokacin security din ya gama sa komai a butt din motarsu, kudi Marwan ya ciro ya bawa security din sannan ya shiga cikin mota, kallon 'what the hell did you just do' Abnal yayiwa laila, sannan Shima ya shiga cikin motar, laila was the last to enter dan harga Allah duk jikinta yayi sanyi, to God who made her, the only reason why she gave ishaq the digits were just so he will leave her alone, maganar lunch din dayakeyi ma, ita tasan ko giyar wake tasha she will never follow him anywhere. Marwan baice mata kala ba, Amma inka kalleshi, one will know that this guy is upset, kasa ce mishi komai laila tayi cos ko kallon inda take Marwan baiyiba, he was just operating his MacBook. Har suka isa keffi Marwan bai bawa laila fuska ba, Abnal was the one that was directing the chauffeur har suka isa kofar gidansu, tun lokacin da motar ya shigo unguwarsu yan unguwar suka kurewa motar ido tsabagen yanda motar ta hadu gashi basu saba ganin irinshi ba, bin motar da ido sukayi dan ganin gidan da motar zai tsaya, they couldn't believe it dasu kaga gidan daya tsaya, dan a nasu tunanin babu mai irin wannan kudin dazai sosu, Marwan was more than shocked dayaga unguwar dasu laila suke, though yasan cewa they're from a humble background amma bai taba zata cewa their level of poverty ya kai wannan ba, Abnal ne ya fara fitowa daga motar, Sameera dake serving din wani customer abunci ne tafara hango Abnal, rugowa tayi da gudu tazo ta rungume shi, cos she wasn't expecting them today, so is Mami, zuwa lokacin Marwan da laila suma sun fito daga motar, barin Abnal sameera tayi taje ta rungume laila cos she has really missed them, gaida Marwan sameera tayi Marwan yace "where's my own hug?" ya tambayeta jokingly while smiling , sunkuyar da kai sameera tayi tana murmushi, laila ce ta tambayi sameera inda mami take, sameera ta amsa dacewa tana cikin gida, shiga sukayi cikin gidan while Marwan shi ya tsaya a zaure yana jiran ayi mishi iso, umarni ya bawa chauffeur dinshi cewa yafara kwaso kayan dake cikin booth zuwa zauren gidan. Mami da fitowar ta kenan daga bayi ce ta hango laila da Abnal, daskarewa tayi tsaye cos she wasn't expecting them, basu gaya mata cewa zasu dawo yauba, rungumeta laila da Abnal sukayi dan ba karamin missing sukayi mata ba, daga fuskar Abnal Mami tayi tana kallon shi hawaye na fitowa daga idanuwar ta, dan bata taba zata cewa Abnal ya samu lafiya irin haka ba, share mata hawaye Abnal ya farayi yana cewa "Mami dan Allah ki daina asarar hawayenki haka nan" murmushi Mami tayi sannan tace "hawayen farin ciki ne Abnal, bansan ka samu lafiya har haka ba, godiya ga Allah" Mami tafada, laila ce tace "Mami ki dauko hijab dinki, doctor Marwan yana zaure" "wai tare kuka zo dashi?" Mami ta tambayeta "A, shi yakawo mu" laila ta amsata "shi ne kuka shanya shi acan, maza kiyi mishi iso" Mami tafada tana shiga cikin daki dan dauko hijabinta, sameera laila ta aika ya shigo da Marwan dan uptill now bata san ya zasu karkare ba, sameera na zuwa tace ance ya shigo, tare su biyu suka shigo cikin parlor din gidan, parlor din babu komai acikin sa, ko irin leather carpet dinnan babu sai cement, iya cushion chair guda biyu ne a parlourn, da one seater da three seater shikenan, ko TV babu, but if there is one thing that really impressed Marwan is how neat and tidy everywhere is, no dirty or any funny stench, Marwan na shiga , mami ita kuma ta saka hijab dinta ta fito parlor, sai Marwan ya durkusa ya gaidata, rasa inda zata sashi Mami tayi cos kallo daya mutum zaiyiwa Marwan yasan cewa babban mutum ne, godiya Mami ta fara mishi bayan ya zauna, ta inda take shiga ba tanan take fita ba, Marwan shima yasan cewa yasha godiya da adduoi daga bakin Mami, ruwa Mami ta gayawa laila ta kawo mishi amma sai Marwan yace "A'a Mami ni yunwa nakeji" ya fadi haka ne dan yana son Mami ta saki jiki dashi sosai, cos he noticed cewa kunyar shi take ji, Mami najin abun dayace, sai tadanyi jim kadan dan ita gani take basuda irin abuncin da Marwan zai iya ci, da Marwan ya lurada reaction din Mami sai ya kuma cewa "Mami karki damu duk abun da kike dashi zanci, infact ko daga abuncin da kuke siyarwa ne, i want it" da Mami taji abun dayace sai tace "kai anya zaka iyaci kuwa? Ba irin abuncin daka saba ci bane ba" murmushi Marwan yayi ya kalli sameera yace "dear dan Allah ki ibarmun shinkafa" sameera na kokarin tashi kenan laila tace "don't worry, let me do It" tafada tana tashi, kallon ta Marwan yayi yace "no, i prefer your sister to do it" yana gama fadan haka ya kuma kallon sameera yace "please do me the honor and serve me" yafada mata with a very sweet smile on his lips, sameera had no option than to go do what she's been ask of, Abnal sai murmushin mugunta yake mawa laila, maka mishi harara laila tayi. Bayan Marwan ya gama cin abunci, sameera ya kuma kira ta kwashe kwanukan sannan ya kalli mami yace "Mami dan Allah inasonyi magana dake" sannan ya kalli su Abnal yace "bruh can ya'all please excuse us?" "sure" Abnal ya amsa shi a takaice, waje wajen canteen dinsu su uku suka fito suka zauna, sai santin yanda jikinsu yayi fresh suka kara kyau sameera take tayi. da Marwan yaga cewa daga shi sai mami, sai yafara cewa "na farko Mami, Alhamdulillah cewa Abnal ya samu lafiya, duk dokokin daya kamata yabi na sanar dashi kuma nasan cewa bi iznillAh baza'a samu matsala ba, abu na biyu dana keson in rokeki, indai kinsan cewa kin dauke ni a matsayin da ko ka'ni dan Allah dan annabi wannan alfamar dazan nema banso kice a'a, indai kince a'a toh nasan cewa baki daukeni a matsayin dani na dauke kuba... "Mami ce ta katse shi ta hanyar cewa " duk wannan taimakon daka yimun banga wane irin alfarmar dazaka nema dazan ce maka a'a ba, bara ma kaji, koma menene dazaka nema, amsana shine A, indai bawai abun ya sabawa addini ba, toh amsar shi A ne, nayarda da koma menene" Mami tafada mishi, hamdala Marwan yayi sannan yace "ai baima sabawa addini ba, amma naji dadi da wannan yardar da kika yimun, dama ba wani abun bane ba face inason tura Abnal zuwa kasar waje yaje yayi masters dinsa acan, wannan change of environment din zai taimaka mishi sosai wajen kara samun sauki" aikam Mami najin abun da Marwan yafada sai tayi dan jim kadan, dan harga Allah ita bata taba kawo cewa wannan ne alfarmar da Marwan zai nema ba, yanzu kuma babu daman tace a'a, dan that will be her going back on her words, da Marwan yaga cewa Mami batace komai ba sai yaci gaba dacewa "abu na uku shine, inason laila kuma nayi mata magana ta amince, yanzu amincewarki nake so" Marwan ya karasa maganar shi, numfasawa Mami tayi kafun tafara magana kamar haka "naji duk bayaninka, nafarko dai godiya zan kuma maka abisa duk abun da kai da yan uwanka kuka yimana, duk laila ta fada mun ta waya, Allah kadai ne zai iya saka muku da mafificin alherin sa, na biyu shine maganar tura Abnal da kake sonyi zuwa kasar waje, Allah ya gani bansan cewa alfarmar da kakeson nema kenan da ban yarda ba, Amma tunda nariga nace A, toh banda zabi kuma, Amma nima ina son kayimun wani alkawari kuma banason kace a'a" Mami itama tafada "toh wane irin alkawari ne kike son inyimiki?" Marwan ya tambayeta "so nake kayimun alkawarin cewa, daga wannan taimakon na tura Abnal kasar waje da kake sonyi, bazaka kuma yi mana wani taimakon ba, indai ka yarda toh nima na yarda yaje" Mami ta fada mishi, shiru Marwan yayi na wani lokaci sannan yace "A nayarda", ya amsata a takaice, sai Mami tace "madallah, maganarka na karshe dakace kana son laila, maganar gaskiya laila ba yarinya bace ba kuma, amma a matsayina na uwa, bazanso ya'ta tayi aure zuwa gidan da bazata samu kwanciyar hankali ba, kai zaka iya cewa kana sonta koda daga gidan talaka take, iyayenka fa? Ba lallai bane su susota ba, dan irin haka ya taba faruwa da ita, saurayin na mutuwar sonta amma iyayen shi suka hana, babu irin cin mutuncin da basuyi mana ba, toh kaga inda matsalar take" Mami tafada, bayan Marwan ya gama jin duk bayanin Mami, baice komai ba dan ya riga yasan cewa Mami zata iya fadan haka, so already shi ya tanadi abun dazaiyi, sai kawai ya ciro da wayarshi yayi dialing din wani numbar tareda sashi a handsfree, ringing wayar yafara yi, dagawa akayi da sallama, saiga shi muryar Hajiya maimuna ce, gaisawa sukayi da Marwan, Hajiya maimuna take tambayarshi ko sun iso keffi lafiya, amsata Marwan yayi da "mun isa tuntuni" sannan yayiwa uwar tashi bayanin komai na tsoron da Mami take na cewa, bazasu so laila ba because she's from a humble background, all this while Mami najin komai, sai Hajiya maimuna tace "lahh, kamarya bazamu so taba dan kudi?, toh da mai kudi da talaka ai duk jarrabtarmu Allah yayi, bawa Mami wayar inyi magana da ita" Hajiya maimuna tafada, dan ita batasan cewa wayar a hands-free Marwan yasa shiba, cireshi daga hands free Marwan yayi sannan ya mikawa Mami wayar, gaisawa sukayi, Hajiya maimuna ta kwantar mawa Mami hankali cewa karta damu, ita ta dauki laila a matsayin ya', so kar Mami ta daga hankalinta, godiya Mami tayi mata sosai, sannan Hajiya maimuna tace zata karbi number Mami daga hannun Marwan dan su ringa gaisawa, godiya Mami ta kuma yi mata sannan suka katse kiran. Mami na ajiye wayar ta kalli Marwan tace "ai da baka kira taba, duk sai naji kunya ya kama ni" murmushi Marwan yayi sannan yace "ai ba yanda zanyi miki bayani daza ki yarda, gani zakiyi kawai fada nake dan kawai ki amince, Amma yanzu data fada miki da kanta kinga zaki fi yarda" "hakane kuma, toh Allah ubangiji ya tabbatar da Alheri, tunda kace itama ta yarda, abun yazo da sauki kenan" Mami tafada, Marwan bai dade ba ya tashi tsaye tareda ajiye envelope akan table yace Mami tayi manaji dashi, ai Mami najin abun daya fada, sai tace "ai ba alkawarin da mukayi dakai ba kenan, gaskiya bazan karbi kudinnan ba" babu yarda Marwan baiyiba cewa Mami ta karba dan shi ya riga yayi niyyar bata kafun yayi mata alkawari, Amma sam Mami bata yarda ba, babu yanda Marwan ya iya, daukan envelope din yayi, rakashi zuwa waje Mami tayi inda su laila suke zaune a canteen dinsu suna hira, sai kallonsu yan unguwa sukeyi dan irin changawar da Abnal da laila sukayi, ga jibgegen motar da akayi parking a kofar gidansu, su laila na hango su, suka karaso wajen su dan yiwa Marwan sallama, bayan duk sunyi mishi sallama, ya rage laila ita kadai, laila ta budi baki zatayi magana kenan Marwan yace "you can see it's already late and i have some patients waiting for me, zamuyi magana anjima" Marwan na gama fadan haka ya shiga mota, chauffeur yaja mota suka bar wajen, without even waiting to hear what laila had to say. 16/12/2021, 9:13 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: Assalam alaikum, duk wacca tasan cewa tanaso daga farko should private chat me, banson kuma turowa dan gudun takurawa sauran 17/12/2021, 3:47 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 9" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1111816881?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=wssoJfBZ6Y87ce%2BM9lEqjOjRXofqU3Hv2Jf17pA29w7jKBdxIei69OLno5sRIB9qArYMae2Vuth1fNYMIm697pXQ4FwFRIDtX%2Fyhnh0cD8%2FuJ7gP%2BxwelCmjtKbpqw%2FO 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 9 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 If at all I'm entertaining in any way or form, please do follow me on my Instagram handle 👇� https://www.instagram.com/meedahs_couture_and_more and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki, *wannan* *ne* *correct* *Instagram* *link* *dina* , *wanda* *nake* *posting* *before* *was* *wrong*, *so* *please* *show* *me* *love* *by* *following* *me* . Laila was dejected when Marwan didn't give her an avenue to explain herself, juyawa tayi taje ta samu su Mami a canteen dinsu, all of them noticed how sad laila was, sai Abnal ne yayi magana yana cewa "Mami baku gama siyarda abuncin da kuka dafa bane ba?" yayi tambayan yana kallon Mami "mungama, dama wancan mutumin daya tashi yanzu muka siyarwa da sauran, kawai tattara kayan zamuyi" Mami ta amsa mishi "in hakane, Sameera ki tattara komai, mu mushiga ciki" Abnal yafada yana kallon Sameera, da 'toh' Sameera ta amsa shi. Su Mami na shiga ciki, ta kalli laila tace "ke kuma mai yake damunki naga duk kinyi wani iri?" Mami ta tambayi laila, kasa amsata laila tayi sai Abnal ne yace "sun dan sami misunderstanding ne tsakaninta da doctor" Abnal na gama fadan haka sai laila ta harareshi tana cewa "toh radio mai jini, sannu" dariya Abnal yayi yana kuma cewa "toh karya nayi?" ya tambayi laila yana cigaba dayi mata dariya, laila bata amsa shiba, sai Mami ce tace "toh ke mai ya hadaki dashi?" "babu komai fa Mami, karki amsa Abnal" laila ta amsata, murmushi Mami tayi sannan tace "wai mai yasa ku yarannan kun fiya ja mana abun dayafi karfinmu? Yanzu muka shafa babin Abnal da rukayya, sai ke kuma kika jajibo mana likita?" (toh Mami Allah ya azurta ki da ya'ya kyawawa, what did you expect), Mami tafada tana kallon laila, murmushi kawai Abnal yayi, sai laila ce tace " Mami wa yagaya miki akwai wani abun tsakanina dashi? " laila itama ta tambayi Mami " shidin da kansa ne yafada mun" Mami ta amsata, kallon mamaki laila tayiwa Mami jin abun datace, nan Mami tayi musu bayanin komai da Marwan ya fada mata, ciki harda kiran Hajiya maimuna da kuma tafiyar Abnal zuwa kasar waje, laila, Abnal da kuma sameera data gama aikinta tazo ta samesu suna tattaunawa were surprised jin bayanin da Mami tayi musu, expecially na tafiyan Abnal, murna sameera ta dinga yi cewa finally her elder sis is getting hitched soon and her elder bro is traveling out of the country, laila and Abnal were just speechless, sun rasa abun cewa cos Marwan never mentioned anything of such to any of them, sai Mami ce tayi magana tana cewa "yanzu laila zaki gaya mun abun daya hadaki da Marwan din ko zaki cigaba da zurfin ciki?", laila had no option than to explain what happened at the mall to Mami, data gama bayaninta Mami tace "inba rashin zuciya irin nakiba laila, duk inda kika ga ishaq ya kamata ace kin kalleshi ballantana ace ki kulashi, harda bashi numbern ki, dukda irin cin mutuncin da wulakancin da iyayenshi suka yimana?" Mami ta tambayeta, shagwaba fuska laila tayi sannan tace " toh Mami ai duk abun daya faru bada sanin shiba, toh kinga ba laifin shi baneba" laila tafada, fuskantar ta Abnal yayi yace "yanzu sissy, tell us, wa kike so, Marwan ko ishaq?" ya tambayeta as a matter of fact, kallon mamaki laila tayi mishi tace "how can you even ask me that question, of course it's Marwan" laila ta amsa shi, sannan taci gaba dacewa "let's get something straight, I'm no longer in love with ishaq, I'm over him, kawai i just gave him a wrong digits just so he will let me be, cos na sanshi da kafiya, that was all it was" laila tafada musu just to clear herself, sameera ce tayi magana tace "oh you mean to say the digits you gave ishaq were fake?" "of course they were, hauka nake dazan bashi number na" laila ta kara jaddada musu, numfasawa sameera tayi sannan Abnal yace "then why are you now stressing yourself?, don't worry everything will be fine" Abnal na gama fadan haka, sameera ta kuma cewa "now that all that is settled, can we come to the interesting part and start checking what's in these boxes and shopping bags?" sameera ta tambaya tana kallon laila, murmushi laila tayi sannan tace "ai dama inda kika fi kwari kenan, you can go ahead, muma bamusan mai acikin suba" , sameera najin go ahead din laila ta sauko tafara bude kayayyakin, daga kan shopping bags din tafara, shopping bag din data fara dauka na waenda iPhones ke cikin sane, tana budewa da taga iPhones ta kwala ihu tana fitowa dasu one after the other, laila was dumbfounded, sai bin wayoyin take da kallo, Mami was the one that asked tana cewa "waennan kuma na waye?" nan Abnal yayi musu bayanin komai, sameera was super duper excited, immediately tabawa kowa nashi wayar, sai sauran shopping bags din that were occupied with kayan ciye - ciye, sai medium boxes da hajiya maimuna ta basu, nan kayan sawa iri-iri ne aciki, and all were designer made, babu na karamin kudi acikinsu, just imagine kayan lefe, ahada shi a akwati daya, the box alone itself, abun kallo ne, sai envelope da Alhaji yusuf ya basu, contain 500 thousand naira each, that's a million naira in total, then kayan da anty faty tabawa laila, sai kuma envelop da anty faty tabawa Abnal, shi kuma contain another 500 thousand naira, Abnal shi ya tashi da a million naira kenan, last but not the least, take- away na kayan da basu ciba a gidansu Marwan, shi kuma dangin su drink, fruits da gashashen naman kaza wanda yaji kayan hadi sosai ne, by the time din da sameera ta gama dudduba komai, all of them including sameera herself couldn't believe it, expecially that money da aka basu, it shocked them dan basu taba ganin kudi mai yawa irin haka ba, Sallar Maghreb da aka fara kira ne yasa suka tashi, Abnal shi kuma ya fita zuwa masallaci. Bayan Sallar Isha Mami da ya'yanta na zaune a parlor suna hira, Mami ce tayi magana tana cewa "yauwa, ya kamata mu biya malam mudi (landlord dinsu kenan) kudin hayansa gobe, dan yayi mana kokari sosai, ba kowa ne zai iya hakurin dayake mana ba" Mami ta fada tana kallonsu, laila ce tayi magana tana cewa "haka ne kam, kuma inason inje gidan anty zee (nurse din datayi musu introducing din Marwan), inje inyi mata godiya sosai, dan ta sanadinta duk waennan Alherin ya samemu" "hakan yayi daidai, kinyi tunani mai kyau, Allah kadai ne zai iya saka mata da mafificin alherinsa" Mami tafada, da 'Ameen' duk suka amsa, Mami ce ta tashi tana cewa "toh ni na shiga daga ciki, zanje in kwanta dan gobe insamu intashi da wuri dan daura girkin siyarwa" Abnal ne ya kalli Mami yana cewa "girkin siyarwa kuma Mami?, gaskiya zaki huta koda na sati dayane, tunda abun ci da sha Allah ya riga ya hore mana" Abnal yafada as a matter of fact, tsaya kallon shi Mami tayi sannan tace "hutu kuma Abnal?, kodai dan kudin da kuka samu shiyasa kake waennan maganganun?" Mami ta jera mishi waennan tambayoyin, Abnal ya budi baki zai amsa Mami kenan laila ta riga shi tana cewa "Mami, Abnal yanada gaskiya, mu huta koda na sati daya ne" laila tafada tana kallon Mami "toh naji, Amma nidai na shiga daga ciki" Mami tafada tana shiga cikin daki, sai da safe sukayi mata, tashi sameera itama tayi tabi Mami, dan itama tanada morning lecture washegari. Bayan su Mami sunje sun kwanta, laila ta matsa kusada Abnal tace "I've been calling Marwan but he's not picking my calls, da Mami ta tambayeni cewa dafatan ya isa Abuja lafiya, amsata nayi kawai da 'a ya isa', i don't even know what to do again" laila tafada looking all fed up, kallonta Abnal ya tsaya yi sannan yace "take this advice from me, let him be for today cos it's obvious he's still upset with you, zuwa gobe sai ki kirashi, by then the anger he's feeling would have subsided, atleast it's not as if he doesn't know about ishaq before, so karki damu" Abnal yafada mata in a comforting manner "actually, he doesn't know about Ishaq' s existence cos i didn't tell him" laila tafada in a skittish way, kallon mamaki Abnal yayi mata sannan yace "i thought you said you told him EVERYTHING about you, why did you now omit that part of your life? " Abnal ya tambayeta " well i don't know why i didn't tell him, i guess i thought it wasn't that important" laila ta amsa shi " well you guessed wrong, i now understand why he's this furious" Abnal ya kuma fada "agreed i messed up, just tell me what to do now" laila tafada mishi in a pleading way, cos Abnal is her only confidant that she's free to tell every and anything, shiyasa ma bata damu da kawa ba "well i will still go by my first suggestion, let him be for today, in Allah ya kaimu gobe sai musan abunyi" Abnal yafada mata, laila had no option than ta hakura zuwa gobe, sai da safe laila tayiwa Abnal itama ta shiga daki while suka bar Abnal shi kadai a parlor dan nanne wajen kwanciyar shi, laila na shiga daki Abnal ya ciro sabuwar wayar shi da ya riga yasa sim dinshi, airtime din da ya siya a hanyarshi ta dawowa daga masallaci ya loda sannan yayi dialing din number Nadia. Lokacin da kiran Abnal ya shigo wayar Nadia, she was on her way inside their house cos ta raka Marwan zuwa parking lot (da Marwan yabar keffi, asabitinshi yayi niyyar zuwa amma aka kirashi cewa Dr khan ya riga yayi attending to patient din dayake da niyyar zuwa gani, so shiyasa kawai ya zarce gidan anty faty, anty faty was surprised data ganshi kuma, cos she wasn't expecting to see him again that same day, bayan sun gama gaisawa, Marwan yayiwa anty faty bayanin komai gameda discussion dayayi da Mami, anty faty was impressed by what Marwan wanted to do for them, expecially Abnal's traveling out, Amma inda Marwan shi ya nuna damuwarshi was alkawarin da Mami yace ya dauka cewa bazai kara taimakon suba bayan expenses na karatun Abnal, dan harga Allah he really wanna help them, shawara anty faty ta bashi cewa why not he should establish laila in such a way that she will be financially independent, inyaso laila will now be the one to uplift their family, Amma the only But din dake cikin maganar is that before he can do this he must be married to laila, at least with that laila will no longer be under Mami, na'am Marwan yayi da shawaran anty faty, suna cikin magana Nadia tazo ta samesu, bayanin komai Marwan yayi mata, Nadia was excited acigaban dasu Abnal zasu samu, while on the other hand she's a bit sad cos of tafiyan da Abnal zaiyi, gani take he's gonna forget her once he's out of the country, but she just have to be optimistic and hope for the best, wannan kenan) Nadia na ganin sunan wanda ke kiranta ta saki murmushi cos she wasn't expecting his call this early, dukda batada number Abnal but all thanks to true caller saiga sunan shi ya nuno, daga wayar tayi da sallama sannan tace "who's this please?" amsa sallamarta Abnal yayi sannan yace "it's one of your admirers ma'am" Abnal ya amsata, Nadia almost burst out with laughter but dannewa tayi sannan tace "please I'm not really in the mood for any of these idle talks, as you can see it's pretty late, so if you don't mind i will be hanging up now" Nadia tafada with a little bit of attitude, murmushi Abnal yayi sannan yace "swear it that you don't know who's on the line" Abnal yafada mata haka cos he knows that she already knows that its him "ikon Allah!, bawan Allah please don't harass me, taya zaka kirani and you expect me to start swearing, how old do you think i am, 3 or 4?please if you don't have any tangible thing to say, bounce off my phone" Nadia na gama fadan haka sai ta katse kiran tafara dariya, Abnal Shima dariyar yake ya kuma kiranta, Nadia na dagawa tace "see mr man, respect yourself this night, why are you disturbing me? Are you that jobless?" Nadia tafada in a rude manner irin ita adole she's upset, murmushi Abnal yayi sannan yace "are you done ranting?" ya tambayeta calmly "au, am the one ranting? well it's not your fault, ai laifin ni dana baka number ta ce" Murmushi Abnal ya kuma yi sannan yace "and there i thought you don't know who's on the line, well how have you been?" Abnal ya tambayeta, Nadia bata amsa tambayar shiba instead sai tace "wai why are you disturbing me this night?, it's not even upto a day and you're already bombarding me with calls" "that's because i know you're already missing me like crazy, so i decided to help you and give you a call" Abnal ya amsata in a cocky manner "you wish, miss you kor mix you ni, how is Mami, sameera and anty laila? Those are the people i miss and will want to see, not you" laila tafada mishi a yangance, murmushi Abnal yayi sannan yace "duk suna nan lfy, but on a serious note, i actually miss you, expecially your wittyness" Nadia najin abunda Abnal yafada, her heart almost skipped a bit, but she just have to remind herself to behave, cos she's actually talking to a psychologist here, so he can easily detect her feelings, it's better she should continue with these her witty behaviors , "well, let me pity you and say i miss you too, but it's a very tiny little miss oo, so don't go and start feeling yourself" Nadia tafada mishi, Abnal couldn't help it but to start laughing, sannan yace "is it 'miss' you just performed a surgery on like that? My dear its either you miss a person or you don't, but there's nothing like 'tiny little miss' as if it's a visible object" Abnal ya fada mata, hira suka cigaba dayi, sunayi suna tsokanan juna, har zuwa karfe dayan dare kafun suka kwanta, Nadia couldn't be more happier, ko ahaka akabarta she's okay for now. Washegari da safe Mami ta tambayi Abnal dawa yake waya jiya har zuwa tsakiyan dare, kafun Abnal ya amsa laila tayi caraf tace "ai from all indications da Nadia yake waya" Mami ce ta kalli Abnal ta kuma cewa "wacce Nadian? Kardai yar yayar likita(Marwan)?" Mami ta jera mishi waennan tambayoyin, kafun Abnal ya kuma ce wani abun laila ta kuma cewa "aikam Mami itadin ce" kallon mamaki Mami tayiwa Abnal sannan tace "yanzu Abnal bazaka dubi maraicin ku ka rufama kanka asiri ba? , ina kai ina Nadia?, rukayya bata koya maka hankali ba ko?" Mami ta jera mishi waennan tambayoyin "wai Mami gaya miki akayi cewa akwai wani abun tsakaninmu ne?, kawai we are just friends, ni maganar soyayya is not even in my agenda for now, so dan Allah karki damu kanki akan wannan maganar" Abnal yafada mata cikin kwantar mata da hankali, cos to be sincere Nadia is just his friend, he has no intention whatsoever to date her, ai shima yasan cewa shoe get size, kawai like he already said before , he just loves her personality and anytime dayake magana da ita, she makes him forget his problems and worries. (nikuma nace 'never say never' malam Abnal). 18/12/2021, 7:49 am - +234 703 875 9307 joined using this group's invite link 19/12/2021, 7:15 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 10" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1118663026?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=jK6KOwyxV2WcPF3ILY6PG%2FTD5ybEmSR8vBu5bNVaf1Sv%2FStvVDQZGUIMUT%2FZ6dVomnP9BT85BnuNRizPBMNxvG0J1v0SQXZAIP2vwrxB1TQ0gvhoFw66ziNbVcU7TMZB 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 10 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 If at all I'm entertaining in any way or form, please do follow me on my Instagram handle 👇� https://www.instagram.com/meedahs_couture_and_more and as you do so may Almighty Allah answer all your hidden and open prayers �, Ameen. And please share the book to other groups da kuke ciki, *wannan* *ne* *correct* *Instagram* *link* *dina* , *wanda* *nake* *posting* *before* *was* *wrong*, *so* *please* *show* *me* *love* *by* *following* *me* . Da rana laila ta kira anty zee dan tasan wane duty take a ranar, luckily for her a off duty take, shiryawa laila tayi cikin material gown dark blue ,wanda akayiwa design da orange and blue atampa, sannan aka jerawa atampar dazzling stones, daya daga cikin brand na MEEDAH'S COUTURE AND MORE, wanda anty faty tabata, tazo tayi wrapping da mayafin gown din, she looked exquisite, sai turarukan data fesa, tana fitowa daga cikin daki Abnal da Mami suka zuba mata ido, dan sameera ita ta tafi makaranta, da laila taga yanda suka kureta da ido sai tace "i hope I'm save? Irin wannan kallon haka?" laila tafada tana kallon su simultaneously, Abnal ne yafara magana kamar haka "you're save, kallon irin haduwar da kikayi muke" yafada yana cigaba da kallonta, sai Mami ce tace "wai tsaya, ya naga keda ka'ninki fatarku ta changa haka? Sai wani sheki yake yi, Ballema ke laila, Ko duk acikin zaman asabiti ne?" murmushi laila tayi sannan tace "Mami zaman asabiti yana karawa mutum kyaune?" laila asked while still smiling "atoh kece ai zaki yimun bayani" Mami tabata amsa "babu wani abun fa, kawai sabulun da man shafawa na JIMPO ORI da muka fara shafawa ne, sai kuma ga cimar mai kyau, shikenan fa" laila tafada tana kallon Mami "kardai sabulai da mai din da'aka saka acikin kayanku na jiya?" Mami ta kuma tambayar laila "a shifa, products dinsu badai kyauba, expecially wannan facial oil dinnan, OMG its soo heavenly, karki damu Mami in keda sameera kuka fara amfani dashi, lokacin zaki gane me nake nufi" laila ta amsa Mami "kardai irin mai masu sa mutane bleaching dinnan ne?" Mami ta kuma tambayarta "ko daya wallahi, wannan products dinsu are mostly Organic, and they have varieties of products that will suit your skin type and color, har set na jarirai suna dashi, toh kinga cewa waenda zasu iya yin product na jariri they must be professionals in their field because of how sensitive baby skins are" laila tayiwa Mami bayani, sai Mami tace " a toh, maganarki gaskiya ne, ga zahiri ma ina gani a fatarku, dafatan kin ibi kayan da kikace zaki bawa zainab da ya'yanta?" Mami ta tambayeta "A, na dibi set din maiyuka da sabulai na jimpo ori guda daya, da kuma high waist skirt da gown guda daddaya, wanda zan bawa anty zee, su kuma zeenat, kayan makulashe na diba musu" laila ta amsa Mami(want to know more about JIMPO ORI products contact me on 09013851300), "toh yayi kyau" Mami tafada Abnal ne ya dago da kanshi daga wayar dayake dannawa ya kalli laila yace "wai sissy ba fita zakiyi ba?" fuskantar shi laila tayi tace "A, gidan anty zee zani, why did you ask?" Laila itama ta tambayeshi "toh naga kin tsaya hira da Mami, kuma kinsan hiran Mami ba karewa zaiyiba" Abnal ya amsata, hijabin dake kusada ita Mami ta dauka ta cillawa Abnal a fuska tana cewa "kaci gidanku, nidin ce hirana baya karewa ko?" murmushi Abnal da laila sukayi sannan laila tace "kunfi kusa, bara ni naje" adawo lafiya sukayi mata. Laila na karasa gidan anty zee, dan gidan baida nisa sosai daga gidansu laila, infact da kafa laila taje, on her way there, sai kallonta yan unguwarsu keyi, suna mamakin irin transformation din da laila tayi, laila batama kula suba har ta karasa gidan anty zee, da anty zee ta ganta she couldn't believe it's the same laila da ita tasani ce, bayan sun gama gaisawa anty zee ta kawo mata ruwa da lemo, godiya sosai laila ta kumayi mata abisa taimakon datayi musu, "haba dai laila, aini a matsayin kanwa na daukeki(dan anty zee is 35yrs with two kids), koda ban taimaka mukuba a ranar, Almighty Allah would have surely sent another person that would have been of help, so please quit the appreciation" anty zee tafada mata "wai ina su Zeenat? (ya'yan anty zee kenan, Zeenat da Yasmin)" laila ta tambayi anty zee "ai sun tafi madrassah" anty zee ta amsa ta "okay, ga wannan na kawo musu, wannan kuma naki ne, atayamu managi" laila tafada tana mika mata two lylon bags, karba anty zee tayi tana murmushi tace "a'ah, toh mungode... " tafada tana ajiye kayan a gefenta sannan taci gaba dacewa, ".... oya start spilling all the hot jist that I've missed" anty zee tafada tana kallon laila with a mischievous smirk on her face, murmushi laila tayi sannan tace "which hot jist are you referring to anty zee cos I'm lost here" hararanta anty zee tayi sannan tace "you think I didn't notice all the sexy looks Dr Marwan was giving you that day? My friend abeg start talking " dariya laila tayi sannan tace "kai anty zee, wane irin sexy look kuma? Anyways let me jist you ko dan kibarni, we're into a relationship but it's not that deep yet, though yace he wants to marry me blah blah blah, but I'm a little bit skeptical about the whole thing" laila ta karasa maganarta in a worried tone "and why is that?" anty zee ta tambayeta "i cant really pinpoint the reason why, but i guess maybe because of the bitter experience i had with ishaq and his family" laila ta amsata, numfasawa anty zee tayi sannan tace "my dear, kinsan dai bazan iya turaki zuwaga halaka ba, Amma I'm very sure cewa inna rantse miki bazanyi kaffara ba, Dr Marwan and his family are good people, they don't have that nonsense behavior that some wealthy people do have na wulakanta talaka, they're not just rich physically but also rich at heart, so my dear allow yourself to love and let be loved" godiya laila ta kuma yiwa anty zee sannan anty zee tace " my dear better hold that man tight and don't let go, cause your net did not just catch a fish, it's a whale it caught and a big one at that, dan bakisan yanda mata suke mutuwar sonshi bane ba, ko anan keffi ba barin shi suke ba" murmushi laila ta kumayi amma batace komai ba, around 4pm laila ta tashi tayi hanyar gida. Laila na isa gida, Abnal kadai ta tarar, Mami ita ta tafi gidan landlord dinsu dan biyan kudin hayansu, kusada Abnal laila ta zauna looking all worried, tambayarta Abnal yayi mai ke damunta, sai tace "har yanzu Marwan is still not picking my calls, neither did he call me back, I'm just soo worried" laila ta amsa shi in a very sad tone, exhaling Abnal yayi sannan yace "this is what you will do, why not kibari zuwa maybe 12am sai ki kira shi, kibashi hakuri and explain things to him, I'm sure he will give you a listening ear", kura mishi ido laila tayi tace "why 12am?" ta tambayeshi "don't you know that each and every discussion has a time that's best suit for it, in this kind of discussion that you want your partner to give you a listening ear, tunda kinsan kinyi laifi, are mostly done at night, ki gwada ki gani" Abnal yayi mata bayani, godiya laila tayi mishi sannan tace "and about Nadia" Abnal najin sunan Nadia ya kalli fuskar laila yace "and what about her?" "are you sure you don't have any sort of feelings for her?" laila ta tambayeshi "of course i do have feelings for her, FRIENDSHIP, that's the feelings i have for her" Abnal ya amsata while emphasizing on the word 'Friendship' "are you sure? Cos i know you so well Abnal" laila ta kuma fada, murmushi Abnal yayi sannan yace "wait sissy, why are you hell bent on the fact that i have any romantic feelings for her?, I've told you severally, babu abun dake tsakaninmu apart from 'friendship'" kura mishi ido laila tayi na waensu dakiku sannan tace "okay if you say so, but i know you understand the reason why I'm bombarding you with all these questions?" "i know, and I've assured you not to worry, so please just trust me on this" Abnal ya amsa ta "okay, I'm trusting you" laila tafada tana shiga cikin parlour dinsu. Bangaren Marwan, he really misses laila like crazy, har tsoro abun yake bashi, a lady that bai kai wata daya da sanin taba, and he's already in love with her like hook, line and sinker, yana lurada duk kiran da take mishi, he's intentionally not picking up her calls, to avoid thinking about her, he occupied himself with soo much work that by the time he came back home that day, he was far more than exhausted, yana gama wanka yayi sallar Isha, kawai fruit salad yasha ya kwanta. Around 12am wayarshi dake bedside table yafara ringing, at first he didn't pick har kiran ya katse, but da aka kuma kiran shi akaro na biyu yayi deciding to pick the call thinking maybe ansamu emergency ne a wajen aiki, cos yana yawan faruwa, insu samu emergency and its critical, kiranshi akeyi kuma yaje, so baima tsaya duba wanda ke kiranshi ba, kawai daga wayar yayi ya kareshi a kunne yace 'hello', da laila taji muryarshi, sauke ajiyar zuciya tayi sannan tace "hi dear", Marwan najin muryarta ya bude idanuwanshi dake a lumshe da, sannan ya tashi zaune yace "why aren't you sleeping?", shagwaba fuska laila tayi as if yana ganinta tace "how do you expect me to sleep knowing that you're upset with me", lumshe idanuwa Marwan yayi sannan yace "who told you that I'm upset with you?" Marwan ya kuma tambayarta "please let's not play this game, we both know that you're upset with me, which you absolutely have the right to be, but all I'm asking is for you to hear me out" laila tafada mishi pleadingly, shiru Marwan yayi na few seconds sannan yace "let me ask you this, why did you lie to me about not ever having a boyfriend?, i intentionally told you everything about me, cos i don't want any form of secrets between us, yet you decided to lie to me" "I'm so sorry for not telling you about ishaq earlier, but i swear it wasn't because of anything, as at the time you asked me about my story life, i didn't think our relationship is gonna work out, hence i didn't see the need to tell you about him" laila tafada mishi "so now are you sure the relationship is gonna work?" Marwan ya tambayeta "i really don't know" laila ta amsa shi skeptically, shiru Marwan yayi sannan yace "let me ask you this, but i need you to be honest with me" "okay, i promise to be" laila ta amsashi atakaice "is the reason why you accepted my proposal because of the help i rendered to your brother?" Marwan ya tambayeta straight forward "you do realize that you just offended me right?, i understand that you're upset with me, but you implying that I accepted your proposal because of the help you rendered to us is just so unacceptable" laila ta amsa shi sounding a bit upset "I'm sorry if you found my question insultive, but sweetheart that's the vibe I'm receiving from you, this whole thing looks like I'm the only one in the relationship" Marwan yafada mata yana dan daga muryar shi, shiru laila tayi daga baya tace "I'm sorry, but i think calling you was a mistake" laila na gama fadan haka ta katse kiran, rufe ido Marwan yayi while resting his back on the headboard of the bed, yana bude idanuwanshi ya dauki wayarshi tareda dialing din number laila, saida kiran ya kusan katsewa sannan laila ta daga without saying a word, Marwan ne yayi magana kamar haka "I'm sorry, i guess i got carried away by my emotions", still laila batace komai ba, Marwan ne ya kuma cewa "c'mon i said I'm sorry", laila that's already teary eyed was trying to control herself, da kyar ta budi baki tace "let's get this straight, I've never loved anyone because of their material things, I'm not that kind of girl, so i wont tolerate it in any shape or manner you implying that I'm one, cos if i was, i bet you that we would have been living a lavish lifestyle, I'm not trying to brag or anything, but that's the truth" laila ta karasa maganarta not able to hold back her tears, cos she just feels like everybody tend to look down on them just because they are poor, and she's tired of keeping quiet, Marwan was shattered hearing her tearful voice cos to God who made him, he wasn't trying to hurt her, but rather he was just trying to be sure cewa she's not saying yes to him out of pity, cos he rather stay single than to be loved out of pity, but not to imply that she was a gold digger or anything of sort, sai Marwan yace "sweetheart i made you cry, i dont think any words will be enough to quantify how sorry I am right now, i never in my entire life wish to hurt you in anyway, I'm soo sorry for making you feel this way, i promise you it wasn't intentional, and for the record, i have never seen you as the materialistic type, infact to show you how sorry I am, let's just forget everything about your ex, he was in your past which doesn't really matter, what i really care about is your present and future" Marwan yafada mata cikin ra'da, laila bata ce komai ba, Marwan ne ya kuma cewa "sweetie please say something cos your silence is killing me" " I've heard you" laila ta amsa shi atakaice "so does that mean that I'm forgiven?" Marwan ya kuma tambayarta "yes" laila ta kuma amsa shi "thank you, but sweetheart i miss you soo much that it hurts" Marwan ya fada mata a shagwabe, murmushi laila tayi dan yanda Marwan yayi magana was funny, sai tace "i don't believe you, if really you missed me the way you're implying, you wouldn't have been able to ignore my calls" laila ta fada mishi, murmushi Marwan yayi sannan yace "my jealousy got the best of me, the image of you standing with another man that's not me got stucked to my brain" "you have absolutely nothing to worry about even if I'm surrounded by thousands of men, my heart has already been stolen by you, so it now belongs to you and you alone" laila tafada mishi seductively, shiru Marwan yayi while allowing what she just said now sink, sannan yace "the only thing saving you from me right now is the fact that you're not beside me" dariya laila tayi tana cewa "and what would you have done if I was beside you ?" she asked him in a whisper "don't worry about what i would have done, cos saying it would never be like experimenting it, so duk ranar da muka hadu zaki sani" Marwan ya amsata, haka suka cigaba da hiran soyayya, daga baya Marwan ya fadawa laila cewa ta gayawa Abnal yaje ya dauki passport wanda za'ayi amfani dashi wajen yimishi international passport da sauran documents din da ake bukata, godiya da adduoi laila tayi mishi sosai, sai wajajen 4am suka kwanta bacci. 19/12/2021, 1:58 pm - +234 814 290 4255 left 19/12/2021, 2:11 pm - Hafsat Sulaiman Sa left 19/12/2021, 11:15 pm - +234 706 217 0094 left 19/12/2021, 11:58 pm - +234 703 875 9307 left 21/12/2021, 6:58 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 11" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1118663031?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=%2FnXt3RR8x8nYgpXJmmnHW%2BPaj0kD6MjvHQb04TEJ9IXfVOxc87393ZfNO2MQVjdr4YuI470J4iPY69tKt3m97rfp6jENGBex3W6Afy8vwWXKs5GgxfH9XAzumbYfKHu3 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 11 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Yayi sati daya da dawowar su Abnal keffi, Abnal yaje yayi passport din da Marwan yace yaje ya dauka, ranarda Abnal zaije daukan passport din, shida sameera ne suka je, and tawajen gidansu rukayya zasu wuce, da sameera ta bada shawaran cewa kodai subi tawani hanyar just to avoid seeing rukayya amma Abnal yace there's no need for that, ta wajen zasubi. on their way back home from the studio, daidai kofar gidansu rukayya akwai wani jeep din da'akiyi parking awajen, wani dan saurayi na jingine a jikin motar while rukayya ita kuma tana tsaye agaban saurayin, tun kafun su karaso wajen rukayya ta hango su Abnal, sai ta kura musu ido, dan Abnal yadan changa ya murmure ya karayin fresh, dama gashi kyakyawa ajin farko, rukayya was expecting cewa Abnal zai zo ya sameta ko yayi kokarin yi mata magana dan tasan son da Abnal yake mata ba nawasa ba (kina ruwa kusada ka'da😄😄), Amma sai gashi ko kallon inda take baiyiba, har suka wuce rukayya couldn't take her eyes off them, she was shocked da action din Abnal na yanzu, gashi ya kara kyau, sai taji soyayyar shi yadawo mata, dama can tana sonshi zugin babarta da yayarta ce yasa ta rabu dashi, saurayinta na mata magana amma bata fahimtar abun dayake cewa, sai kawai sallamar shi tayi ta shiga gida feeling all sad. Sameera too was shocked da irin 'i don't care' attitude dinda Abnal yayi displaying yanxu, cos she was expecting cewa Abnal will want to talk to rukayya, dan ita ganau ce a irin son da Abnal ya nunawa rukayya, shiyasa ma ta bada suggestion cewa kar subi hanyar, even Abnal himself couldn't believe that he pulled that off, in an gaya mishi cewa a day will come, dazai iya ganin rukayya yaki kallonta zaice karya ne, Amma sai gashi not only did he see and ignored her, but also, he did not feel any sort of pain or hurt, instead tunanin Nadia ne ya fado mishi arai, baisan lokacin daya saki murmushi ba, dan kullin sai sunyi waya inta dawo daga aiki, sai kara shakuwa suke, sameera couldn't help but to ask Abnal ko ya lurada rukayya, Amsata Abnal yayi da 'yes' ya ganta, shiru sameera tayi, daga baya suka cigaba da hiransu. Laila da Marwan soyayyarsu kara garko yake day in-day out, indai Marwan is less busy toh suna waya ko video call, har yanzu it's just like laila is living a fairytale life, gani take at anytime anything can happen and Marwan will decide that he's no longer interested in the relationship, ko his parents should decide that he can't marry her anymore or he should find someone that's from a wealthy family just like him, Abnal ne mai kwantar mata da hankali, cewa she should free her mind from any negative thoughts and allow herself to be loved. Nadia has gotten so used to the attention da Abnal yake bata that she's literally scared if at the tail end he doesn't reciprocate her love and just wants them to be friends, though she has explained everything to sadiya who is her confidant, and sadiya told her to be calm and let her allow everything fall in its place by itself. Yau yazama weekend so Nadia ta dawo gida da wuri, since morning take expecting din kiran Abnal cos he already knows her work schedule, so by now ya kamata ace ya kirata cos he always do the calling, har zuwa dare shiru babu kiran Abnal, har tsoro yafara kamata tana tunanin cewa ko wani abunne yasame shi, after ta gama all her necessary nightly ritual tana kwance akan gadonta tadau wayarta tayi dialing din numbarshi, Abnal dake kwance a three seater dinsu yaji karar wayarshi, dauka yayi yana ganin mai kiranshi yasaki murmushi dan intentionally ne bai kira taba, yanaso yagani ko ita zata kirashi, sai daya gyara muryarshi sosai yayi kamada na mara lafiya, sannan ya daga wayar da sallama, aikam Nadia najin muryarshi duk tabi ta gigice, ko sallamar dayayi bata samu daman amsa shiba, tace "what's up with you? You're not sounding well" kara rage murya Abnal yayi sannan yace "I'm not feeling too well" yafada in a difficult mana, asif he's finding it hard to breathe, salati Nadia tayi sannan tace "what exactly is wrong with you?" ta tambayeshi sounding all worried "its my chest, i don't know what's wrong with it again, ciwo yake mun, daidai inda aka yimun aiki" Abnal yafada mata yana magana da kyar, aikam Nadia najin inda yace yana mishi ciwo ta tashi zaune, tace "what do you mean your chest is paining you? Don't you take your drugs regularly? Or have you been stressing yourself?" Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin in a very worried manner, Abnal almost blurt out laughing dayaji yanda duk tabi tadamu, Amma sai ya kuma dakewa yace " none of the above, i take my drugs regularly, i avoid anything stressful, like i don't know what might have triggered this pain, only i know the turture that I'm experiencing right now" Abnal ya kuma fada as if he's life was about to end, ai Nadia batasan lokacin data tashi tsayeba ta fara safa da marwa acikin dakinta, sai cewa tayi "you know what, you can't stay like this, i will call uncle Marwan now and ask him if he can recommend any specialist among his friends that stays in keffi that can come and check up on you, atleast we should know what exactly is the problem" Nadia tafada still sounding soo worried cos bai kamata ace he's feeling any sort of pain ba "no don't call him, i prefer you to come check me yourself" Abnal ya kuma fada yana kara rage muryarshi kasa sosai, but deep down dariya nacin shi "c'mon don't be like this, you know i cant come down to keffi at this ungodly hour, it's damn too late already" Nadia tafada still pacing up and down in her room "dama i know I'm not that important to you shiyasa kike magana haka, Amma ba Komai inna mutu ba shikenan ba" Abnal yafada as if he's at his death bed "i don't understand why you're being stubborn, you know what, let me quickly call uncle and see if we can make it down to keffi this night" Nadia tafada tana kokarin katse kiran, kyalkale da dariya Abnal yayi cos he couldn't hold the laughter in anymore, yace "i really did not know that i was this important" yafada while still laughing, Nadia couldn't believe her ears dataji dariyar Abnal, which means he's been sick-joking ne and she was here giving herself high BP "you should thank the heavens that I'm not there with you right now" Nadia tafada sounding upset cos har zuwa lokacin jikinta bai daina rawaba tsabagen how scared she was, Abnal had to tone down his laughter dayaji how upset Nadia sounded, but he was still smiling yace "what would you have done to me ma'am?" Abnal asked her sarcastically while still smiling "i would have spanked you silly, you scared the living shit out of me and my imaginations were running wild" Nadia replied him while still sounding upset, murmushi Abnal yacigaba dayi sannan yace "I'm soo sorry, just wanted to play a prank on you" Abnal yafada mata pleadingly "don't ever play this type of prank on me again, it's damn too expensive" Nadia replied "okay ma'am i won't, but it gladdens my heart to know that you actually care alot about me" Abnal yafada mata in a gentle tone "who told you that? Allah ya kiyaye i should care for someone like you" Nadia tafada in an i don't care attitude, dariya Abnal ya kuma fashewa dashi sannan yace "i cant believe you just lied through those teeth of yours, with the way your voice was shaking moments ago" "kai kasan da wannan, but on a much serious note, why didn't you call me throughout the day?" Nadia ta tambayeshi sounding serious "i wanted to see how much you care" Abnal replied her "Lallai ma, ai gobe ma rana ce" Nadia tafada "harda jibi da gata" Abnal yafada shima yana murmushi, hira da tsokanan juna da suka sabayi suka cigaba dayi, kafun daga baya sukayi sallama. Its been a month already since zuwan Marwan keffi, so he's coming again for his usual free service that he renders monthly a federal hospital dake keffi, he already told laila ranar dazaizo and they both can't wait see each other again, Amma ya gaya mata cewa inyazo yana sonyi wani mihimmin magana da ita, tun lokacin daya gayawa laila haka, alot has been going on in her head, gani take Marwan is just coming to end things with her. Rana bata karya, yau friday and a wannan ranarne Marwan zaizo keffi, yana isowa keffi gidansu laila ya farayin masauki, laila couldn't hide her excitement, it was written all over her, Amma Marwan bai dade agidan ba dan ko abuncin da aka bashi bai samu daman ciba, yace yanada appointment a asabiti, he needs to study the cases of the patients his gonna operate on the next day, kawai tsaraban daya siyo musu ya ajiye tareda yiwa Mami alkawarin kara zuwa kafun ya koma Abuja, rakoshi laila tayi zuwa gindin mota tace "i thought you said you wanted to discuss something with me" murmushi Marwan yayi yana kallonta yace "yes, but as you can see I'm in a haste now, let's do this, why not come see me on Sunday after I'm done with my theater, then we discuss" "you mean we're going to discuss in a hospital?" laila ta tambayehi in a surprised manner "of course not, we are going to discuss in my guest house" Marwan ya amsata while staring at her eyes, kallon tuhuma laila tayi mishi sannan tace "why guest house? Why can't we discuss here" "you have a very dirty mind, i just wanna have a lone time with you and discuss in peace" Marwan yafada mata while giving her a sexy look, kurama juna ido sukayi, laila ce tafara daukan idonta sannan tace "better get going since you're in a hurry" murmushi kawai Marwan yayi sannan yace "ke kifara komawa ciki tukunnan" laila bata kuma cewa komai ba ta juya ta shiga cikin gida, saida Marwan ya tabbatar ta shiga cikin gida sannan shima ya shiga mota chauffeur dinshi yaja mota. Ranar Sunday bayan Marwan ya gama abun dayake a asabiti ya kira laila ya gaya mata cewa ta same shi a office dinsa, amsa mishi laila tayi da 'okay' amma batasan mai zata cewa Mami ba inta tambayeta inda zata, sai Abnal taje tasamu tayi mishi bayani cewa gashi Marwan yace tazo tasameshi a asabiti amma ita batasan mai zata cewa Mami ba, sai Abnal yace mata karta damu taje ta shirya kawai, dama laila tariga tayi wanka, shiryawa kawai tayi a wani flowery material flared gown black and red, brand na MEEDAH'S COUTURE AND MORE, daya daga cikin kayan da anty faty tabata, tazo tayi rolling da red mayafi da red takalmi, sai dan purse baki data rike, sai baza kamshi kawai take, she looked adorable, babu mai ganinta da bazai kyasaba dukda ba wani kwalliya tayiba, daga hoda sai lip balm, bayan ta gama shiryawa ta fito zuwa compound din gidansu inda Mami, Abnal da sameera suke zaune suna hira, Mami na ganinta tace "ke kuma ina zaki haka?" tun kafun laila ta budi baki Abnal yayi caraf yace "haba Mami, kullum in sissy zata fita saita wani gaya miki inda zata, sai kace wata yarinya, if no be condition wey make crayfish bend, ai sa'aninta nada yara budurwa" Abnal yafada cikin fada, sannan ya kalli laila yace "kema kiyi ki kawo mijin aure kin ki, ga irinta nan, sai kiyi mata bayanin inda zaki ta baki mintunan daza kiyi awajen" dukkansu shiru sukayi suna mamakin abun daya harzuka shi haka, har lailan kanta ita mamakin Abnal takeyi, Mami ce tayi magana tana cewa "wai kai anya lafiyarka kuwa, mai aibun tambayar danayi mata yanzu?" Mami ta tambayeshi tana cigaba dayi mishi kallon mamaki, sai Abnal yace "da aibu Mami, ita yarinya ce daza kiringa monitoring dinta haka, tsakani da Allah da tana gidan miji zaki ringa sa mata ido haka? Ai duk rashin aurenta ne ya kawo waennan tambayoyin, dan baki yarda da itaba" salati Mami tasaki tareda jefo mishi hand fan din dake kusada ita tace "kinga yaron dazai hadani da y'ata, yaushe nace ban yarda da itaba?" "toh aiba sai kin furta ba, ga zahiri muna gani, indai kinsa kin yarda da ita kiyi mata adawo lafiya kawai, basai kin tambayeta inda zata ba" Abnal ya kuma fada, girgiza kai Mami tayi tace "Allah dai ya shirya mun kai, azuciya dai akayi maka aiki ba'a kwakwalwa ba, balle ince likita suntaba inda bai kamata ace sun taba ba" sannan Mami ta kalli laila data tsaya tana kallon drama dinsu tace "kinga karki amsa shi, kema kinsan nayarda da tarbiyan dana baku, kiyi tafiyarki, Allah ya dawo dake lafiya" aikam Mami na gama fadan haka Abnal ya tashi yace "bara na rakaki zuwa bakin titi" dayazo inda Mami take zaune yadan tsukuya ya sumbaci goshin Mami, turashi Mami tayi tana cewa "dan Allah ka rabu dani, ja'iri kawai" dariya dukkansu suka kyalkyale dashi. a hanyarsu ta zuwa bakin titi laila ta kalli Abnal tace "amma kasan cewa you're such an actor ko? Even me at first i was shocked, it was later on i understood your logic" murmushi Abnal yayi sannan yace "kema kinsan inba haka nayiba she won't relent until you tell her where you're going, i had to blackmail her emotionally" "hakane kuma" laila tafada "but sha be careful, no go do watin you no suppose do" Abnal yafada mata jokingly, harararshi laila tayi sannan tace "you no serious, ka gama raina ni wallahi, kuma ba laifinka bane ba" dariya Abnal yayi sannan yace "oh sai yanzu kika sanda cewa na raina ki, when i was busy defending you from Mami bakisanda raini ba" "kanka akeji, you can't black mail me with that, i might look like Mami but darling I'm not her" laila ta fada mishi, hira suka cigaba dayi inda Abnal yake tambayarta cewa hope ta dauki passport dinsa dan Marwan yace laila ta taho mishi dashi, laila ta amsa mishi da A, saida laila ta samu abun hawa kafun Abnal ya juya ya koma gida. 22/12/2021, 12:38 am - Jagabas Cakes changed their phone number to a new number. Tap to message or add the new number. 22/12/2021, 8:11 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 12" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1126807447?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=FDD4cBJyukjPC8VyEkrZpRB%2Byv7IUt6Yw8bo3CxoG9C66RG7%2Bg6VpGIkoWYz5vBxIRkYvSczV3hszsnlDnizb9qSAWa4D8jLaYsx0UhCc%2Frv3Pp0MC5jnF2ZvSJ5ecwf 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 12 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Lokacin da laila ta isa asabiti, sai dataje suka gaisa da anty zee tukunnan, anty zee take gaya mata cewa ta tayata godiya wajen Marwan, taga alert din kudi, wai na godiya for allowing him to meet someone so special like her, sannan ta kuma jadadda mata cewa she should hold onto Marwan very tight, godiya laila tayi mata sannan ta karasa office din Marwan, kwankwasawa tayi a kofar office dinsa, izinin shigowa aka bata sannan ta bude ta shiga, tararda Marwan tayi ya gama harhada kayan shi a office bag dinshi, alamar Cewa he's ready to leave, Marwan na ganin laila ya saki murmushi yana cewa "you're right on time, I'm done for the day" yafada yana karasa wajen laila, laila batace komai ba illa murmushin dake kwance a fuskarta, kofar office din Marwan ya bude mata yana kuma cewa "ladies first" kallonshi laila tayi tana cigaba da murmushinta sannan ta fito daga office din, Marwan na cikin kulle office dinshi saiga wata mata nan ta karaso wajensu, kallo daya zakayiwa matar kasan cewa akwai naira, gata fara kuma daidai gwargwado she's beautiful, and from all indications she's also a doctor, Marwan na ganin matar yace "doctor nabila, ni na kara gaba, sai maybe zuwa gobe kuma" marairace fuska doctor Nabila tayi sannan tace "haba doc, mai yasa zaka tafi yanzu? I thought you said you were famished, that's why i quickly went to the staff quarters to prepare this for you" doctor Nabila tafada tana nuna mishi food warmer din data rike "i really appreciate your effort, but as you can see i have a guest, and we really need tobe somewhere, maybe some other time" Marwan yafadawa doctor Nabila, wani irin kallon wulakanci doctor nabila tayiwa laila jin cewa Marwan yace 'he has a guest', sai tace "okay, kodai zaka tafi da abuncinne tunda i have already gone through the stress of preparing it" kallon laila Marwan yayi, irin kallon da laila take bawa Marwan, Marwan yasan cewa indai ya karbi abuncin matsala za'a samu, sai kawai yacewa Nabila "doc. That won't be necessary, but i sincerely appreciate your efforts, and thanks for helping out in today's operation" Marwan na gama fadan haka, bai tsaya jin mai nabila zata kuma fada ba, ya juya tareda jan hannun laila suka bar wajen, sai da suka bar office premises sannan laila ta cira hannunta daga na marwan, kallonta Marwan yayi yana murmushi ganin yanda laila ta murtuke fuska, sai da suka shiga cikin chauffeur driven car din Marwan sannan Marwan ya matso kusada laila yace "wai toh fushin mai kike haka? Kodai dan ban karbi abuncin daga hannunta bane" juyowa laila tayi daga kallon window din da takeyi ta Kalleshi tace "ai it's not too late, you can go back and collect it" "au haka ma zaki ce?" Marwan ya tambayeta while still smiling "A" laila ta amsa shi a takaice, kara matsa kusada ita Marwan ya kumayi sannan yace "okay, tell me the main reason why you're upset with me? Cos last i checked, i wasn't the one that told her to cook for me" "but you told her you were famished" laila tafada, kura mata ido Marwan yayi sannan yace "that's not what happened, damuka fito daga theater, cos she was among the doctors that helped in today's operation, i think she might overheard when i was telling a male colleague of mine how exhausted and famished i was, that's what happened, ba wai naje na sameta cewa I'm famished ba, toh mai hadina da ita dazan fada mata haka in the first place? " "well from all indications she's into you" laila tafada mishi "just because she cooked a meal for me doesn't necessarily mean that she's in love with me" Marwan yafada trying to convince her "dan bakaga irin kallon wulakancin data yimun bane ba" laila ta kuma fada, murmushi Marwan yayi yana kallonta yace "your jealousy is on another level, but kiyi hakuri let's drop this issue" Marwan na gama fadan haka, chauffeur dinsa ya tsayar da mota, har sun karaso guest house din Marwan dan dama ba wani nisa bane ba daga asabitin zuwa guest house dinshi, saukowa sukayi zuwa ciki, gidan is beyond beautiful, komai na zamani is in that house, lounge area din gidan laila ta tsaya tana kallon yanda gidan ya tsaru, barinta Marwan yayi zuwa cikin master bedroom dan ya watsa ruwa, laila na ganin cewa Marwan ya shiga cikin daki, sai ta fara nemo inda kitchen din gidan yake, luckily for her she found it easily cos the kitchen door was left open, shiga tayi tafara neman abun dazata iya dafa mishi, noodles kawai tagani, dan karamin tukunya ta fito dashi, wajen kunna gas ta tsaya dan bata iya ba, sai electric cooker din data gani awurin tayi amfani dashi. Tana cikin dishing din abuncin taji an rungumeta ta baya, sai Marwan yace "ain't you the best" juyowa laila tayi suna fuskantar juna tace "you will have to manage the noodles, it was all i was able to find in your kitchen" Marwan baice komai ba, instead kureta yayi da ido sannan yace "you look beautiful as always" yafada mata cikin ra'da "thank you" laila ta amsa shi sheepishly, dan irin kallon da Marwan yake mata yanzu is giving her goosebumps already, juya fuska daga gareshi laila tasoyi amma Marwan bai bariba dan rike mata jaw yayi yace "I've been looking forward to this for weeks now" yana gama fadan haka ya hade bakinsu, at first laila was a bit stiff, but daga baya she started reciprocating back his kiss, laila was soo carried away by her feelings that she started moaning, Marwan used that opportunity and slipped his tongue into her mouth, the French kiss was soo intense that laila's knee gave her away, daurata Marwan yayi a kitchen Ireland without breaking off the kiss, sai da numfashi ya fara gagararsu sannan suka tsagaita, they both were staring at each other with hooded eyes, desire was evident in their eyes, Marwan ne yafara magana kamar haka "what are you doing to me?" ya tambayeta cikin ra'da yana daura goshin shi akan nata, rufe idanuwa laila tayi tana kokarin daidaita kanta dan har zuwa lokacin she's not herself, bayan kaman minti biyu laila ta bude idanuwanta suna kallon juna tace "you should eat your food now if not you won't be able to eat it when its cold" "not until you answer my question" Marwan ya kuma fada mata, kura mishi ido laila tayi sannan tace "i should be the one asking that question not you" tana gama fadan haka ta sauko daga kan kitchen Ireland da Marwan ya daurata, tareda daukan abuncin da ruwa zuwa dining area, haka Marwan ya bita da ido har tafita daga kitchen din, he just can't believe how madly In love he is with laila within a short period of time, to him the feeling is unexplainable, fitowa shima yayi yazo ya sameta a dining din, yaja mata kujera ta zauna sannan shima yaja kujera ya zauna. Bayan Marwan ya kammala cin abunci suka dawo lounge area, a two sitter su biyu suka zauna suna fuskantar juna laila tace "you said you wanted to discuss something with me, I'm all ears" "why are you soo eager to know what i want to discuss with you?" Marwan ya tambayeta "why won't i be eager? Even you, you're making the whole thing look like its something that i wont like that you want to discuss, see whatever it is, just tell me already, I'm a strong lady i can take anything, infact if you throw me to the wolves i will come back leading the packs, so please just say it already cos this suspense is killing me" laila tafada mishi "how did you learn to speak English soo fluently?"Marwan ya kuma tambayarta " you're trying to change the topic again " laila tafada tana shagwaba fuska " i promise you we're gonna have our discussion today before you leave this place, but please answer my question first" Marwan ya fada mata "why do you care to know?" laila itama ta tambayeshi tana kallonshi while having a lopsided smile on her face "cos your eloquence is top notch, I'm very sure that even Aristotle would be jealous" Marwan ya amsata yana murmushi shima, dariya laila tayi jin abun dayace, sai tace "you have a sweet mouth, but on a more serious note, i learnt to speak English from my brother, back then when he was little, anytime he came back from school i used to sit him down and tell him to teach me what he has been taught for that day, expecially English, cos i love that subject, and Abnal being the bright kid that he was, we will both sit down at night and revise what he has been taught during the day, at a point, when he was in secondary school, he used to borrow English novels from a friend of his in school in other for me to read, seeing the love i have for books, so basically its from novels, and mind you it's not as if i didn't attend the four walls of a classroom, it's just that i had to stop at age ten, and by then i already knew how to read and write" laila ta karasa maganarta while still smiling, Marwan was just staring at her, still not wanting to imagine how much of a sacrifice she has done for her family, hannunta ya rike ya sumbata yace "only someone with a heart of gold will be able to sacrifice what you did for your younger siblings" murmushi laila ta kumayi sannan tace "anyone in my situation would have done what I did, if not more than" "sweetie i bet to differ, not everybody is willing to sacrifice their own future for their younger siblings" Marwan yafada "okay, enough about me, tell me what you wanted to discuss please" laila ta karasa maganarta a shagwabe "oya let me have another kiss then i would tell you" Marwan yafada while having a devilish smirk on his face, harararshi laila tayi sannan tace "sorry, that's not happening" dariya Marwan yayi dan yariga yasan cewa bayarda zatayiba, sai ya kuma cewa "okay you will have to choose one, either you give me a kiss before i tell you OR you give me after i tell you, the choice is all yours" kura mishi ido laila tayi without saying anything, murmushi Marwan ya cigaba dayi ya kuma cewa "you're the one wasting time now oo, just choose one and that's it" "okay i will give you after you tell me" laila tafada itama tana murmushi "sweetie don't even think of not fulfilling your promise if I'm done telling you, cos by doing that you will be shooting yourself in the leg" Marwan ya gargadeta dan yasan cewa she's planning not to fulfill her promise "okay I've heard you" laila tafada while still smiling "i want us to get married, inason inturo iyayena wajen naki dan su nema mun aurenki, i know you might be thinking that its too early cos our relationship is just about a month plus, but sweetie ke ba yarinya baceba likewise me too, we're both adults that knows what they want, so i don't really see the need in wasting more time " Marwan yafada mata going straight to the point, shiru laila tayi, cos she wasn't expecting this, kwatakwata her mind did not bring it cewa he wants to propose to her ne, that's why she's dumbfounded right now, Marwan ne ya kuma cewa " sweetie you're not saying anything" "I'm speechless, i didn't see this coming" laila tafada "i know, but sweetie these past weeks i stayed without seeing you made me realize how much i really need you, i don't think i will survive another few months without you beside me" Marwan yafada yana rike da hannunta "are you sure about this? I mean I'm not your regular type of woman, I'm not expose or educated, I'm....." laila tafara fada kafun Marwan ya katseta ta hanyar cewa "sweetie your innocence is actually a turn - on for me, so please just say yes" Marwan ya karasa maganarshi yana fidda wani dan karamin box a aljihun wandon three quarter din dayasa, bude box din yayi saiga diamond ring nan, fito dashi Marwan yayi sannan yace "will you do me the honor of becoming Mrs Marwan?" ya tambayeta yana mika mata zoben, laila batasan lokacin da hawaye ya fara fitowa daga idanuntaba, cos in her wildest dream, bata taba kawo cewa proposing Marwan yake sonyi mata ba, mika mishi hannu tayi tana girgiza kai alamar 'yes' cos magana at that particular moment gagararta yayi, sa mata zoben Marwan yayi sannan ya sumbaci yatsun, hugging dinshi laila tayi for some time, sannan ta sakeshi Marwan na goge mata hawaye, sai laila tace "no amount of words can quantify how excited i am right now, both you and your family members are nothing but UNICORNS , ya'll are very rare to find, so i want to use this opportunity to say a very big THANK YOU for all ya'all have done for me and my family members.... " " shhhhh, enough of the gratitude please, you are always saying thank you " Marwan yafada mata " please allow me to express how grateful I am, since that's the only thing I can do, you will never understand the gravity of what you and your family members have done for us, so once again i say a very big THANK YOU" laila ta kuma fada tana hawaye, cos she's in her own feelings right now, hugging dinta Marwan ya kumayi yana dan patting din bayanta, saida ya tabbatar cewa ta daina hawaye sannan yadan saketa, kissing dinshi laila tafarayi, at first Marwan was surprised cos he wasn't expecting it, but daga baya yafara mayar mata da martani, saida sukayi mai isansu sannan suka saki juna. dasuka nutsu Marwan yayi mata bayani cewa zaiyi tafiya zuwa Canada sati mai zuwa, yanada aiki dazaiyi acan, so he will use that opportunity to seek admission for Abnal a makarantar da shima yayi nashi masters program , but before he travels shi zai tabbatar cewa yayi mishi all the necessary documents that he will be needing, irinsu international passport da visa, saiya turo chauffeur dinshi ya kawowa Abnal, but while he's in Canada shi yanason iyayenshi suzo asa musu rana and he doesn't want the wedding date to be long, tsaya kallonshi laila tayi daga baya tace "i don't really have a say in that, the decision rest in Mami's hand" "okay, i will come see her tomorrow and explain everything to her" Marwan yafada. Laila bata kuma dade ba, ta tashi tace zata tafi dan lokaci ya kure, Marwan wanted to go drop her off amma laila said no he shouldn't cos Mami batasan cewa wajenshi zata zoba, at the tail end Uber yayi mata ordering wanda zaije ya ajiyeta a kofar gidansu, da alkawarin Shima zaizo washegari. Wedding bell is ringing 💃💃💃💃💃 24/12/2021, 9:17 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 13" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1126807459?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=%2BslVwn1hJaHBy%2F1EWPhtqV0sgo6BQwu7H9UY8zj776SipVCzNMCLyLYglEyKbPW31kq%2BxjSVOd62HBopcLQ4WM5MbqXTFZy8RJBaqnH7iCHS0Tu%2BMywPHfsYKbTjdePi 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 13 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Da laila ta karaso gida, a parlor ta tararda Abnal da sameera, bayan sunyi mata sannu da zuwa laila take tambayarsu inda Mami take, Sameera ta amsata da tana daki tana hutawa, zama laila tayi sannan tayi tagumi da hannun hagunta da Marwan yasa mata zoben, Abnal ne yafara hango zoben cos of the way it was glittering, murmushi ya saki yana cewa "okay..., someone is about to get hitched" dagowa sameera tayi daga wayar da take dannawa jin abunda Abnal yafada ta kalli laila itama, sai gashi itama ta hango zoben, aikam dirowa tayi kasa tana murmushi tace "OMG, sissy did uncle Marwan propose to you?" laila na murmushi ta girgiza kanta alamar 'yes' cos dama dan su hango zoben shiyasa tayi tagumi, ihu sameera ta saki tana cewa "i hope you said yes ?" kallon sameera Abnal yayi yace "of course she said yes, had it been she said no zakiga zobe a hannuntane" "that's true, I'm just soo excited shiyasa" sameera tafada, surutun sune yasa Mami fitowa daga daki tana cewa "wai surutun mai kuke hakane ?" "uncle Marwan ne yayi proposing to sissy" Sameera tafadawa Mami excitedly, kallonta laila tayi sannan tace "oh, you're such a parrot" sannan ta kalli Mami ta gaisheta tana cewa "dana dawo sameera tace kina hutawa kuma banson damunki shiyasa ban shigo daki ba" "ba komai, mai sameera take cewa na likita yayi miki, ko proposonne..." Abnal ne ya fashe da dariya jin abunda Mami ta kira proposing, sameera da laila suma murmushi suke, laila ce ta bugi Abnal da purse dinta tana cewa "wai kai kuma mai abun dariya toh?" laila tafada while still smiling "ai kibarshi, yayi dariyar da kyau" Mami tafada tana zama kusada laila, nuna mata zoben laila tayi tareda mata bayanin komai da Marwan ya gaya mata na turowan dayace yana sonyi, Amma shi da kanshi yace zaizo washegari, addua Mami tayi sannan tace "toh wannan zoben na menene ko mai amfaninshi?" Mami ta tambayi laila "ai toh Mami abunda ake yayi kenan, it's part of civilization" sameera ta amsata "Allah ya kyauta" Mami tafada tareda tashi ta koma daki, sameera hannun laila ta daga ta kurawa zoben ido tana cewa "anya wannan ba real diamond bane ba, with the way its glittering haka?" "of course real diamond zai zama, ai harkar na manyane bana talaka irin muba" Abnal yafada, tashi sameera tayi tana cewa bara taje ta daura girkin dare, sameera na fita daga parlourn Abnal ya tashi ya dawo ya zauna kusada laila yayi hugging dinta, bayan sun saki juna ya kalleta yace "congratulations sissy, I'm so happy for you, you deserve all the happiness in this world cos you've been through alot, and i just hope that this new journey you're about to embark on serves as an opening to many greater things for you, once again congratulations " " thank you soo much, i really appreciate the love and care you've always shown me, you've always been there as my rock that i can always lean on, through thick and thin you were always by my side, for this i say a very big thank you " laila tafada tana hawaye, goge mata hawayen Abnal yafara yi sannan yace "whatever good you get, sissy trust me that you deserve it, so please stop this tears cos henceforth, the only tears you gonna be shedding is that of joy" girgiza kai laila tayi alamar 'okay' tana murmushi "oya come and give me all the full jist, how did he propose and all.." Abnal yafada just to cheer laila up, dariya laila tayi sannan tace "gossip monger, i know you'll want to know and hear everything" "oho, whatever you like say, na your mouth, all i know is you will jist me everything" Abnal yafada "i don hear, i will jist you later, now i want togo and have a chitchat with my momma" laila tafada tana shiga cikin daki. Washegari as promised Marwan yazo gidansu laila yayiwa Mami bayanin komai na gameda turowan dayake sonyi in yayi tafiya, and shi nan kusa kamar nan da two months shi yakeson ayi bikin, Mami tace mishi gaskiya yayi kusa dayawa dan suma zasuso su shirya, Amma Marwan insisted, yana cewa kar Mami ta damu kanta, all they need is their presence, just to avoid back and forth sai Mami tace taji, but she will have to inform laila's paternal family tukunnan, duk abun dasuka ce, she will let him know, godiya Marwan yayi mata, Marwan ya dade sosai agidan kafun daga baya yayi musu sallama, da kyar shi da laila suka rabu. Bayan tafiyan Marwan Mami ta kirasu Abnal, laila da sameera, suka zauna dan tattauna maganar da Marwan yazo dashi, dan lokacin da Marwan yakewa Mami bayani su Abnal basuwa gurin, yanzu matsalan da suke fuskanta shine KUDI, ina zasu samu kudin biki, dan Mami itama tanaso ace anyi auren dawuri kodan shekarun laila, Amma the money is not there, and tasan cewa dangin marigayi mijinta ba kulasu zasu yiba, Abnal ne yayi magana kamar haka "ni anawa shawaran, why not muyi amfani da kudin damuka samu daga wajensu, atleast ni personally i still have about 980 thousand naira with me, sai mu hada dana sissy, atleast with that we should be able todo something with it, opposing dinshi laila tayi tana cewa "gaskiya a'a, we've already budgeted those money for something else, this is what is going to happen and i want everybody to accept what i want to say now please, Abnal you will be traveling with your money, kai daza kayi tafiya zuwa wata kasar da ba dangin uwa ko na uba, you can't go empty handed, while my own money zamuyi amfani dashi to establish a business for Mami, inkai kayi tafiya, ni kuma nayi aure, there will be nobody to help Mami out cos sameera is still in school, so we will look for a less stressful business and establish it for her, pertaining to my wedding, daurin aure kawai zamuyi cos we don't have the money for any other ceremony, kayan daki da sauransu will have to wait , but nan gaba inmu samu kudin sai muyi in kuma bamu samuba sai mu hakura, I'm not gonna kill myself over any tradition, the most important thing is daurin aure, zanyiwa Marwan bayanin komai, if he's okay with it shikenan, if he's not, sai ya jira har musamu kudi sannan sai ayi biki" laila tafada, shiru kowa yayi cos what she said made sense, sai Mami ce tayi magana tana cewa "toh mun jiki, kiyiwa likita bayani tukunnan duk abun dayace saiki gaya mana, insun yarda ayi bikin ahaka sai muma musan yanda zamu fara shiri". Da laila tayi waya da Marwan, bayan tayi mishi bayanin komai, sai yace aishi ya riga yace he doesn't need anything from them apart from their presence, sai laila ta amsa mishi dacewa ai its easier said than done, Mami is trying to avoid any form of gori ne shiyasa, dariya Marwan yayi sannan yace ai islamically its his responsibility to provide both the house and house hold items that they're gonna live in, so shi baiga abun tayar da hankali anan ba, so the concluded decision was za'a daura auren a keffi bayan an kaita sai ayi dinner that will serve as Walima a Abuja. Ranar da Mami taje gidan dangin mijinta dan gaya musu maganar auren laila, she was not welcomed nor did they give her a listening ear, kawai cewa sukayi sunji amma they don't think they will have the time for the visitors that want to come, kawai taje ayi bikin Allah yasanya Alheri, suma ta ya'yansu sukeyi, Mami was heart broken that day, har kwalla sai datayi data koma gida, dan tunaninta yanzu who will come to her rescue, hakuri su Abnal da laila suka ringa bata cewa she shouldn't worry, with or without them the wedding will hold. Laila ce tayi snapping din ring dinta ta turawa anty zee ta wattsapp, aikam anty Zee na tashi daga aiki ko gida bata karasa ba tazo gidansu laila, nan laila tayi mata bayanin komai gameda turowan da Marwan yake sonyi, murna anty zee taringayi kamar mai, amma dataga yanda laila tayi fuska sai ta tambayeta cewa mai ke damunta, sai laila tace "anty zee babu waenda zasu karbi bak'in daza suzo" "bangane babu waenda zasu karbi bakin dazasu zoba, what of your partanal uncles?" anty zee ta tambayeta "hmm, sunce muje muyi duk yanda zamu iya yi, suma ta ya'yansu suke" laila ta amsata "you don't mean it, Amma gaskiya basu kyautaba, yanzu ya zakuyi?" anty zee ta kuma tambayarta "i don't know oo, infact amsana Marwan yake jira yaji yaushe iyayenshi zasu zo, dan gobe in Allah ya yarda zaiyi tafiya zuwa canada, kuma yace yana dawowa shi yake so ayi bikin, I'm just confused and fed up at the same time" laila ta amsa anty zee kamar zatayi kuka, numfasawa anty zee tayi sannan tace "ga abun dazamuyi nan, babansu zeenat zai dawo yau (mijin anty zee barrister ne a Abuja, so he's mostly not around), zanyi mishi bayanin komai, inyaso sai shi da abokanansa su karbi bakin dazasu zo, ko ya kikace?" "if you can do that for me i will forever be grateful, nagode sosai" laila tafada tana hawaye "haba dan Allah mai haka? Please stop it, ai mun zama daya, bara inje infara shirin tarban oga" anty zee tafada tana tashi tsaye, dariya laila tayi sannan tace "aikam dai, anya bazanzo in karbi darussa daga hannun kiba?" "ai wannan yazama wajibi" anty zee ta amsata. Washegari anty zee ta kira laila tafada mata cewa mijinta ya yarda zai karbi bakin daza suzo, so zasu iya zuwa next weekend he will be available, godiya laila taringa mawa anty zee kamar zata ari baki, suna gama waya da anty zee, laila taje tasamu Mami tayi mata bayanin komai, addua Mami taringa mawa anty zee, tace anjima zata kirata tayi mata godiya. Laila bata samu daman gayawa Marwan arananba dan aranar yayi tafiya so his number wasn't going through, sai Washegari Marwan ya kirata, bayan sun gaisa laila tayi mishi ban gajiya, laila tafada mishi abunda anty zee tafada cos she doesn't wanna hide anything from him, Shima addua yayiwa anty zee sannan yace zai gayawa babanshi, so next weekend sai suzo da kayan sa rana, daga nan suka zarce zuwa hiran soyayya. Bara mu leka Nadia da Abnal Lokacin da Marwan ya fadawa anty faty da Nadia cewa laila accepted his proposal, they were super duper excited, ya kuma fada musu maganar visa da international passport dayake sonyiwa Abnal kafun shi yayi tafiya, sai Nadia ta tambayeshi cewa Wa zai aika ya kaiwa Abnal passport da visa din inya gama? Marwan ya amsata da cewa chauffeur dinsa ne zai kai mishi tunda yasan gidan, rokonshi Nadia tafarayi cewa dan Allah ya bari itada chauffeur din suje tare, dan harga Allah she has missed Abnal alot, dukda kullum sai sunyi waya, atimes kuma suyi video call, but she still wants to see him in person, da kyar Marwan ya yarda cewa ta raka chauffeur dinsa, but sai data yimishi alkawarin cewa she will behave herself. Ranar Wednesday ne chauffeur din Marwan zai kaiwa Abnal passport dinsa, already kafun Marwan yayi tafiya yariga yayiwa anty faty da mijinta bayani cewa Nadia will be going with his chauffeur to keffi dan ta duba lafiyar Abnal and she will also be administering some medication for him, da toh suka amsa mishi jin cewa Abnal's health was involved. On Wednesday da chauffeur din zai tafi, ta gidan anty faty yabi ya dauki Nadia sannan suka dauki hanyar keffi, suna hanya kiran Abnal ya shigo wayarta, dagawa tayi bayan sun gaisa Abnal yake tambayarta cewa where is she going this early morning dan lokacin daya kirata was around 7am and yasan cewa Nadia bata fita zuwa aiki not until around 8 or 9am, sai amsa mishi tayi da cewa she has an emergency to attend to in the hospital shiyasa ita tafito dawuri, infact she doesn't have much time now, zata kirashi zuwa anjima inta koma gida, fatan samun nasara Abnal yayi mata sannan ya katse kiran, murmushi Nadia tayi sannan ta ajiye wayarta. Zuwa 8:30am su Nadia suka isa gidansu laila, Nadia was shocked da irin area din, how poor it was, tana fitowa daga cikin motar yan unguwar suka fara aikinsu na kallo, dan kallo daya zakayi mata kasan cewa she doesn't belong to that area, from her outfit to her skin screams of wealth, kwankwasawa tafarayi a kofar gidan dan it was locked, Abnal dake zaune a compound din gidansu yana revising one of his textbooks, shi yafara jin kwankwasawan da akewa kofar gidansu, he was surprised dayaji ana kwankwasa musu kofa this early morning, tashi yayi dan duba waye, yana budewa lo and behold saiga Nadia nan tsaye, he couldn't believe his eyes, Nadia too wasn't expecting cewa shine zaizo ya bude kofar, tana ganinshi wani irin sanyi taji acikin zuciyarta, kamar ta rungumeshi haka takeji amma sai ta dake instead ta dan hade fuskarta tace "please sir I'm looking for one miss laila, does she live here?" Abnal bai amsa taba instead he stepped aside dan ta samu daman shiga ciki, shiga Nadia tayi da sallama a bakinta, laila da fitowarta daga kitchen kenan ce ta amsa mata sallamarta tana cewa "who am i seeing like this?" tafada suna rungume juna, bakuwar murya da kamshin turare da Mami da sameera suka jine yasa suma suka fito zuwa sakar gida, zuwa Nadia tayi tadan rutsuna ta gaida Mami, amsawa Mami tayi da fara'a sannan suka gaisa da sameera, sai laila ce tayi magana tana cewa "Mami ga our famous Nadia nan, yar yayar Marwan" "Ma Shaa Allah, wacca taringa dawainiya dake da Abnal a asabiti?" Mami ta tambaya dan ta tabbatar "A itafa, ai she's one in a million" laila ta amsa Mami, godiya Mami tayi mata sosai, sai sunna kai kasa Nadia takeyi wai ita kunya, dariya abun yabawa Abnal, cikin parlour suka shiga Nadia tazauna, Abnal bai shigo cikin parlourn ba, karatunshi yaci gaba dayi, laila ce ta tambayi Nadia abun data keson ci, Nadia ta amsa da anything is fine by her, bread da shayi da kwai suka bata, har Nadia ta gama cin abunci Abnal bai shigo cikiba, and the main reason why Nadia came was because of him, sai sameera da Nadia ce suke hira kamar sunsan juna tun da, laila ce tazo tasamu Abnal tace "wai bazakaje kasame taba?" ta tambayeshi ahankali dan kar Nadia taji ta, kallonta Abnal yayi yana murmushi "inje inyi mata mai?" Abnal Shima ya tambayeta "my friend don't pretend with me, i know you're dying to go and meet her" laila tafada mishi "you see the reason why i don't want togo and meet her ba? Cos you read meaning into everything" Abnal ya fada mata "oho dai, nidai katashi kaje kasameta" laila tafada tana barin wajenshi, dariya Abnal yayi yana cewa "see me see wahala oo". Tashi sameera tayi tace "i really would have love to stay behind and get to know you better, but unfortunately i have a test today and I really need to get going if not i might miss it, infact I'm already late" "haba ai ba komai, kawai let's exchange digits inyaso sai muringa waya, daga nanma we will get to know each other better" Nadia tafada, bayan sunyi exchanging din digits sai Nadia ta kuma cewa "zo in gayawa chauffeur din daya kawoni ya ajiye ki a school" sameera declined the offer but Nadia insisted, sameera had no choice than to concur, fitowa sukayi suka wuce Abnal din dake zaune, sameera ce tayiwa Abnal sallama cewa ita ta wuce school, adawo lafiya Abnal yayimata, Amma Nadia bata ko kalli indayake ba, bayan sameera ta wuce, Nadia ta dawo cikin gida, tazo wucewa kenan Abnal ya rike mata hannu tareda tashi tsaye a gabanta. 24/12/2021, 2:28 pm - +225 0143689782 left 25/12/2021, 9:57 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 14" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1126780129?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=xHmfD9XdhHcyNlozmXwNuOaLv42JtSe1fMpKUQJ3kAwdxHmOU9X2ozCW2lytbW9SEwm1TQwg68XxDpD2n9r3aLitCLOxVmvqI9evcf603aafI49WXjzVjRLyX8BGQUQG 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 14 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Da ya tsaya agabanta sai yace "why didn't you tell me you were coming?" Abnal ya tambayeta tareda kafeta da ido, sai Nadia ta amsa shi da "cos i wanted to surprise you, but it seems like you aren't happy with my visit" "why would you say such?" Abnal ya kuma tambayarta "dan since the time of my arrival you've been ignoring me" Nadia replied, murmushin shi mai kyau Abnal yayi sannan yace "you know i can't ignore you, kawai i was waiting ki gama gaisawa dasu Mami ne kafun inzo mu gaisa, dan kinsan gaisuwarmu is always different" Abnal yafada while still smiling, hararanshi Nadia tayi sannan tace "different my foot, please I'm tired of standing" Nadia tafada tareda cire hannunta daga nashi sannan tashiga cikin parlor dinsu taje ta zauna, binta Abnal yayi yaje ya zauna kusa da ita suna fuskantar juna, sai yace "okay toh kiyi hakuri for ignoring you, how have you been?" "great, and you? How is your health?" Nadia itama ta tambayeshi "Alhamdulillah, I'm fine now". Hira suka cigaba dayi na wani dan lokaci daga baya Nadia ta ciro envelope guda biyar daga Jakarta ta mikawa Abnal sannan tace "my dad said to give ya'all this envelope, one for each of you tunda lokacin da zaku dawo keffi he wasn't around, and this fifth one contains your passport and visa, uncle said to give it to you" "give these four envelopes to sissy, wannan ne nawa" Abnal yafada tareda daukan wanda passport da visa dinsa ke ciki, cirosu yayi ya gani ya maida, sai Nadia tace "you know i can't give them to her myself, ka tayani bata mana" Nadia tafada in a pleading tone "why can't you give her yourself? Wato ni kika raina kenan" Abnal yafada yana kallonta, shiru Nadia tayi itama tana kallonshi, sai daga baya tace "toh shikenan ba Komai since ordinary help you can't render it for me" Nadia tafada gwanin ban tausayi, tana kokarin kwashe envelopes din, dakatar da ita Abnal yayi ta hanyar cewa "let me just pity you and help you" hararanshi Nadia ta kumayi tana cewa "i don't need your help anymore" "the day I'm gonna remove those eyes of yours are coming, ki cigaba da hararata kigani" Abnal yafada mata jokingly, Nadia bata amsashiba instead sai tace "i want to stroll" "stroll to where?" Abnal ya tambayeta "just the area" Nadia replied "my dear there's nothing fancy that you will love to see in this our neighborhood" Abnal yafada "why are you judging for me? Cewa zakayi bakason ya'n matanka su ganmu tare, Amma bawai kace there's nothing for me to see ba" Nadia tafada, tashi tsaye Abnal yayi tareda cewa "let's go", murmushi Nadia tayi tana tashi tsaye itama tareda daura mayafinta akafadarta tace "so you want to prove me wrong abi? Well i don't want embarrassment, if you know that your girlfriends are likely to harass us its better we stay back" Abnal bai amsa taba instead sai ya kira laila dake daki, fitowa laila tayi sannan Abnal ya gaya mata cewa zasu dan mike kafa amma ga envelopes nan inji baban Nadia yace abasu, godiya laila tayi tareda alkawarin cewa zata kira anty faty zuwa anjima. Su Abnal sun dan zagaya unguwarsu, duk inda suka shiga sai an bisu da kallo cos of how cute they look together, adawowarsu gida suka hadu da rukayya da wata kawarta Amina, da Amina taga Abnal she was surprised cos of yanda Abnal yayi wani irin fresh, kyawunshi ya kuma fitowa sosai, ga kuma wata hadaddiyar babe kusa dashi, kallo daya Amina tayiwa Nadia tasan cewa wannan ba class dinsu dayaba, wucesu Abnal yasoyi without acknowledging their presence amma sai Amina ta kira sunanshi tana cewa "Abnal how far?", Abnal didn't even stop but he answered her by saying 'fine' and continued walking, sai dasuka dan wucesu kadan Nadia ta kalleshi tace "who are they?" "nobody important" Abnal ya amsata a takaice, Nadia bata kuma cewa komai ba but her countenance changed cos only God knows irin kishin dake cinta yanzu, Abnal continued talking to her but Nadia stopped responding, sai Abnal yace "wai fushin mai kike yanxu?" "ni nace maka ina fushine?" Nadia itama ta tambayeshi while still looking and sounding upset, shiru Abnal yayi cos he doesn't want them to start arguing on the roadside. Suna isa kofar gidansu Abnal, suka tarar cewa chauffeur din daya kai sameera makaranta ya dawo sai Nadia tace mishi " get ready we will be leaving in few minutes time" tana gama fadan haka ta shiga ciki without even waiting for Abnal. Da Abnal ya isa parlor dinsu, tarar yayi cewa Nadia tana daukan jakarta alamar cewa she's ready togo, kallonshi Nadia tayi tace "do you have any idea where Mami and anty laila will be? Na kira sunansu babu wanda ya amsa acikin su, sonake inyi musu sallama", all this while da Nadia take magana Abnal na zaune ya kefeta da ido baice komai ba, saida Nadia ta kuma cewa "magana nake fa" sannan Abnal ya nuna mata kusa dashi yace "come sit" yafada while still staring at her, Nadia couldn't decline his offer due to yanda ya kaffeta da ido, komawa tayi ta zauna amma batace komaiba, sai Abnal yadan matsa kusa da ita yace "why are you upset with me? Cos you asked me who those ladies were and i didn't tell you, is that it?" Abnal ya jera mata waennan tambayoyin cikin ra'da, shagwabe fuska Nadia tayi sannan tace "but i asked, you do me the honour by answering me", murmushi Abnal yayi ganin yanda Nadia tayi fuska, sannan yace "that was my ex and her friend" "ohh i see, now i understand why you were dodging my question" Nadia tafada while giving him a side look "nope, i wasn't dodging your question, i just didn't see the need to explain who they were cos rukayya is in my past now" Abnal explained "if you say so, who among them is your ex?" Nadia asked again "why are you hell bent on knowing who rukayya is? Babes you don't need all these" Abnal ya kuma fada "whatever, i want to know, so just answer the question already" Nadia tafada "okay, the one with the yellow veil" Abnal ya amsa mata "hmmm nawa ooo, har ka haddace colour din mayafinta" Nadia tafada with jealousy written all over her, Abnal couldn't help it sai ya fashe da dariya, sai dayayi mai isarshi yace "omo! Na cruise you be aswear, how is your boyfriend coping?" Abnal ya tambayeta while still smiling "that's none of your business" Nadia replied "au haka ma zakice?, no wahala" Abnal yafada yana cigaba da murmushin shi "so... are you still in love with her? Like when you saw her now did you feel anything?" Nadia asked skeptically cos batasan amsar da Abnal zai bata ba, kafeta da ido Abnal yayi while studying her, da Nadia ta lura da irin kallon tuhumar da Abnal yake mata, sai tayi sauri tace " I'm asking as your doctor oo, nothing else" "ai bance komai ba" Abnal yafada "ai naga irin kallon da kake munne shiyasa, infact forget i ever asked that question" Nadia quickly said, cos the last thing she wants is Abnal figuring out that she's in love with him "i felt nothing, I'm totally over her, infact this is not the first time I'm seeing her" Abnal yafada while still staring at her, Nadia najin abun daya fada, sai ta dago fuskarta ta kalleshi tace "and there i thought there weren't any secret between us" "like i said earlier, rukayya is nothing but my past, so i didn't see the need to tell you the day i saw her, she's insignificant to me now" Abnal yafada trying to reassure her "i hope so, cos even the way you pronounce her name is different, rukayyyya" Nadia tafada trying to mimic abnal "you're something else, kudos to your boyfriend, he dey try" Abnal yafada while laughing jin yanda Nadia ta kira sunan. Sai zuwa yamma Nadia ta tafi. Envelope din da Nadia ta kawo as sako daga mahaifinta, ATM cards ne aciki, Amma ba'ayi activating dinsuba tukunnan, su da kansu ne zasuyi wannan, and when they did, the amount of money in each account was huge. Iyayen Marwan sun kawo kudin gaisuwa da kuma sa rana, ansa bikin anan da wata biyu, inda daya daga cikin waenda sukazo neman auren laila, abokin babansu Nadia mai suna Alhaji habib yace karsu damu da kayan daki dana kitchen, shi ya dauki nauyin komai, mijin anty zee da abokannensa couldn't say anything cos waenda sukazo ba kananan mutane bane, gasu da kwarjini, so kawai amsa musu sukayi da toh tareda yiwa Alhaji Habib din godiya. Lokacin da aka gayawa Mami abun dasukace she was speechless, ko kayan da kudin da suka kawo alone is something else, ko yar shugaban kasa Albarka. Kullum Marwan da laila na makale da juna ta waya, they just couldn't get enough of each other, they both miss each other like crazy. What they feel for each other is new to the both of them, expecially laila da ko kiss bata tabayiba inba akan Marwan ba (atleast Marwan shi dan hannu ne😂), laila can't seem to forget the little moment she shared with Marwan before he traveled(the day he proposed to her), duk lokacin data tuna da moment din it gives her goosebumps, she just can't wait to be in his arms again. Marwan ya gama yiwa Abnal registration and everything, harda accommodation, kawai abun daya rage yanzu is resumption dan school din suna hutu yanzu but sun kusan komawa, daidai lokacin bikinshi da laila su Abnal zasuyi resuming. A month later Marwan yayi wata daya da tafiya and he's coming back tomorrow, laila just can't hide how excited she is, happiness is written all over her, Allah Allah take gobe yazo taga masoyinta kuma, and be in his arms again. Washegari da safe Marwan ya iso Abuja, gidan iyayenshi yaje ya gaida su, and he freshened up yadau hanyar keffi, ko abunci bai tsaya ciba. Laila itama ta riga ta shirya cikin plain and pattern gown, light purple wanda akayiwa aiki da dazzling and swavroski stones (one of Meedah's Couture and more products), sai walkiya kawai take, kawai yafa mayafin kayan tayi akanta, sai dan purse da flat shoe dinta black, her scent alone is something else, sallama tayiwa Mami cewa zata gidan anty zee, Amma kallon tuhuma Abnal ya kureta dashi, laila na luradashi amma saita basar. Marwan na isa guest house dinshi ya kira laila cewa ya karaso, lokacin laila was already on her way there. Laila na karasa guest house din, Marwan ya bude mata kofa dan already ya hangota ta window, hugging din juna sukayi, Marwan yace "jeez! i missed you like crazy" yafada while hugging her more, laila couldn't say a word cos she was already in her feelings, instead dago da kanta tayi and claimed his lips, Marwan didn't hesitate and started reciprocating back and even went as far as slipping his tongue into her mouth and started giving her a French kiss, daukanta yayi zuwa daki without breaking off the kiss, yana karasa daki ya ajiyata akan gado and started tracing her jawline with kisses, zuwa wannan lokaci laila was already in cloud nine, they shared what we call 'aggressive cuddling', da Marwan yaga cewa things might get out of hand indai basu dakataba cos laila wasn't opposing to anything, sai ya mirjina daga kanta ya kwanta facing the ceiling, sai daya dan daidaita kanshi sannan ya fuskanceta ya kura mata ido, zuwa wannan lokacin laila itama tadan fara dawo cikin hankalinta, sai tace "I'm sorry for jumping on you like that, i don't know what came over me" laila tafada while staring at him "there's nothing to be sorry about, we both got carried away" Marwan replied while moving closer to her, tashi zaune laila tayi tana dan gyara rigarta dan all her laps where out in the open, sai tace "i know, but i was the one that initiated the whole thing" laila tafada "if you hadn't kissed me, i would have kissed you" Marwan ya kuma fada, laila didn't respond to that instead sai tace "please where's the rest room?" "over there" Marwan replied while pointing at a door, tashi laila tayi, tayi hanyar bandaki cos she really need to clean herself up cos of how wet she is, zata bude kofar bandakin kenan Marwan yace "mai zakiyi a bandaki?" Marwan ya tambayeta with a naughty smile on his face, kallonshi laila tayi with a smile of her own, without answering him ta karasa shiga cikin bandakin. Laila na fitowa ta tarar cewa Marwan baya dakin kuma, sai ta fara gyara gadon, bayan ta gama gyarawa tana kokarin fitowa daga dakin Marwan shi kuma zai shiga, saura kiris su bugi juna sai laila tayi saurin ja dabaya to avoid any body contact, tsaya kallonta Marwan yayi yace "why did you do that?" "nothing, just please don't touch me again" laila tafada "i don't get you, why?" Marwan ya kuma tambayarta yana matsa kusa da ita, ja da baya laila ta farayi tana cewa "dan Allah ka daina, I'm serious", tsayawa Marwan yayi sannan yace "okay, I've had you, since my body is not worthy of touching yours, babu matsala" Marwan yafada sounding upset "you know that's not true, you already know the reason why" Laila tafada, juyawa Marwan yayi ya koma lounge area, laila ta bishi a baya, zama Marwan yayi yana danna wayarshi, sai laila taje ta zauna a three seater dake gafen inda Marwan yake zaune tace "love I'm going" "don't think you can bribe me by calling me 'love', I'm still upset with you, infact yaushe kika zo dazakice zaki tafi? Later you say you miss me, no problem yanzu nasan matsayina, sai kitashi in ajiye ki" Marwan yafada yana tashi tsaye, laila itama tashi tsaye tayi tace "you and i both know and understand the reason why i don't want us to have any body contact, so you can't blackmail me emotionally, it can't work" "au haka kikace? No problem let's go" Marwan yafada while having a devilish smirk on his face, tashi laila tayi tana dudduba ko ina, sai Marwan yace "you looking for something?" "yes my veil" laila replied "you mean this one?" Marwan ya kuma tambayarta while dangling the veil in his hand, laila nagani ta marairace fuska tace "can i have it please?" "ofcourse you can, come get it" Marwan yafada while smiling "why are you doing this?" laila asked "mai nayi kuma? I said you can have your veil" Marwan replied "throw it.. " laila tafada tana cigaba marairace fuska "sorry i can't" Marwan said "you can't or you won't?" laila asked "you're the one wasting your time now oo" Marwan yafada, laila had no option than to move close to him tace "I'm here now, can i have my veil back?" "nope, not until you kiss me" Marwan yafada yana rike mata ku'gu, kura mishi ido laila tayi sannan tace "what are you turning me into?" "as in how?" Marwan asked "just a touch from you and I'm already melting" laila replied in a whisper while staring at him with a heated gaze "only God knows the different kinds of naughty things i would love to do to you right now" Marwan yafada in between sucking her bottom lips, kissing din juna suka farayi kuma, sundau lokaci suna abu daya kafun laila ta katse kiss din ta hanyar cire bakinta daga nashi ta daura goshinta a nashi tace "you see the reason why i need to leave before we end up doing something that we gonna both regret" "yea, i think it's best if you go cos i simply can't promise you that i will be of my best behavior any longer " Marwan yafada mata cikin ra'da yana mika mata mayafinta, karba laila tayi tayafa sannan tace "don't worry about dropping me off", tana gama fadan haka ta juya tabar gidan. 25/12/2021, 2:11 pm - +234 902 629 2157 left 25/12/2021, 4:51 pm - You added Hussaina Sunusi H 26/12/2021, 12:59 pm - +234 904 473 2013 left 26/12/2021, 9:35 pm - +234 703 822 9573 left 27/12/2021, 11:40 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 15" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1130390269?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=4yE18b8%2F0tMdJu91kf7K7gNh3fiipaQ9zR1vNv%2FIcAF6Rxb%2FS09jIiQaKSw33hselAHsHzu17wzd0yN1N868t53w0v%2FLm4Td9eHaSk3on230xvnMGo%2Bd2uPpa3qni%2Bdl 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 15 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Laila na barin gidan Marwan, gidan anty zee taje cos she didn't want to go home in the state she was in, luckily for her anty zee was around, anty zee na ganinta bayan sun gaisa tace "ya naganki haka wani iri, hope all is well ?" "I'm fine, just a little bit down" laila replied "okay, how's the preparation coming? Kin fara gyara kuwa?" anty zee ta kuma tambayarta "A'a tukunnan dai" laila ta amsata "what are you waiting for? Abun daya kamata ace kin fara tuntuni" anty zee tafada "toh anty zee ni wana sani? Ni bama wannan ba, so nake inzo ki koyan yanda ake amfani da kayan zamani, irinsu washing machine, gas cooker, dishwasher, microwave da sauransu" laila tafadawa anty zee, numfasawa anty zee tayi sannan tace "gaskiya munada aiki agabanmu and we have limited time, yanzu ga abun da za'ayi, dama wannan satin zan fara leave dina, you will need to come and stay in my place for some time, cos in an fara miki gyara i don't want you going and coming, i have a lady that's specialized in gyaran amare, so ita zan kira, intana miki gyaran gargajiya ni kuma zan miki na zamani, secondly zaki samu enough time to learn and know how to use all the modern electronic devices, from kayan lounge room zuwa na kitchen, zamu ringa yin komai tare, lastly you need to learn how to prepare modern delicacies, nasan kin iya girki, but I'm talking about both national and intercontinental dishes, kinsan mijinki tobe girman abroad ne, so ba kullum zaki ringa dafa mishi shinkafa ba, i would have enrolled you a catering school amma there won't be need for that cos i already know how to do all of that, kinsan baban zeenat Shima girman abroad ne, bayan aurenmu he enrolled me into catering school, so nida kaina zan koya miki all what you need know partaining to cooking, Amma zaki iya dawo nan gurina da zama? " anty zee ta karasa maganarta da tambayar, tsugunnawa laila tayi a kasa tafara godewa anty zee, fada anty zee tafara mata cewa inta kuma gode mata laila zataga fushinta, tashi laila tayi ta koma zama sannan tace " ai kin cancanci a gode miki shiyasa, samun irinki yanzu sai an tona, partaining to dawowata gurinki da zama, zan iya mana, zaman mai nake agida, amma tunanin babansu zeenat nake, anya zai yarda?" "karki damu da babansu zeenat, kinsan shiba mazauni bane ba, infact bai dade da fitaba ke kika shigo, gobe zaiyi tafiya zuwa Germany, sai dab da bikinki zai dawo, so the house is all ours" anty zee ta amsata "toh, Allah ya kaishi ya kuma dawo dashi lafiya, yaushe zanzo?" laila ta tambaya "yau mana, ai lokaci ya kure, infact bara na kira mai gyaran jikin in gayamata, inyaso gobe sai tazo tafara miki gyaran, tashi muje gidanku tare inyiwa Mami bayanin komai" anty zee tafada tana tashi tsaye, mayafinta ta dauko suka fito tare. Suna isa gidansu laila, anty zee tayiwa Mami bayanin komai, sai Mami tace 'ai anty zee is in charge of everything, so duk yanda tace, haka za'ayi', godiya anty zee tayi mata sannan ta taya laila harhada kayanta sukabar gidan. Washegari Marwan yazo gidansu laila dan ya gaida Mami, tareda bawa Abnal paper works na admission din daya nema mishi, da Kuma documents din gidan dazai zauna, yace yafara shiri dan sun kusan resuming, godiya da addua Abnal yayta mishi, Marwan yace ba Komai ai yiwa kaine. Mami ce take cewa, gashinan yadawo laila bata gidan kodai akaishi inda take ne, sai Marwan yace A'a basai an kaishiba, sun riga sunyi waya da ita, kuma shi daga can yake (which is a lie), ya fadi hakane dan ya riga yayi waya da laila kuma tayi mishi bayanin cewa bata gida kuma, but he should please don't come looking for her cos laila knows that indai ta kuma haduwa dashi desire will win hands down, shiyasa ta tubure cewa sudan bawa juna space tukunnan, da farko he refused, saida laila tayi mishi kukan karya kafun ya yarda, sai Mami tace 'toh shikenan ma, hakan yayi kyau', Marwan yadan dade agidan su laila yana hira da Abnal on what and what to expect when he travels out, jefi - jefi kuma ya saka Mami aciki, cos he really wants them to be free with him. Laila tafara gyara, both traditional and modern, dan har spa saida anty zee ta kaita, kuma Marwan ya tura mata a tangible amount of money ta account dinta, wai tayi shirye shiryen biki dashi, so kudi ba matsalarsu baneba. Marwan sai damun laila yake cewa he wants to see her, amma laila tayi kameme cewa ai sai bayan andaura musu aure kafun Marwan ya kuma ganinta cos she doesn't trust herself around him, expecially now that babu irin kayan mata da anty zee bata dirka mataba, she's always wet, waensu lokutanma cewa take bazata kuma amfani da kayan ba sai anty zee tace mata ai bata isaba, she must use everything cos so take Marwan yajita daban, so ita kadai tasan irin halin da take ciki, da farko Marwan fushi yayi, daga baya kuma ya dawo yana mata alkawarin cewa he wouldn't even touch her hand, sai laila tace mishi ai the problem here is not him but her, so dan Allah indai yasan yanasonta kamar yanda yake fada yabari sai bayan andaure aurensu kafun su kuma haduwa, Marwan had no option dan yadau hakuri. Yanzu saura sati biyu bikinsu laila da Marwan, zuwa yanzu duk wacca taga laila sai ta yaba kyaunta, skin dinta alone yanzu kamar na jariri tsabagen yanda yayi kyau and JIMPO ORI PRODUCTS da take amfani dashi also helped alot wajen kyaun skin dinta, sai wani sheki takeyi, ko ina na jikinta ya cicciko and wani irin sanyayyen kamshi ne yake tashi ajikinta, abun sai Ma Shaa Allah. Gobe in Allah ya yarda za'a kawo lefenta, kuma gidan anty zee za'akai, Mami ce tace akai can, dan haka yau anty zee is quite busy preparing for the guests that are going to come tomorrow, laila dama adakin da anty zee ta bata zata zauna throughout the next day bazata fitoba. Washegari aka kawo kayan lefen laila abun sai a hankali, akwati ashirin da hudu suka kawo, wai danma basuwa sonyi almubuzaranci, and duk kayan da aka saka aciki babu na karamin kudi, all her stone gowns (Abayas) daga MEEDAH'S COUTURE AND MORE anty faty tayi ordering dinsu cos anty faty was in charge of the kayan lefe, itace ta siyi komai, anty zee da kawayenta sun tarbi bak'in da sukazo a mutunce, abun sai sam barka, kuma a central mosque dake keffi za'a daura aure kafun akai amarya Abuja where the reception will be held. Abnal Shima shirye shiryen tafiyarshi yake tayi dan ranar daurin aurenne ranar da zai tashi daga Nigeria, so immediately bayan an daura aure shi zai kama hanyar Lagos cos he's flight is taking off 8pm that same day, har yanzu babu abun daya rage a muamalarshi da Nadia, sai dai muce kara shakuwa suke day in - day out. Hausawa sukace rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya..., today is the D-day, ranar da dubbunnen mutane suka sheda daurin auren laila da Marwan, mutanen dasuka halarci daurin auren ba kananan mutane baneba, daga governors, ministers, sai senators, even the president himself was present at the Nikkah, Abnal ne wakilin amarya cos non of her uncles were willing to represent still thinking that talaka laila zata aura, while abokin mijin anty faty, Alhaji habib wanda yadau nauyin kayan kitchen zuwa daki da lounge area, shine wakilin ango, sadakin laila was five hundred thousand naira only, dan Albarkar auren akenema. Immediately after daurin auren Abnal shi yaje gidan anty zee dan yayi congratulating da Kuma bankwana da laila, dakyar anty zee da anty faty (cos anty faty with some of her friends are already around, su zasu dauki amarya, amma sai zuwa dare) ta banbare Abnal daga cikin laila, cos laila was seriously in tears saying how much she will miss him, ga kuma aurenta da aka daura with soo many dignitaries present, something she has never thought or even dreamed it could happen, soo many emotions was just running through her. Abnal na barin can, gidansu ya nufa, Mami, sameera da waensu kawayentane a gida, yana zuwa farin shaddar dayasa ne ya fara chanzawa zuwa normal English wear, sannan ya fara firfito da kayanshi zuwa zaure, bayan ya gama yaje ya rungume Mami, adduan samun nasara da kuma gajeren nasiha Mami ta kuma yi mishi, ba karamin danne zuciya Abnal yayiba, cos he really do not want to break down in front of Mami, sameera itama zuwa tayi ta rungumeshi tana hawaye, the farewell was an emotional one. Lokacin da Abnal yake hanyar zuwa Abuja dan flight zai hau daga Abuja zuwa Lagos, shi da Nadia sun riga sunyi waya inda Nadia tayiwa Abnal bayanin inda zai jirata, da Abnal ya kusa isa wajen sai ya kirata cewa he's almost there, Nadia tace itama tana hanya, Abnal na isa wurin da minti 10 saiga Nadia itama ta iso wurin cikin wani dankararen jeep da ita dakanta take driving, bude gaban motar Abnal yayi ya shiga, Nadia taja motar suka cigaba da tafiya, suna cikin tafiya Nadia tace "sorry for keeping you waiting" "i just arrived like 10 minutes ago, so it's no problem" Abnal replied, sai Abnal ya kuma cewa "i never knew you could drive" murmushi Nadia tayi sannan tace "i know how to, kawai anty faty ce bata yarda inyi tuki cos she said I'm a reckless driver, she prefer the chauffeur to take me wherever I'm going, infact dan bata nan shiyasa nasamu daman tuki yanzu" "okay, that's nice to know, so ya hidima?" Abnal ya tambayeta "Alhamdulillah, as you can see, finally my uncle is a married man, sai adduan Allah ya basu zaman lafiya da zuria tayyiba" Nadia tafada "Ameen ya Allah" Abnal replied. Suna isa Airport, sukayi all the necessary procedures daya kamata Abnal yayi, duk inda suka shiga yan mata sai bin Abnal suke da ido, infact wata sai data tsayar dashi tayi complimenting dinsa ta hanyar cewa 'you look good', and Abnal replied with a 'thank you', lokacinda suka gama komai was around 2pm and jirginsu zai tashi 4pm, so he had just 2 hours left, wani dan secluded area suka samu suka zauna, dan kuremata ido Abnal yayi sannan yace "what's the problem? I noticed you're not your usual self, is anything the matter?" "no, I'm fine" Nadia tafada sluggishly "don't tell me that cos it's evident you're not" Abnal ya kuma fada mata "nothing really, i don't know why but I'm a bit emotional today" Nadia said sadly "look at me.. " Abnal yafada mata cikin ra'da, dago da kai Nadia tayi suka kurawa juna ido, sai Abnal ya cigaba dacewa "... kodai it's because of uncle Marwans wedding..." dakatar dashi Nadia tayi ta hanyar cewa "not at all, I'm fine really" Nadia tafada trying to sound cheerful "if that's the case, cheer up, daga yau fa you won't see me sai nanda minimum of shekara daya da rabi" Abnal yafada mata, ya'ke Nadia tayi sannan tace "you're soo eager to leave" "i won't lie by saying I'm not excited about the whole journey thing, but i will surely miss you" Abnal yafada "please promise me that you won't forget me when you get there" Nadia tafada seriously, dariya Abnal ya farayi, Amma katseshi Nadia tayi ta hanyar cewa "I'm serious here", dakatar da dariyar Abnal yayi sannan yace "but you know you're funny, how on earth will i forget you? I meant it when i said you're stuck with me forever, even your boyfriend will have to understand" "i don't have any boyfriend" Nadia tafada mishi, kallon mamaki Abnal yayi mata sannan yace "are you serious or joking?" "I'm serious of course" Nadia replied "but why? And please don't tell me that bakida masoya" Abnal yafada still surprised "of course i have suitors even if they ain't many like yours, but my career has always been my priority" Nadia tafada mishi a takaice "what of now? Atleast kin gama makaranta, you're serving now" Abnal ya tambayeta "well i don't know, maybe nan gaba" Nadia ta kuma fada, kura mishi ido Nadia tayi sannan ta cigaba da cewa "... Abnal I'm very serious about you not forgetting me, i know you might end up getting distracted by alot of ladies, cos you're very attractive, but all I'm asking for is a call koda sau daya a sati ne" Nadia tafada while getting teary, cos all these while she was trying to hold herself not to cry, matsa kusa da ita Abnal yayi ya rike mata hannu, yafara magana kamar haka "no amount of distraction can make me forget you, not to brag or anything, but I'm used to this attention i get all the time expecially from the opposite sex, it's the story of my life right from my youth, and I've never gotten distracted because of that, so please don't worry yourself, infact let me promise you here and now, i will call you every blessed day, duk ranar da bakiga kirana ba, please you should endeavor to call cos maybe ban jin dadi ne" Abnal yafada yana share mata hawaye cos Nadia was already crying, rungumeta Abnal yayi na wani dan lokaci, sai daya tabbatar cewa ta daina hawaye sannan ya saketa yana duba shirt dinshi yace "did you drool on my shirt?" hararanshi Nadia tayi sannan tace "drool kor, stool ni" dariya Abnal yayi sannan yace "that's what i wanted to see, your sassy self" Abnal yafada while still smiling. hira suka cigaba dayi. Around 3:30pm Abnal yace Nadia ta koma gida, she didn't want to leave but Abnal insisted, yana cewa since batazo da chauffeur ba its better she should take her leave, at least he should be rest assured cewa ta isa gida lafiya kafun jirginsu ya tashi, Nadia had no option than to stand up and take her leave, but before she left sai data kuma jaddada mishi cewa he shouldn't forget his promise, rungumeta Abnal ya kumayi yana kuma jaddada mata cewa she shouldn't worry, sannan suka rabu Nadia tabar airport din zuwa gida. 28/12/2021, 11:02 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 16" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1132079654?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=d%2FfQAXyklNsRtTyrRhLCprOx%2BkCjTcGBjSFQinJKnQgm5ekoH%2FA1geYWwF0YDu5e96nPi5zwfCc7qNLTWmVDqZerg%2BcUhxS9f9AGpiH6bv%2BTpS0sV44%2B7YCSUkIo1eqf 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 16 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Around 6pm anty zee da kawayenta sun gama shiry laila, gidansu aka fara kaita dan taga Mami, addua da nasiha mami tayi mata while laila na hawaye, Mami itama rike kanta takeyi kartayi kuka cos already her voice was already shaking, fito da ita akayi anty faty tace su tafi while ita zata taho daga baya. Ango Marwan har izuwa yanzu baiga laila ba and he's not bothered cos yasan cewa she's already his, harkan gabanshi kawai yakeyi, infact already shi ya koma Abuja because of some of his colleagues that are just arriving for tomorrow's dinner party, all the five star hotels in Abuja were fully booked. Bayan y'an kai amarya sun tafi anty faty ta fuskanci Mami tace "toh anty kema ki tashi ki shirya tare dake zani abuja dan ya kamata ace kin halarci dinner din gobe" murmushi Mami tayi sannan tace "nidai kibarni anan, ba sai na halarci wani dinner ba, sameera zata iya binki" "ai bazaiyu abarki ke kadai anan ba, nifa a matsayin yayata na daukeki, so kinga cewa dole kema ki halarci taron gobe" anty faty ta kuma fada, Mami taso abarta a gida amma anty faty is having non of it, she insisted on Mami coming with her, daga karshe Mami had no option than to concur, Sameera taso ta hada kayan da zasuyi amfani dashi amma anty faty tace karta damu, cos already duk kayan dasuke bukata na Abuja, haka Mami, sameera da anty faty suka bar keffi. Gidansu Hajiya maimuna aka kai laila (Marwans mum), canne za'ayi budan kai, so Marwan shi baije gidan ba instead hotel din da abokannansa yake yaje ya samesu acan suna harkan gabansu. Around 7:30pm su anty faty suka iso gida, Nadia wasn't expecting to see Mami, amma tariga tasan cewa sameera zata zo, so she was soo excited dataga Mami, anty faty bata dade agida ba ta kama hanyar gidan iyayenta dan tayi attending din budan kai, Nadia tabawa umarnin cewa she should see to it that Mami and sameera settle in well, with all pleasure Nadia ta amsa da 'toh', Mami was like why not sameera da Nadia follow anty faty in other for them to attend the ceremony, amma Nadia insisted that she's staying back with Mami. Anty faty na barin gida, Nadia ta dauki wayarta tayi dialing din numbern Abnal, Abnal na daga wayar Nadia tace "guess who's with me?", "okay.. There's an occasion going on, so it could be anybody" Abnal replied while trying to think who it could be "yes it could be anybody, but I said you should GUESS" Nadia ta kuma fada while emphasizing on the word guess "okay, sissy (laila)" Abnal yafada "nope..." Nadia replied "tell me already, kinsan anytime from now za'a iya kiranmu mu shiga jirgi" Abnal yafada mata while sounding eager cos Abnal ya isa Lagos and throughout his journey he has been in contact with Nadia "okay bara na tausaya maka.." Nadia tafada while giving Mami the phone, Abnal was surprised hearing Mami's voice, bayanin yanda anty faty ta nace cewa sai tazo Mami tayi mishi, sai Abnal yace ai it's better datazo instead of only her staying back in keffi, sameera Mami ta mika ma wayar suka gaisa, suna cikin magana Abnal yace anfara kiransu dan suyi boarding, Nadia sameera ta mayarwa wayar, sannan Abnal yace "thank God you found company, atleast you sound more lively now than before" "ai with these two (Mami da sameera) i don't need nor will i miss you anymore" Nadia tafada sassily "says the person that was in tears few hours back" Abnal retorted "au abun dazakace kenan?" Nadia tafada sadly "c'mon you know i was joking, i didn't mean that" Abnal yafada mata ahankali, basu dadeba sukayi sallama, Abnal yayi mata alkawarin kiranta immediately he arrives Canada. Washegari aka gudanarda gaggarumin dinner a Abuja, a wajen dinner din Alhaji habib (abokin babansu Nadia) yaga Mami kuma ta shiga ranshi, amma baima san ko wacece itaba, kawai yadai lura cewa Mami da anty faty shiga iri daya sukayi, so definitely Mami must be someone that's very close to anty faty, sai ya dauki niyyar cewa bayan biki zai tuntubi anty faty yaji ko tanada aure, dan ba karamin kyau Mami tayi a ranar dukda ba wani kwalliyar kirki tayi ba. Nadia da sameera suma shiga iri daya sukayi, kuma sunyi kyau ba kadanba, Amma dukda how excited and busy she was, tunanin Abnal na nan makale acikin ranta. The dinner went smoothly inda komai cikin wadata da class aka yishi, Amarya da ango suma ba daga baya baneba wajen kyau, Marwan just couldn't take his eyes off laila, dan it's been over a month since he last saw her so wani irin masifaffen kyau laila ta kurayi a idanuwanshi, ga wani irin masifaffan kamshi dake fitowa daga jikinta, he just can't wait for all these ceremony to be over and finally have alone time with his wifey. Laila was super duper excited seeing Mami, dan batasan cewa zata zo Abuja ba. Around 10pm aka gama taron dinner, inda ango da amarya su gidansu zasu zarce kawai, tunda anriga anyi budan kai jiya, they just bade everybody goodbye sannan suka bar venue din. Around 10am the next day Abnal ya isa Canada, taxi ya dauka zuwa address din da Marwan ya bashi, forty minutes journey ne ya kaishi gidan, tun lokacin dasuka isa unguwar Abnal yafara bin ko ina da ido tsabagen yanda unguwar ta hadu, from all indications unguwar na manyar mutane ne, cos all the buildings there were very beautiful, gidan dashi zai zauna apartment guda biyu ne acikin gidan, sai masu gadin gidan maza uku that daga ganinsu military personnel ne su, infact da Abnal ya isa gidan ya kwankwasa gate din gidan, daya daga cikin masu gadin gidanne yazo ya bude mishi kofa fuskarshi a murtuke, yana ganin Abnal yace ya shigo amma ya tsaya, saida suka gama bincikensu a laptop, suka tabbatar cewa profile din dasuke dashi na Abnal dake system dinsu (i.e both pictures, finger prints and other necessary information ) matches with Abnal kafun suka tayashi daukan kayanshi zuwa ciki while Abnal na biye dasu a baya, though lokacin da securities din suke bincikensu, shi Abnal was busy touring the apartments with his eyes, dan gidan ya hadu ba kadan ba, and ga manyan motaci guda biyu parka a parking lot, da suka isa cikin apartment din, daya daga cikin security din ya fada mishi cewa yanada neighbor amma baya nan yanzu yafita, amsa mishi Abnal yayi dace wa 'no problem, whenever he comes back please just let me know'. Zagaya apartment din Abnal yayi dan apartment din ya hadu ba kadan ba, dakuna ukune (en suites) , sai lounge area, kitchen da balcony, duba time yayi yaga cewa 11:30am ne lokaci yanzu and yasan cewa Nigeria is 5 hours ahead of Canada, so yasan cewa they will be busy preparing for dinner din yau, shiyasa yace bara yadan huta yanzu cos he's already jetlag, zuwa anjuma sai ya kira, da wannan tunanin ya shiga bayi yayi wanka tareda daura alwala dan gabatar da sallolin da ake binsa, bayan ya idar sai yabi lafiyar gado. Abnal bai tashi daga bacci ba not until around 4pm, yana tashi ya kuma watsa ruwa sannan yayi sallar Zuhur da asr, yana cikin azkar aka danna doorbell, shafa adduan shi yayi sannan yaje ya bude kofa, wani saurayi ne tsaye cikin kananun kaya ga murmushi nan kwance a fuskarshi yace "hey... sorry to disturb, buh I'm your neighbor, i learnt that you arrived today" "yes... Please come in.." Abnal yafada yana matsa daga bakin kofar dan neighbor dinshi yasamu daman shiga, zama sukayi a lounge area sai neighbor dinshi ya kuma cewa "well my name is Muhseen Habib, I'm here for my masters program and I'm from Nigeria, and you?" "I'm Abnal Muhammad and i also came for my masters program..." Abnal na cikin fada but Muhseen ya katse shi ta hanyar cewa "and you're an Arab right?" murmushi Abnal yayi sannan yace "nop, I'm from Nigeria, Northern Nigeria to be precise" kallon mamaki muhseen yayi mishi sannan yace "you don't mean it, you don't look Nigerian though, are you hausa?" "yes" Abnal ya amsa shi while still smiling "OMG, shine nake ta zuba maka phonetics tun dazu, amma gaskiya bakayi kamada bahausheba, ai ina ganinka cikin wannan farin jallabiya together with your looks i concluded cewa you must be an Arab guy" muhseen yafada excitedly "i get that alot, its nice meeting you though" Abnal yafada yana mika mishi hannu, musabaha sukayi sannan muhseen yace " same here bro, anya kaci wani abun tun dakazo kuwa?" "no, actually ban dade da tashi daga bacciba, cos of how exhausted and jetlag gbi was" Abnal replied "okay, why not go change your outfit and lets go grab a bite, bills on me" muhseen yafada "thanks soo much man, let me go quickly change.. " Abnal yafada yana tashi, bayan ya changa kayan shi zuwa kananan kaya, black jean da blue top wanda ya kuma fito da kyaun shi sukabar gidan a daya daga cikin motocin dake parking lot. Su Abnal basu dawo gida ba not until around 7pm, cos bayan sunci abunci, makarantarsu muhseen yakai shi dan already sunyi resuming so kawai nuna mishi yayi different sides da Kuma department din Abnal (psychology). A lounge area din Abnal suka kuma yada zango Abnal yace "let me give people at home a call, dan nasan they will be worried for not hearing from me by now " "you mean to say you've not called them to let them know that you arrived safely?" muhseen asked "yes, cos today is my big sis wedding dinner party so nasan they will be busy shiyasa ban kira tun dazu ba" Abnal replied "wow that's nice, congrats to her, yaya Marwan Shima yaune dinner party dinshi" muhseen yafada, Abnal najin abun daya fada ya dakata da wayar dayake dannawa ya kalleshi yace "you know uncle Marwan?" kallon mamaki muhseen Shima yayi mishi sannan yace "yea, we're family friends, my dad and yaya Marwan elder sister's (anty faty) husband are best of friends, kai kuma how did you know him?" "ai he's getting married to my elder sister.." Abnal replied sannan ya cigaba dacewa "wait.. Kardai mahaifinka shine Alhaji Habib abokin babansu Nadia?" "ok..ayy yess, this is getting more interesting, you also know Nadia?" muhseen ya kuma tambayarshi "yes I do, but i must say, your dad is a very nice and generous man" Abnal yafada "thanks for the compliments, but how did you know my dad?" muhseen asked "well... Shine waliyin ango ni kuma na Amarya" Abnal ya amsa shi "okay i see" muhseen said "let me quickly make these calls, though i know its quite late now in Nigeria, in basu daga ba i will just send them messages in yaso gobe sai in kirasu" Abnal yafada while trying Mami's number, cos already muhseen ya tayashi roaming din layinshi, luckily for him Mami ta kasa bacci because of how worried she is about Abnal, wayarta na fara ringing ta daga da sallama, amsa sallamar ta Abnal yayi Mami tace "Alhamdulillah, tun safe nake sa ran ganin kiranka, maiyasa baka kiraba kodai wani abunne ya faru?" "A'a Mami komai lafiya lau, nasan duk kuna busy yau shiyasa ban kira tun dazuba" Abnal yafada "oh ni ya zanyi dakai ne Abnal? Fatan ka isa kuma komai lafiya lau?" Mami ta kuma jera mishi waennan tambayoyin "komai lafiya mami, kiyi hakuri inna saki cikin damuwa" "ai babu komai, tunda dai naji muryarka" Mami tafada, hira suka dan taba inda Abnal yake tambayar sameera, Mami tace mishi suna tareda Nadia, sai da safe sukayiwa juna sannan Abnal ya katse kiran. Sako Abnal ya turawa laila na cewa ya isa lafiya lau dan baison kiranta cikin daren sannan ya fara gwada layin Nadia. Nadia da itama ta kasa bacci tana rikeda wayarta while praying that Abnal calls her dan tasan cewa yanzu haka acan canada it should be around past seven in the evening cos Nigerian time is ahead of Canadian time, so wayarta nafara ringing taga cewa Abnal ne tasaki murmushi sannan ta daga kiran da sallama, amsa mata sallama Abnal yayi sannan yace "why aren't you sleeping?" "cos i was jisting with sameera but she's asleep now, how was your journey?" Nadia ta karasa maganarta da tambayar "Alhamdulillah it was smooth, and you?" "I'm good, shine baka kirani tun dazu ba cos i know it's been hours since you arrived" Nadia tafada a shagwabe "I'm sorry for that, when i arrived nasan by that time kuna shirye shiryen zuwa dinner shiyasa ban kira lokacin ba, and again i was exhausted and jetlag" Abnal yafada mata "ayya... Definitely you will be exhausted, have you eaten?" Nadia asked "yes.. I eat out with a friend" Abnal replied "A friend? All You've spent is just few hours and you already have a friend? well, Shaa be careful, and this friend of yours is it a male or female?" Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin with jealousy dripping from each word, murmushi Abnal yayi sannan yace " i knew you were gonna ask all the above questions, well bara na bashi ku gaisa" Abnal na gama fadan haka yasa wayar a hands-free tareda mikawa muhseen dake zaune yana kallonshi, muhseen karba yayi tareda cewa "hello Nady.. " Nadia najin muryar tace "ya muhseen is that you?" cos he's the only one that usually calls her 'Nady' "yes it's me, ya kike?" muhseen ya tambayeta "wow what a surprise, I'm fine, but ya akayi kuka hadu?" Nadia asked again still surprised "well, it just so happened that we're neighbors, so how's haseeba? (Nadia's elder sister)" "she's fine, infact itama tana can Canada" Nadia replied "you mean haseeba is here in Canada?" muhseen ya tambayeta surprised "yes.. She's been there for like six months now on a course" "wow.. I never knew, ki turamun number dinta i will like to see her" muhseen ya fada "okay I will, it was nice talking to you" Nadia tafada "same here dear, ai kin gama karatu ko?" muhseen asked "yes, infact I'm almost through with my youth service" Nadia replied "that's amazing, bara kar na cikaki da surutu, sai gobe and please i will be expecting haseeba's digits" muhseen ya kuma fada "okay, if I'm through with the call i will send it to Abnal since banda numbern ka" Nadia tafada "okay, no problem" Muhseen said tareda mikawa Abnal wayar, karba Abnal yayi tareda cire wayar daga hands free ya kafashi a kunne yace "shine ko ki gayamun cewa your elder sis is here in Canada?" "ai i was gonna tell you, but i wanted you to settle in very well kafun ingaya maka" Nadia ta amsa shi "okay oo, so how was the dinner party?" Abnal asked "it was lit! You missed alot" Nadia tafada excitedly "you don't say, ki turamun hotunan da kuka dauka" Abnal yafada "okay, zan tura maka na kowa amma banda nawa" Nadia tafada wanting to hear what he will say "and why's that?" Abnal asked "nothing, i just don't feel like" Nadia replied "okay, tunda haka kikace" Abnal yafada "A haka nace, in mun gama waya yanzu zan tura maka ta whatsapp together with sister haseeba's digits" Nadia tafada, hira suka dan taba daga baya suka yiwa juna sai da safe. Bayan sun gama waya muhseen ya dago da kanshi daga wayarshi da yake dannawa ya kalli Abnal yace "Amma both of you are an item?" "nope, just friends and nothing more" Abnal replied, murmushi muhseen yayi sannan yace "please don't tell me that, ga zahiri nan ina gani" "Kai kasan abun da kake gani" Abnal yafada yana tashi "you're trying to dodge the conversation, no wahala, in tayi tsami zamuji ai" Muhseen yafada Shima yana tashi tsaye. 28/12/2021, 3:11 pm - Shaawa Haruna left 28/12/2021, 6:34 pm - Bilkisu Nura left 04/01/2022, 6:54 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 17" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1132079656?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=N8wwujeWfRtQ4bV%2BtMEwMF%2FakhKrmrj26M5%2BeIvFFnbpYAthuz7zgBeEeGFuwiWNdsbUccyzoEU4iNauS2CH0BbBIVum1H0lhrRvrLBIa6IyMroA7gFsQPyhV9NzlM2i 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 17 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Tanx for all the prayers and well wishes, i really appreciate it all, sai fatan Allah yabawa ma'auratan zaman lafiya da zuria tayyiba, ya kuma kawo na yan baya, Ameen �. Bara mu leka Amarya da Ango Lokacin dasu Marwan da Laila suka isa gidansu, laila couldn't believe how big, beautiful and elegant the house was, dukda dare yayi bai hana kyaun gidan fitowa ba, straight masters bedroom dake sama suka zarce, the room was soo Ma Shaa Allah, akan gado Marwan ya zaunar da ita while shi kuma ya tsugunna agabanta ya kure mata ido, sai da laila tace 'why the look?' sannan Marwan yayi murmushi yace "i just can't believe that finally you're mine, it's like a dream come true for me" murmushi laila itama tayi while staring back at him tace "better believe it cos you're stuck with me for life" "and it's my pleasure to be, so what's next? You will eat first or zakiyi wanka tukunnan? Marwan ya tambayeta " i'll pray first then eat cos I'm famished, throughout today i haven't eaten and then lastly i will have a shower and sleep" laila tafada while smiling, Marwan baice komai ba illa ido daya kureta dashi, sai laila ta kuma cewa "okay why are you still staring at me like that? You asked me a question and i simply answered" "ai kema kinsan cewa that sleeping part is not happening now" Marwan yafada while still smiling "and why is that? I hope you're not insinuating what I'm thinking?" laila ta jera mishi waennan tambayoyin, Marwan bai bata amsa ba instead sai yace "tashi kije ki daura alwala, ni na riga nayi sallar Isha, kafun ki gama zan tanadi abun dazaki ci" Marwan yana gama fadan haka yabar dakin, laila itama tashi tayi zuwa box din da anty zee tayi arranging din kayan dazata bukata for this night, wani white transparent lingerie tafito dashi tareda doguwar hijabi daya kai har kasa da turarrukan dazata bukata sannan tashiga toilet. Lokacin da Marwan ya dawo dakin bai tararda laila ba amma yanajin motsi acikin bandakin, dan karamin dining area dake cikin dakin agafe yayi setting din coconut yogurt da kazan daya kawo sannan ya kuma fita zuwa wani dakin daban dan yayi wanka. Lokacin da laila ta fito daga toilet cikin zumbudadden hijab dinta Marwan baya dakin, sallaya ta dauko ta tayar da sallah, tana idarwa Marwan ya shigo dakin, Shima yayi wanka tareda changa kaya zuwa na bacci, sai kamshi yake tayi, sai yace "tunda kin idar, tashi mu sallaci nafila raka'a biyu" babu musu laila ta tashi Marwan yaja su, dasuka idar, Marwan ya dade yana addua tareda neman duk Alherin dake tattare da ita, da kuma neman tsari daga sharrin dake tattare da ita, and Almighty Allah's blessings in the union, bayan sun shafa addua Marwan ya tashi tsaye yana cewa "as you can see I've set the dining for you, all that's left for you is to dig in" yafada yana nuna mata dan karamin dining dake gefen dakin, murmushi laila tayi tana tashi tsaye tace "thank you, buh you've not dish it " "yea, jira nayi muyi Sallah tukunnan dan kar kajin yayi sanyi, buh let me dish it now" Marwan yafada yana fito da kajin daga food warmer zuwa cikin plate, sai turiri yake tayi, meanwhile laila ita tagama nade sallayar amma ta kasa cire hijabinta soboda irin rigar baccin data sa, Amma data tuna duk nasihohin da kuma shawarwarin da anty zee da kawayenta suka bata saita rufe ido ta cire jilbab din sannan ta ninkeshi ta ajiye, saita fara takawa zuwa inda Marwan ke tsaye, Marwan shi kuma all his concentration was in the chicken that he was dishing, ya gama da kajin kenan ya bude yoghurt din yana zubawa acikin kofi ya dago da kansa dan ya fada mata cewa tazo suci, aikam idanuwansa suka cikaro da almost nude laila, dan rigar baccin dashi da babu uwarsu daya ubansu daya because of how transparent it was, aikam Marwan baisan lokacin da yoghurt din ya subuce daga hannun saba, luckily laila was very close itace tayi sauri ta capko yoghurt din kafun ya zubo tana cewa "dear look what you're doing" Marwan bai amsa taba da wuri not until he regained his senses back yace "how can i, when you're standing infront of me like that without any prior warning, you almost gave me a heart attack!, next time please warn me!" dariya laila tayi sannan tace "what's there to warn you about?" laila tafada while giving him a sexy look, matsa kusa da ita Marwan yayi ya rike mata ku'gu yace "I've been trying not to touch you on purpose cos i know that if i do, there will be no turning back, but you just made it impossible not to" Marwan replied while staring down at her lips, sai laila tace "you just saying this to make me feel good, buh i know that there's nothing special about me" tafada while playing with his PJ buttons "let me prove you wrong and show you how special you are" Marwan said and claimed her lips, kissing din juna sukeyi ba nawasa ba, at a point when laila's knees were about to fail her Marwan ya dagata bai ajiyeta ba sai a tsakiyar gado, Marwan already shi a matse yake likewise laila, tuni sukayi discarding din kayansu, laila was busy enjoying the fore - play, not until Marwan wanted to penetrate her, it wasn't an easy one, laila thought that since she's a little bit older the experience will be alot more easier but it wasn't, while she was finding it painful Marwan was on planet jupiter, cos of irin dadin dayake ji, the experience was different from what he was used to, to cut the long story short, all the things that happened that night was X - Rated, when Marwan finally came back to planet earth, laila ta riga ta jigata, Marwan shi da kansa ne ya gyarata tareda changa musu bedsheets, kwantawa suka komayi laila ta bude baki da kyar dan yunwar da take ji yanzu has tripled the one before, sai tace mishi, "please can you help me with the chicken? I'm more than famished right now" "of course sweetie, anything for you" Marwan replied yana tashi, sabuwar chicken ya fito dashi daga warmer dan wanda ke plate yayi sanyi, ya kawo mata tareda yoghurt, karba laila tayi ta faraci, ta lura cewa Marwan was quite and he was just staring at her, sai tadan kalleshi tace "you don't look happy, is everything alright?" murmushi Marwan ya kirkiro ya dauko free hannunta ya sumbata sannan yace "I'm fine sweetie, its just that i feel like i don't deserve you" Marwan yafada hawaye na fitowa daga idanuwan shi, aikam laila na ganin hawaye ta ajiye chicken din da take akan side table ta matsa kusa dashi sosai suna kallon juna tace "please don't you ever say that again, you deserve me, infact you deserve someone better than me! What on Gods earth will make you think and say that? Because you had some escapades when you were younger? See let me tell you this, we're all sinners, it's just that we all sin differently or in different ways, I'm not justifying what or excusing what you did, but c'mon you've regretted, changed ways and asked Almighty Allah for forgiveness, and our LORD being the Gafurur - Raheem that he is, i know he has forgiven you, it's not as if you raped or promised any of the ladies anything, right from the start it was a mutual agreement between the both of you, so please cheer up cos you're already making me feel Sad" laila tafada tana marairace fuska kamar wacca zata fashe da kuka, murmushi Marwan yayi sannan yace "you're indeed nothing but a blessing in my life, yanda kika sani farin ciki may Almighty Allah reward you and make you happy too" da 'Ameen' laila ta amsa tana pecking din bakinshi, sai Marwan yace "ko tayi baki yimun ba" "that's because you don't know how famished i am, infact wannan daka kawo ba isata zaiyi ba" laila tafada tana cigaba da cin chicken dinta, sai Marwan yace "toh kawo muci tare in yaso sai in karo in wannan ya kare". Feeding din juna suka cigaba dayi har sai da suka koshi, Marwan ya kwashe kwanuka zuwa kitchen ya dawo ya kwanta yana wasa da jikkaken gashin kan laila yace "how were you able to preserve your chastity? Cos lets be frank and sincere with each other, even young stars of these days, its only few of them that are virgin not to talk of ladies of your age", numfasawa laila tayi sannan tace "maganarka gaskiya ne, but thanks to God and Mami for the type of orientation and upbringing she gave us, some or most parents are the ones that mislead their children, my reasons for saying this are as follow, na farko, immediately children hits puberty age expecially the females za kaga cewa iyaye zasu fara cewa they shouldn't allow the opposite sex come close to them or touch them, if they do and eventually they loose their virginity, toh mijin dazasu aura ba zai daraja suba and stuff like that, which is a wrong advice/training or orientation, the correct thing to say and inbibe in our children is, they shouldn't go close or commit ZINA because Almighty Allah has FORBIDDEN IT and its HARAM, not because of a Man, the second reason should be because of their selves, their body is their own expecially their private parts, it's called 'private' for a reason, we shouldn't make a girl's life to be all about a man, i know of soo many ladies that didn't marry as a virgin and their husband adores and cherish them, while some marry as a virgin and mijinsu bai san darajar suba, wulakancin yau daban na gobe daban, so kaga cewa that ideology of 'in mijinki bai sameki da budurcinki zai wulakanta ki' is not completely true, shiyasa zakiga maza na iya yaudaran ya'n mata by promising them marriage in exchange for their virginity, in ba'a samu sa'aba sai kiga itama ta bada jikinta, afterall the main reason she was told to keep her virginity is because of her husband, and the guy has promised her marriage, forgetting that Almighty Allah has forbidden it, and mostly ba laifinsu baneba, Abunda iyayenta suka gayamata ne, for example now, had it been you didn't find me a virgin would you have been disappointed? " laila ta tambayeshi " not really, cos i never really expected that i will be marrying a virgin, afterall I'm not one" Marwan replied "my point exactly! See why we need to stop making a girl's life all about a man, and we should also stop giving our male children preferential treatments, and stop that 'duk abunda namiji yayi ado ne', let's give our children equal training, yanda zamu sawa mace ido cikin tarbiyanta same should apply for the male, let me give another example, please don't take what i want to say the wrong way, but had it been i was the one that have slept with different men just the way you did, lokacin daka zo neman aure na da mutane sunyi discouraging dinka forgetting the fact that i have stopped and I'm now a changed person, zasuce ai 'karuwa ce' so karka aureta, Amma dayake kai namiji ne society will not see anything wrong with that, like the saying goes 'we're in a man' s world ', which is not supposed to be, kar incika ka da surutu, buh parents really needs tobe intentional when it comes to children training and we should endeavor to learn what parenting is all about afterall nobody was born with the knowledge" laila ta karasa fada tana murmushi, tsaya kallonta Marwan yayi daga baya yace "I'm speechless, i don't even know what to say, you just blew me away with this knowledge you just impacted in me" Marwan yafada yana pecking din bakinta "you love to exaggerate alot, let's sleep cos I'm exhausted" laila tafada tana kwanta a kirjinsa "and there i was, planning on going on another round with you" Marwan yafada jokingly while still playing with her hair "not today dear, I'm exhausted and a bit sore down there, but i promise to make it up to you when I'm better" laila tafada mishi "i will hold you up to that" Marwan replied, basu dade ba bacci ya dauke su. A week later Mami taso ta koma immediately after the wedding but anty faty ta hana, gashi bata sonyi mata musu dan irin darajar da ahlarin gidan ke dashi a idonta. Alhaji habib yau yasamu daman zuwa gidansu Nadia dan ganawa da abokinshi batun Mami, dukda baisan ko wacece itaba, sai dayayiwa Alhaji Nasir kwatance sannan Alhaji Nasir yace ai uwar amarya kenan, tambaya alhaji habib yayi yace 'da fatan dai batada aure?, dan intana dashi bansan ya zanyida raina ba', babansu Nadia ya amsa shi da cewa 'bata dashi', hamdala Alhaji habib yayi yana cigaba dacewa "... wallahi tun lokacin dana ganta na kasa samun sukuni, aboki ka taimakeni dan Allah", murmushin farin ciki Alhaji Nasir yayi sannan yace "Alhamdulillah, finally abunda muketa gaya maka tun shekara da shekaru cewa kayi ka'ki, godiya ga Allah cewa ka yarda zakayi yanzu, Adduan daza kayi yanzu shine Allah yasa ta yarda da bukatar ka" "ai aboki in bata yarda ba bansan ya zanyi da raina ba, I'm really into her, ko zaka kira mun mamansu Nadia inyi mata bayani, dan ta gabatar dani wajenta" Alhaji habib ya fada, dariya Alhaji Nasir yayi sannan yace "Lallai, yanzu na yarda cewa you're really into her, irin wanga zumudi haka, Amma abun dazai faru shine, zanyiwa mamansu Nadia magana, duk abun datace sai in sanar dakai" "dan Allah karka ba'ta lokaci, i really want her to know kafun ta koma keffi, if possible a tsayar da magana" Alhaji habib ya kuma fada sounding eager "karka damu, everything will fall into place In Shaa Allah" alhaji Nasir yafada, Alhaji Nasir na rufe baki saiga anty faty da Mami nan shigowa, ai Alhaji habib na ganin Mami ya washe hakora, he couldn't control himself, gaisawa sukayi sannan Mami ta fuskance shi tace "dama nayi niyyar zuwa har gidanka dan nuna godiyata bisa Alherin dakayi mana, saiga Allah ya kawoka nan, mungode sosai, Allah ya saka da Alheri, ya raya zuriya, yanda kasamu farinciki Allah yasa ka farin ciki kaima, mungode, mungode sosai, Allah ya saka da Alheri" excitement was written allover Alhaji Habib, even his friend Alhaji Nasir mamaki abun yake bashi, dan anyi- anyi cewa ya kara aure tun lokacin daya rasa matarshi due to an illness, that's more than ten years ago, Amma yaki, his excuse has always been babu macen dazata iya maye gurbin matarshi, his priorities are his two sons, and ya'n mata basu barshi ba, cos the man doesn't look his age at all, yana kuma da kyau da kudi, so he can easily get any woman he wants, Amma yace sam mata basuwa gabanshi, saiga daga gani daya dayayiwa Mami ya nace mata, gyara murya Alhaji habib yayi sannan yace "haba, ai basai kin gode munba, duk abunda nayi ai yiwa kai ne" "nasani, Amma dukda haka ka cancanci a gode maka" Mami ta kuma fada, Mami da anty faty basu dade agurin ba suka tashi dan subawa mazan guri su cigaba da tattaunawa, suna barin wajen Alhaji habib ya fuskanci Alhaji Nasir yace "gaskiya abokina kayi sauri da wannan abun, i can't wait please" kallon mamaki alhaji Nasir ya cigaba dayi mishi, cos he simply can't believe cewa this is his friend, sannan yayi dariya yace "toh karka damu, zan yiwa anty faty magana yau in Allah ya yarda, duk yanda mukayi da ita zan sanar dakai", bayan nan Alhaji Habib bai kuma dadewa agidan ba, ya tashi ya tafi. 04/01/2022, 6:54 am - +234 809 890 7201 and +234 810 419 9662 left 05/01/2022, 10:26 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 18" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1134559994?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=RPtGHSDjI8Rvape4JTfPY8osKn7UF5O9sgpuspLMkVgD43m0YuIvjI893hYxJzwSoolz7ZTHmd5RETBzzxeHx1A4PidROMrQP%2BmrG9I844i2XMmfUlrPkzhVasX72VZc 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 18 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Abnal da muhseen suma they've been quite busy with school stuff, dan insun fita da safe sai dare kafun su dawo, shiyasa har yanzu ko gurin haseeba basu samu daman zuwa ba tukunnan, dan already Nadia ta turawa Abnal digits din haseeba together with pictures na dinner party amma like she said bata hada da nata ba. Abnal kept to his promise of calling Nadia everyday, dukda even Nadia herself is quite busy due to absence of Marwan a wajen aiki, so in Abnal ya kirata ba wani dadewa sukeyi ba, kawai bayan sun gaisa, sai su tambayi juna how their day went from there they will talk a little and bid their goodbyes. Laila and Marwan are really enjoying their marital life, expecially their sex life, it's very interesting cos laila is a fast learner, babu irin sex position that she can perform now, if not the for the fact that Marwan was the one that disvirgined her, zai iya cewa she has been doing it before ne, Amma he's the one teaching her all the sexual stuff, kawai she's just a fast learner ne. Marwan baison laila tayi wani aikin gida apart from her cooking his food and repairing their matrimonial room, yace the house is too big for only her todo, that there are agencies that will do that for them, laila wasn't comfortable with the idea, infact ce mishi tayi hope yasan cewa her doing the house chores lada zata samu, sai ya amsa ta da cewa ai aikin ladan yawa garesu, there are different ways of earning rewards, da haka ya kashe bakin laila. Bara mu leka Rukayya Tun lokacin da rukayya taga Abnal da sameera da suka je yin passport, ta fara NADAMAN rabuwa dashi, Amma dayake abun Dunia ya shige mata ido dayawa, data fara damuwa yayarta Firdaus ta kuma bata sabon saurayi mai naira sosai wanda shi wannan ruwan kudi yake mata, amma as usual itama sai data bada jikinta. Ranar da itada kawarta suka kuma haduwa dashi da Nadia a titi, tana komawa gida ta kuma shiga damuwa, sai kara zuzuta irin haduwar daya kumayi kawar takeyi, har kawar take cewa ai daga gani Abnal ba class dinsu baneba yanzu, and from all indications yarinyar dasuka gansu tare budurwar shi ce, da Firdaus ta dawo gida, rukayya ta kuma gaya mata, sai Firdaus tace karta wani damu kanta, babu abun daya canja game dasu Abnal, gidan dasuke tun da har yanzu nan suke, amma zata sa musu ido if at all akwai wani improvement game dasu zasu san yanda zasuyi tunda rukayya ta nace cewa tana sonshi, da haka Firdaus ta kuma kwantarwa da rukayya hankali. Sai lokacin bikin laila Firdaus tasamu labarin wanda laila zata aura daga hannun wani saurayinta dayake Abuja kuma yasan family dinsu Marwan, aikam Firdaus na gayawa uwar, sai uwar tace ai yayar shi ce ta auri mai kudi, ba Abnal ne yayi kudi ba, Amma Firdaus ta cigaba dasa musu ido just incase Abnal ya samu wani cigaba. Haka kuwa akayi, da Abnal yayi tafiya, sai aka kuma kawowa Firdaus labari, aikam uwar najin wannan sai tace kar Firdaus tabari rukayya tasani dan inta sani zata iya kin kula samarinta, amma ta cigaba dasa ido duk lokacin da Abnal ya dawo Nigeria saisu san abunyi, na'am Firdaus ta kumayi da umarnin uwar, wannan kenan. Alhaji Nasir yayiwa anty faty maganar dasuka tattauna da Alhaji Habib, inda anty faty ta ringa murna, tace zata sanarda Mami duk yanda sukayi zata fada mishi, sai Alhaji Nasir yace, dan Allah anty faty tayi kokari taga cewa Mami ta yarda, anty faty tace kar yadamu zatayi kokari taga cewa ta yarda, da wannan suka rufe zancen. Washegari da safe bayan su Mami sun karya, sameera da Nadia sunce zasu gidan laila, anty faty tace su gaishe da laila sosai, in Allah ya yarda itada Mami na nan tafe zuwa weekend, da 'toh' su Nadia suka amsata. Bayan tafiyansu Nadia, anty faty ta kira Mami zuwa dakinta, bayan sun zauna anty faty ta gayawa Mami yanda sukayi da mijinta a daren jiya, Mami was dumbfounded at first cos hankalinta bai taba zuwa cewa ita zata kuma kara wani auren ba, sai da anty faty tace 'kinyi shiru anty' sannan Mami tace itafa she's too old for anything called marriage, what does she has to offer? Nothing, sai da anty faty tayi dariya mai isarta sannan tace 'dan Allah da shekara nawa kika girmeni daza kice you're too old for marriage? And maganar cewa you have nothing to offer again, i bet to differ, you have alot to offer, ke kawai kice kin yarda kiga irin gyaran dazan miki, I'm telling you by the time I'm through with you ke da kanki zaki gode mun, luckily for you Alhaji habib ba yaro baneba, he's a matured and good man with a heart of gold, so just give it a try, you have nothing to loose " anty faty ta karasa maganarta trying to convince Mami "nifa bance baida hali mai kyauba, kodan irin Alherin shi agaremu ya cancanci ko wane irin yabo, kawai ni abun danake gani shine yarana, ga nashi matar da ya'ya dan nasan cewa bazai yuba ace baida aure, da wannan shekarar nawa zan fara zaman kishi? Gaskya da sake" Mami ta kuma fada "bangane yara ba anty, suwaye yaran? Laila da take gidan miji ko Abnal da baya garin or sameera da itama ta kusan barin gidanki, who amongst them is still a child? NONE! they're all adults, maganar mata kuma, he's single, matarshi ta rasu more than ten years ago, Amma yanada ya'ya maza biyu, babbar mai suna Yusuf should be in his thirties kuma shine shugaba a affair din ubanshi, while the younger one muhseen shi baya garin, yaje karo karatu a kasar ketare, and i tell you that yaran basuda matsala at all, nasansu agabana suka girma, they're very well behaved and educated champs, infact suma sun gaji da gayawa ubansu cewa ya kara aure, babu abunda ba'a gayawa Alhaji Habib nazama haka nan babu mata, Amma his reply is always 'babu wacca zata iya mayar mishi gurbin matarshi, Amma gani daya yayi miki ya kasa hakura dake, kuma nasan da gaske sonki yake dan nida ke munsan cewa in yanason budurwa a yau zai samu ne cos he has the look and money, so you can see that he's really into you ne shiyasa" anty faty ta kuma yiwa Mami bayani, sai Mami tace "toh naji, Amma bani lokaci zanyi tunani akai", da haka suka rufe zancen. Three weeks later Yanzu aurensu laila da Marwan yayi three weeks, so Marwan zaiyi resuming din aiki, and Mami da sameera sun koma keffi, kafun suka koma, Mami tayi na'am da zancen Alhaji habib amma tace batasan yanda zata gayawa su laila ba, sai anty faty tace karta damu ita zata yimusu bayani, truly da anty faty da Mami suka je gidan laila, anty faty tayi mata bayanin komai, laila was surprised and speechless cos the thought of Mami getting married again has never crossed her mind, sai da anty faty ta tambayeta cewa she hopes everything is okay cos of how silent laila was sannan laila ta budi baki da kyar tana cewa kawai she was surprised ne, Amma daga baya she accepted and said whatever makes Mami happy she's in for it. Lokacin da zancen cewa Mami ta yarda ya iski Alhaji habib, zo kuga murna wajenshi, Washegari yazo gidansu Nadia dan ganin Mami, their first meeting was a little bit awkward for Mami, but dayake Alhaji habib tsohon zamani ne, sai dayasan yanda yayi Mami ta fara sake jiki dashi, in one of his visit tareda danshi Yusuf yazo, Yusuf was excited when his dad told him about Mami, shiyasa ma yace zaizo yaga Mami, both him and Mami cliqued from their meeting, har ya karbi digits din Mami cewa shi zai ringa kiranta dan su gaisa, da Mami zata koma keffi Alhaji habib insisted cewa she won't go with public transport, one of his chauffeur da body guard dinshi guda biyu ne suka kai Mami da sameera keffi, he really was pampering Mami. Week din da Marwan ya koma aiki, on a Wednesday ya dawo gida da wuri, yana zuwa ya tararda laila a online class dinta cos Marwan registered her on an Adult Education online program, where she's gonna catch up on all her secondary school activities, kafun ta shiga online university where she will study English since that's where her strength is. sai da laila ta gama class dan already she was almost through tazo tasame shi a daki, bayan sun gaisa take tambayarshi why his early return, Marwan replied by he wants to take her somewhere, laila wanted to know where amma Marwan insisted on not telling her, changa outfit laila tayi zuwa coffee bubu gown cos she was putting on English wear before, sannan ta dauko mayafin gown din ta yafa suka bar gida, throughout their drive to their destination laila was all giddy wanting to know where exactly they were headed to, buh Marwan was tight lip refusing to tell her, wani GRA estate suka shiga Marwan yace laila should close her eyes and she should please not open it, at this point laila knew Marwan was upto something so she just oblige to what he said and closed her eyes, wani katoton building sukayi parking agabanshi, Marwan yafito tareda taya laila that's still closing her eyes fitowa itama, agaban building din suka tsaya sannan Marwan yace she can now open her eyes, laila na bude idonta, lo and behold she was standing in front of what looked like an exotic eatery dukda bata shigaba, buh the front of the building alone is something else, tsayawa laila tayi tana kallon building din without saying a word, saida Marwan yace "let's go inside" yafada yana rike da hannunta, laila was just following him like a zombie, suna isa cikin building din laila couldn't help it but to ask him 'who owns this place?' cos everything there was brand new, and the inside is even more breathtaking beautiful than the outside, juyo da ita Marwan yayi suna fuskantar juna yace "all this here is all yours sweetie, this is just a means of me saying a very Big 'THANK YOU' for all the happiness you've feed me with since we met, i know you don't like me saying this buh i meant it when i said i don't deserve you, cos you're such an embodiment of brilliance and beauty, you deserve an epistle from me buh you know I'm not that good with words like you do, so please accept this as part of symbol of my love for you" Marwan yafada yana fitowa da paper works na building din that's in laila's name, during Marwans short speech laila was already in tears cos she couldn't believe what Marwan was telling her right now, mika mata papers din Marwan yayi laila ta karba with unsteady hands, tana karba ta bude taga cewa everything was in her name hugging din Marwan tayi tana cigaba da kuka, da Marwan yaga cewa kukan nata bana karewa bane ba, sai yadan saketa yana kallonta yace "c'mon, enough of the tears, henceforth the only emotion i want to see in you is that of joy and happiness" kallon shi laila tayi with her red eyes tace "no amount of words can describe how excited and grateful i am right now, yanda kasani farin ciki may Almighty Allah in his infinite mercy continue to bless you, baby i don't even know what to say... Words have elude me.." laila tafada, matsa kusa da ita sosai Marwan yayi tareda rike mata kugu yace " i don't need anything from you apart from your happiness, you deserve all of this and more for all the sacrifices and suffering you've been through, so sweetie all i want is your beautiful smile" Marwan yafada yana goge mata hawaye, kissing dinshi laila tayi passionately, sannan tace mishi 'i owe you one this night', murmushi Marwan yayi sannan yace "okay... Can it be night already", dariya sukayi sannan suka fara zagaya ko ina, har saman benen suka je, da kuma babban hall din dake wajen inda za'a iyayin biki ko any special meeting, the place screams of elegance and class, daga gani ya'yan wane da wane kawai zasu iya affording din bill din wajen, suna ne kawai yarage asawa wajen, and Marwan yace wannan laila ce zatasa duk sunan da take so, buh she should make sure that the name is classy, well he trust her. Da suka koma gida laila ta kira Mami ta fada mata, Mami itama rasa mai zatace tayi, sai kawai tace laila tabawa Marwan waya, godiya da adduoi Mami taita mishi, ta inda take shiga ba tanan take fitaba, sameera itama tana tareda Mami lokacin, godiya itama tayiwa Marwan, sannan laila tace zata tura mawa sameera pictures da video din gurin dan ta nunawa Mami, da toh sameera ta amsa mata sannan ta katse kiran, sai ta kira Abnal Shima ta fada mishi, Shima murna yayta mata tareda cewa shi zai kira Marwan zuwa anjuma ya gode mishi. True to laila's promise, the steamy sex that they had that night was simply out of this world, with laila taking the lead role, she took Marwan out of this world and back, dama laila has always been like a vixen in the other room activities. TASTE OF TEMPTATION was the brand name da laila ta zaba, so da sunan akayi registration din wurin(ni kuma nace Allah ya bada sa'a yasanya Albarka). Lokacin da labarin soyayyar Mami da Alhaji Habib ya iski su Abnal da Muhseen, they were both happy for their parents, sai a lokacin Mami da Alhaji Habib suka san cewa ashe Abnal da muhseen are together, sai Alhaji habib yake cewa Mami that as she can see even fate wants them together, murmushi kawai Mami tayi. Nadia tadan samu relief da Marwan ya koma aiki, she's no longer that busy again. Yau Saturday around 12 noon Nadia na kwance a dakinta saiga kiran Abnal nan, tana gani ta saki murmushi tareda dagawa da sallama, amsa mata sallamar Abnal yayi yace bara suyi video call, dan dama kira yayi yaga ko tana kusa da wayarta, da toh Nadia ta amsa mishi, sannan Abnal ya katse kiran. Abnal na katse kiran Nadia ta tashi tadau turban ta daura akanta sannan ta koma ta kwanta, tana kwantawa saiga video call din Abnal nan, dagawa tayi suka gaisa sannan Abnal yace mata "you're not going to work today?" "yes, uncle gave me the weekend off" Nadia replied "that's thoughtful of him, you actually need the rest" Abnal yafada "yes, so how about you? Anything interesting?" Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin "nothing much, just that I'm preparing for a test that i have on Monday" Abnal ya amsata "okay, best of luck" Nadia tafada "tanx, i never knew that i will miss your troublesome self like this, buh i actually do" Abnal yafada with a smile on his face "wato nice troublesome abi?, no problem, well me i did not miss you" Nadia tafada with a bit of attitude "you can lie to everybody but not me, i know you miss me like kilode" Abnal said while still smiling "you wish" Nadia replied back "ina hotonki na dinner danace ki turo mun?" Abnal ya tambayeta "ai i told you i wasn't going to send mine, so why are you still asking?" Nadia answered him with a question of her own, kure mata ido Abnal yayi na waensu dakiku sannan yace "why are you doing this?" Abnal ya tambayeta a hankali "what did i do now?" Nadia itama ta tambayeshi a hankali dan the way Abnal is staring at her is making her week in the knee, sai Abnal yace "you know how desperately i want to see your dressing that's why you're giving me a hard time" Abnal Shima ya amsata a hankali while still staring at her "there's nothing to see there fa, kadai ga dressing din sameera? Toh ai its the same with mine" Nadia tafada "i insist" Abnal yafada mata a takaice "okay, if you insist zan tura maka in mun gama waya, but don't say i didn't warn you, there's nothing special about the pic" Nadia tafada mishi "let me be the judge of that" Abnal replied back "i called sis hasy tace bazata samu daman ganin kuba yanzu cos of exams din da take rubutawa, Amma zuwa next week zata gama, so zaku iya zuwa lokacin" Nadia tafada "yes, i called her too and she told me the same thing, infact tace it's because of the exams that's she was preparing for shiyasa bata samu daman halartar biki yaya Marwan ba" "hakane kam, Amma next week is around the corner already" "yes, i just noticed that muhseen is soo eager to see her" Abnal yafada, murmushi Nadia tayi sannan tace "ai ya muhseen was sis hasy's secondary school boyfriend, they were in the same class and agemates" "no wonder yake dokin ganinta" Abnal yafada, hiransu suka cigaba dayi inda Nadia take gayawa Abnal maganar launching din eatery din laila that's around the corner. 06/01/2022, 6:57 pm - +234 704 512 5590 left 07/01/2022, 7:47 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 19" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1136119179?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=mXxn6ZApVoIGaWLmmH8jSuvgGEuxZEtl78BoPauLoBwklIzgkBKH2Sh8C%2BXR3JKdRUSun2NszWI36w9zq%2BQb%2BZV5NFtVGBO%2B%2BMGZ44QGSP10IbUDfH%2BidDwjWBJ0ewc8 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 19 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Yaune launching din eatery na laila, Almost all the influential people in Abuja were present, har ya'n media anyi inviting dinsu, Alhaji habib yaso Mami tazo amma Mami tace baza tazoba, so instead sameera ce tazo, duk waenda suka halarci luncheon din sai yaba kyaun wajen suke, both Nadia da sameera were looking astonishing, anan ne Yusuf ( Alhaji Habib's first son) yaga sameera kuma ta kwanta mishi, he approached her and they got talking cos Yusuf too is good looking in his own right, harya Kaiga them exchanging digits. All the pictures they took there Nadia sent it to Abnal. The launching was a success, so washegari eatery din zai bude for business. Washegari sameera ta koma keffi dan sun kusan fara jarabawa a school, itada Alhaji Habib ne sukaje, da suka isa keffi, Alhaji Habib couldn't believe his eyes when he saw where Mami was living, Amma bai nuna ba a fuskanshi, suna isa ya umarci body gaurds dinsa su tsaya a waje, dama mami tasan da zuwan su. After exchanging pleasantries sameera ita ta shiga daki dan tahuta, Mami kuma ta k'awata gaban alhaji habib da kayan ciye ciye, abunci dan kadan yaci sannan ya fuskanci Mami yace "baki gayamun cewa yanda kike da kyau haka kika iya girki" murmushi Mami tayi tareda cewa 'ta gode'. Tarihin rayuwarta dana ya'yanta Mami tabawa Alhaji Habib kamar yanda ya bukata, ba karamin tausayinsu ne ya tsirgawa Alhaji Habib a zuciyan shiba, Shima tarihin shi ya bawa Mami, sannan yace shi gaskiya baison a dade ana abu da'ya, he wants them to get married as soon as possible, tunda su ba yara baneba, they know what they want, sai Mami ta bukaci ya bata lokaci ta gana da family dinta tukunnan, duk yanda sukayi zai jita, da 'toh' Alhaji habib ya amsa ta, amma yace dan Allah karta bari abun ya dade. hiran soyayya da yanda yake son Mami Alhaji Habib ya cigaba dayi mata, tun Mami najin kunya har tazo tadan saki jikinta dashi. Alhaji Habib ya dade sosai a gidan, dan sai dare yabar gidan tareda barwa Mami kudi mai tsoka, Mami bataso karba ba, Amma Alhaji Habib was having non of it, sai daya tursasa mata ta karba. Washegari around 10am bayan sameera ta tafi makaranta, sai Mami ta kira laila dan ta Sanar da ita abun dasuka tattauna da Alhaji Habib jiya, laila na daga wayar bayan sun gaisa, sai Mami take cewa "ya naji muryarki wani iri?" "wallahi kawai banji dadi ne, da safennan da ciwon kai na tashi" laila tafada "Allah ya baki lafiya, maybe zirga zirgan taron da kikayi shekaranjiya ne, dafatan dai kinsha magani?" Mami ta tambayeta "Maybe, amma nasha magani, yanzu ma ina eatery, dan ba daman inbar masu aiki su kadai for now" "toh madallah, Allah ya sanya Albarka ya kawo kasuwa mai Albarka" Mami takuma fada, da 'Ameen' laila ta amsa mata, sannan Mami tayiwa laila bayanin abunda suka tattauna da Alhaji Habib jiya, inda Mami take nuna damuwarta cewa gata ita ba iyaye ne garetaba, maganar ya'n uwa ma bai tasoba, dan batada su, she grew up knowing only her parents kafun suma suka rasu, ya'n uwan mijinta ma they are nothing to write home about cos they don't give a hoot about her and her children, infact data dawo daga Abuja, uncles dinsu laila suka zo zasuyi mata diban Albarka, wai maiyasa bata yimusu bayani cewa ga irin mijin da laila zata aura ba, sai d'aya daga cikinsu yake cewa ai dan bata daukesu da daraja ba shiyasa, Mami tatas tayi musu dan ta gaji da irin cin mutunci da suke mata, baram baram suka bar gidanta aranar, yanzu ita bata masan ya zata yiba. Da Mami ta gama yiwa laila bayani, sai laila tace "Mami da zaki yarda muyiwa anty zee magana da yafi, kema kinsan cewa daga Allah babu kowa garemu inba itaba, inna gama waya dake yanzu zan kirata muyi magana, duk yanda mukayi da ita zan sanar dake" "toh naji, Allah ya taimaka" Mami tafada, laila ta amsa da 'Ameen' sannan ta katse kiran. True to laila's words tana gama waya da Mami ta kira anty zee, bayan sun gaisa, laila tayiwa anty zee bayanin komai, murna anty zee taringayi tana cewa dama tanada niyyar zuwa ganin Mami dan tun data dawo daga Abuja basu hadu ba, so intaje duk abun dasuka tattauna da ita, she will fill laila in, godiya laila tayi mata, sannan anty zee take cewa tayi hakuri na launching dinta da bata samu daman zuwa ba, Amma babansu zeenat ya bata labarin yanda eatery din ya hadu( cos he attended the launching) ga kuma sakon alert na Marwan data gani, murmushi laila tayi tace ai anty zee ta cancanci komai, cos without her help batasan ya zasuyi ba. The next day da anty zee ta tashi daga aiki, gidan Mami taje, bayan sun gaisa, anty zee takewa Mami murna tana cewa dan Allah Mami ta saki jiki da ita dan ita ta dauki Mami a matsayin uwa ne, yanzu abun da zai faru shine zatayiwa ubanta magana ya tsayawa Mami a matsayin waliyinta, tunda mami tace ita bata bukatan wani shagali apart from daurin aure, Amma ita zata kawowa Mami mai gyaran jiki da Kuma social worker wacca zata ringa koyawa Mami abubuwan zamani, Amma for now Mami ta gayawa Alhaji Habib cewa ya bata kamar wata daya kafun ayi biki, godiya Mami tayi mata tace insunyi waya da Alhaji Habib duk yanda sukayi zata gayawa anty zee, sai susan next line of action. Da Mami sukayi waya da Alhaji Habib sai tayi mishi bayanin cewa itafa bata bukatan komai apart from daurin aure, Alhaji Habib yayi na'am da abunda Mami tafada dan Shima bayason hayaniya amma yace shi zai bawa Mami kudin komai, dan tayi lefenta da kanta and shi baya bukatan komai daga gareta, godiya Mami tayi mishi sannan Alhaji Habib yace tunda wata daya ta bukata shi ya bata, kawai date shi yake jira yanzu, Mami tace karya damu da wannan, zuwa jibi ita zata bashi date. Basu dade da gama waya da Alhaji Habib ba saiga sako nan ya shigo wayar Mami, sameera ta kira tazo ta karanta mata, aikam sameera na bude sakon taga cewa alert na kudi ne, 10 million naira from Alhaji Habib wai kudin lefe (karku ce kudin is much, remember Alhaji Habib is a politician so 10m is actually a chicken change to them), sameera da Mami couldn't believe it, laila Mami ta kira ta fada mata, she too was surprised, sai Mami tace ita gaskiya zata mayar mishi tace kudin yay yawa, Amma laila ta hana tana cewa ai ba karba zaiyi ba, kawai Mami ta kirashi tayi mishi godiya, haka kuwa akayi. Few weeks later Bikin Mami saura sati biyu yanzu, Mami tasha gyara bana wasaba, sai sheki takeyi, kuma a yau laila ta iso keffi, zokiga murna a wajen Mami da sameera, they were super excited to see pregnant laila, yes you heard right, laila is pregnant, bayan launching na eatery dinta da take jin jikinta wani iri da mami take cemata kodai zirga zirgan launching din datayine, ashe cikine da ita. Laila ta karayin fresh da ita cos JIMPO ORI PRODUCTS din da take amfani dashi ya karbeta bana wasaba, kallo daya mutum zaiyi mata yasan cewa she's in money, bayan ta huta Mami take tambayarta cewa yanzun data bar business dinta, wa zai sa mata ido, murmushi laila tayi sannan tace ai she has staffs, tanada manager, ga chefs da waiters, so her business is in good hands cos her manager is very efficient, mostly duk ranar dataje (dan ba kullum take zuwaba, cos of laulayin ciki, ga kuma online program da takeyi) a office take zama, bawai wani abun take zuwa yiba, adduan cigaba Mami ta kuma yimata, bayan wannan Mami take bata labarin sameera da Yusuf, tace farkon ranar dayazo ita tayi mamaki har ita take mishi tsiya cewa yazo yaga yanda ita takene, dan ita batasan cewa zaizoba, wai murmushi kawai yayi yace ai shi so yake yayi surprising dinta kuma yazo yaga sameera, dan lokacin sameera taje makaranta kuma bata dawo ba, not knowing cewa ita sameera tasan da zuwanshi, not long after Yusuf yazo saiga sameera nan itama ta dawo daga makaranta, in a nutshell sameera da Yusuf are dating, dariya laila tayi bayan mami ta gama yimata bayani sannan tace ai ya kamata by now mami tasan sameera da zurfin ciki, fatan Alheri suka nemawa kansu. Yaune daurin auren Mami, a central mosque din da aka daura auren laila nanne aka kuma daura na Mami, baban anty zee ce ta tsayawa Mami a matsayin waliyi while babansu Nadia shine waliyin ango, andaura auren bisa sadaki dubu dari biyar, kuma a ranar za'a kai Mami gidan mijinta, sai fatan zaman lafiya. While Sameera ita kuma alhaji Habib ya nema mata transfer zuwa university na Abuja, amma suna hutu yanzu, in zasuyi resuming she would resume with them, Amma for now gidan laila zata zauna. Canada Da akayi launching eatery din laila, Nadia ta turawa Abnal hotunan su, rigar da Nadia tasa was an off shoulder, duk wuyarta were out and mayafinta kawai daura shi tayi a kafada, amma tayi kyau, da Abnal yagani baice komai ba, sai washegari when they were video calling Nadia tace "you didn't even say anything about the pics i sent you, had it been i didn't send it to you now you will be complaining" kura mata ido Abnal yayi na waensu dakiku sannan yace "i intentionally didn't say anything about them" "why? You don't like them?" Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin "they're beautiful, but you exposed your body" Abnal yafada, bude idanuwa Nadia tayi kafun tace "ni kuma? What did i expose? Cos if i can recollect i was putting on a gown and it wasn't even tight fitted" "but it was an off shoulder" Abnal yafada, murmushi Nadia tayi sannan tace "ohh that, what's the big deal there?" " it might not be a big deal to you, but it is to me" Abnal yafada seriously, Nadia takaita murmushin da takeyi tayi ganin cewa Abnal is quit serious about it, sai tace "you're such a cave man, i pity your future girlfriend" Abnal bai amsata ba instead sai yace "promise me something" "what?" Nadia ta tambayeshi "that you won't put on clothes that will expose any part of your body again, no matter how little it is" "and why will i promise you such? It's not as if we are an item" Nadia tafada while smiling "I'm serious here, please just promise me" Abnal ya kuma fada mata while still staring deeply at her "see me see trouble oo, irin wannan karfin hali, okay i promise you" Nadia tafada cos the way Abnal is staring at her is making her feel uncomfortable "thank you" Abnal replied, "so when will you be visiting sis hassy cos she's through with her exams?" Nadia ta tambayeshi trying to change the topic "truly i don't know, cos i got a job in a consulting agency as a therapist, so my free time is quit limited, but muhseen will be going to see her tomorrow" Abnal replied "wow congrats, shine ko ka gayamun, had it been i did not ask you about sis hassy you wouldn't have said a word" Nadia tafada a shagwabe "you know that's not true, that was the main reason i called you, but i got distracted when you asked about the pictures you sent me, in ban gaya miki ba wazan gayawa kuma?" Abnal yafada mata jokingly "i don hear, so your therapy is for who?" Nadia asked "people with depression, any form or type of depression" Abnal replied "nice one and good luck with that" Nadia tafada "thanks, but i will try and squeeze out time to go see haseeba, duk lokacin dazan je i will let you know" Abnal yafada mata. Lokacin bikin Mami da Alhaji Habib, Both muhseen da Abnal were super excited, yanzu they call themselves brothers, saiga Yusuf Shima yana gayawa muhseen cewa shi yasamu mata which is sameera, da Abnal yaji wannan kuma he was speechless, cos everything was just happening soo fast, if anyone had told him 6 months back that he and his family will be where they are today zai karyata ne, Amma sai gashi within a blink of an eye Almighty Allah has turned their life around, bai da abun cewa sai Alhamdulillah (that's Almighty Allah for you), followed by lailas pregnancy, the day he heard that one, sai dayayi kwalla cos of how overwhelmed he was with soo many emotions. Nigeria Mami is enjoying her marital life cos Alhaji Habib is such a caring husband, babu abun daya yarda Mami tayi, yace she has suffered enough, now is her time to sit and enjoy, tuition fees na makarantar Abnal ya fara biya tareda bashi the same amount of allowance dayake bawa muhseen, da Mami takeson tayi complain dan he's already paying for sameeras tuition fee too, sai cewa yayi indai Mami tace wani abun pertaining to duk abu da zaiyiwa su Abnal toh shi zai san cewa Mami batason su Abnal su daukeshi a matsayin uba kenan, da Mami taji wannan she had no option than to keep mute. da Abnal yasamu allowance na farko kiranshi yayi tareda yi mishi godiya, cos Abnal anashi plan din, he wanted to sponsor himself shiyasa ma ya nemi aiki, and Alhamdulillah salary din daza'a ringa biyanshi is in six figures in an changa kudin zuwa naira, dan su acan any profession pertaining to health ana biyansu sosai, ba kamar nan Nigeria ba that government baisan value din health workers ba. So salary dinshi yanzu he will just be keeping it, and laila itama tana tura mishi kudi duk wata, dukda ya gaya mata cewa ta daina cos he's comfortable amma laila bata daina ba, in a nut shell Abnal is just roaming in money. Allah ya azurtamu da arzikin Halal, Ameen 🤲. 08/01/2022, 1:33 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 20" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1136513394?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=cy%2Fbp44LphbmrqpZT%2BA2QF3AGPWbxo4sK%2FQg71xZ%2BPLaoS902cjjD23to3sEH7PDDMh74TxpFuaR%2FoSemz5SnKherU9DJgMGFq8AmsHSdQzpHsLb9FLks1ww9l2YIiKr 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 20 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Ranarda Abnal zaije ganin haseeba shida muhseen ne sukaje, dukda muhseen yaje ganinta like twice already, and this visit will be his third, sai da Abnal ya kira Nadia ya fada mata, yace inya isa wajen zai kira Nadia, haka kuwa akayi dasu Abnal suka isa condo din da Haseeba take itada wata kawarta maria, ita maria yar dubai ce, she's an ultimate light skin and very beautiful, bayan sun gama gaisawa, sai haseeba take cewa "finally i get to meet the famous Abnal, I've heard quit alot about you from Nadia" murmushi Abnal yayi sannan yace "i sure hope what you heard are good things" "aikam they are, dafatan dai nan zaka wuni yau cos we sure have a lot of catching up to do" Haseeba ta kuma fada excitedly "yes, today is my free day, but before anything bara na kira Nadia cos i promised to give her a call in na iso" Abnal ya fada yana fito da wayarshi "okay, but before the call, meet my friend Maria" haseeba tafada tana nuna Maria dake zaune kusada da ita, mika mishi hannu Maria tayi sukayi musabaha Maria na cewa "nice meeting you, i thought you weren't gonna introduce us, i would have introduced myself" Maria tafada while staring at Abnal, murmushi Abnal yayi sannan yace "the pleasure is mine". Video call Abnal yayi wa Nadia, bayan sun gaisa sai yace "na iso wajen, infact ga haseeba nan ku gaisa" Abnal yafada yana mikawa haseeba wayar, gaisawa sukayi sama sama dan personality din Nadia da haseeba yayi clashing, like i said before Nadia has a very saucy personality, she says things and act without thinking things through first, while haseeba on the other hand is a no nonsense type of person, batason raini ko kadan, shiyasa both of them ain't that close, once in a while suke kiran juna, most of their communication is through chats, da suka gama gaisawa sai haseeba ta mikawa Abnal wayar, Abnal ya fada mata cewa he will call her back once he gets back home. Entertaining dinsu haseeba tayi while trying to get to know Abnal more, all this while Maria just couldn't stop staring at Abnal, Abnal na lura da ita amma kawai basar da ita yayi. Abnal ya dade a gidansu haseeba dan already shi muhseen yabar gidan zuwa wani wajen, they jisted sosai cos haseeba really liked Abnal because of how cool headed he seems to be. Abnal na barin gidansu haseeba, haseeba ta kira Nadia ta video call, bayan sun gaisa haseeba take ce mata "ai Abnal just left here now, but omo that guy is hot as fuck! So tell me, are you guys an item?" "nope" Nadia ta amsata a takaice "no? So why are you sounding like a jealous bitch?" haseeba ta jera mata waennan tambayiyin " toh mai kikeso ince miki ne wai?, innayi magana yanzu sai kice na raina ki, ba gara kawai inyi miki shiruba" Nadia ta amsata " better tell me the truth so that i will know how i can help you" haseeba ta fada, da Nadia taji cewa haseeba zata taimaketa, so she decided to come out clean, sai tace "the truth is we ain't an item but i like him" "like or love?" haseeba ta kuma tambaya "okay, love" Nadia replied "yanzu naji batu, but knowing how blunt you can be, hope you've not professed your love for him?" " i would have, but sadiya warned me against it, so i haven't said anything to him" "thank goodness, dan nasan ba cikakkan hankali ne garekiba" haseeba tafada "wai ni mai nayi miki yanzu da kike zagina?" Nadia tafada tana murtuke fuska "au rashin kunya zaki yimun? Yanzunnan sai infasa taimaka miki, dama daga gani kawata maria da alama cewa itama ta kyasa, and kema kinsan cewa Maria tafiki kyau nesa ba kusaba, sai kawai in hadasu" hasseeba tafada a shakiyance "toh sai mai dan kin hadasu?" Nadia itama ta amsata a gadarance, murmushi haseeba tayi sannan tace "do not dare me girl, cos it might not end well" haseeba admonished. Da Abnal ya isa gida sai daya watsa ruwa yayi Sallah sannan ya kira Nadia, sai da kiran ya kusan katsewa kafun Nadia ta daga kiran da sallama, bayan ya amsa mata sallamar sai yace "you sleeping already?" "nope, just revising, so how was your visit?" Nadia ta tambayeshi "it was nice, your sis is such a nice and very jovial lady,she really entertained me, and i must say she's very beautiful, tama fiki kyau" Abnal ya karasa maganarshi yana murmushi, and really haseeba tafi Nadia kyau da diri, kawai haske Nadia zata nunawa haseeba "you don't have to rub it in my face, i know she's more beautiful than me" Nadia tafada jealously, gashi dama bata gama hucewa ba da maganar maria da haseeba ta fada mata, Abnal was quick to detect the jealousy in Nadia's voice, sai yace "c'mon, you know i was joking" "don't try to deceive me, the truth is out there in the open" Nadia tafada sounding upset "haven't you heard the saying 'beauty lies in the eyes of the beholder'? So you're more beautiful than her to me" Abnal yafada trying to calm Nadia down "kai kasan da wannan, me i want to sleep" Nadia replied while still sounding upset "you still upset, yanzu ba daman inyi wasa dake?" Abnal ya tambayeta a hankali "why won't i be? And maganar wasa kuma, if the only play you know how to do is by comparing me to others, please don't play or joke with me again, goodnight!" Nadia tafada tareda katse kiran, Abnal was just speechless cos harga Allah shi baiga abun fushi anan ba, Amma one thing daya sani for sure is that Nadia has insecurity issues and her jealousy is something else, he already knows that Nadia likes him and he won't lie to himself he knows he's in love with her too, dukda that wasn't his plan, infact shima baisan lokacin daya fada kogin sontaba, Abnal bai kuma kiran taba cos he knows if he does, it won't end well and shi ba mai son hayaniya baneba, so he just let her be for tonight, maybe if she sleeps over her anger she will feel better, gobe in Allah ya yarda sai ya kirata. Throughout that night Nadia wasn't herself, baccinma bai zoba cos of how disturbed she was, she knew she shouldn't have blew things out of proportion the way she did, but she let her jealousy got the best of her. Washegari da safe, da sadiya tazo gyara dakinta taga cewa Nadia looks sad, sai ta tambayeta what the problem was, Nadia bata boye mata komai ba, sai data gama fadawa Sadiya incident din daya faru jiya, sadiya tace "that outburst of yours wasn't necessary, from all indications the compliment he gave sister haseeba was a harmless one, and it might be cewa tsokanarki yake, now you've allowed your jealousy to get the best of you" "i know i messed up, what's the way out now?" Nadia tafada sounding desperate "you really need to put your emotions in check, cos remember he hasn't asked you out yet, we're just guessing cewa him too might be in love with you due to his recent behaviors, but if you continue with this your unnecessary jealousy, zai iya hakura dake, afterall he's yet to ask you out, yanzu abun daza muyi shine, you will draft an apology text and send to him , then later sai ki kirashi ki kuma bashi hakuri, tunda you were the one that hang the call on him yesterday" sadiya tafada mata "okay i will do as you say, thank you soo much" Nadia tafada tana hugging din sadiya, murmushi sadiya tayi sannan tace "don't hug me yet cos we don't know if he will forgive you easily, dan gaskiya most people expecially guys don't like it when someone hangs the call on them" "in Shaa Allah he will forgive me, he's a nice guy with a cool temper" Nadia tafada while smiling "i see, that's why you want to take his niceness for granted abi? Well kiyi a hankali dan wallahi irinsu their anger is not always good" sadiya warned her, Sadiya na fita daga dakin Nadia tadau wayarta ta turawa Abnal an apology text sannan ta tashi tashiga ban daki. Lokacinda Sakon ya shigo wayar Abnal yana Sallar Fajr ne, sai daya idar ya dauki wayar ya bude Sakon, kawai murmushi yayi tareda fara kiranta, Nadia najin wayarta ya fara ringing tafito da sauri cos she was suspecting cewa it might be Abnal calling her, aikam tana zuwa taga cewa shine, dagawa tayi da sauri dan kiran ya kusan katsewa tana cewa "hello, good morning" "morning, how was your night?" Abnal ya tambayeta "Alhamdulillah, it was good, and yours?" "to be sincere mine wasn't that great" Abnal replied her "and why is that?" Nadia ta kuma tambayarshi "are you seriously asking me that question?" Abnal asked her back "I'm sorry if it's because of what happened yesterday, i let my emotions got the best of me" Nadia replied pleasingly "don't do that again, you ought to know by now that i will never intentionally provoke or hurt you, and if by chance i do, you can always tell me politely, you don't have to go haywire and even go to the extent of hanging up on me, that's not cool" Abnal reprimanded her "i know that i messed up, but just forgive me please, and i promise not to hang up on you again" Nadia pleaded "I'm not upset with you, if i was i wouldn't have called you" Abnal yafada mata calmly "thank you soo much, so what's your plan for today?" Nadia ta tambayeshi trying to change the topic "my schedule today is a bit tight, cos i have lectures and after that i have some sessions with three of my patients, but i will give you a call as soon as I'm free" Abnal yayi mata bayani "okay, even me i will be busy throughout today, but i will be expecting your call later" Nadia tafada mishi "okay, later then, and take care of yourself" Abnal yafada "i will, you too" Nadia replied back, sannan suka katse kiran, ai Nadia na ajiye wayar ta kira sadiya tareda gaya mata komai, murna ta tayata amma ta kuma warning dinta cewa she should be careful and should also remember that he is yet to ask her out. Bayan Abnal ya gama shiryawa yafito saiga muhseen Shima ya fito daga nashi apartment din, gaisawa sukayi sannan muhseen yace "so hope you enjoyed yourself yesterday?" "yes i did, haseeba is such a nice lady, i like her vibe" Abnal replied "yeah she is, but hope you're not trying to woo her cos she's taken" muhseen yafada, dariya Abnal yayi sannan yace "don't worry man, the compliment was a harmless one, by the way, what's up with the both of you? I saw the way you were staring at her yesterday" "for now nothing, you know we dated before, and now i want us to get back together but she's proving stubborn" muhseen yafada yana bude kofar motarshi "and why is that?" Abnal ya tambayeshi shima yana bude nashi gefen motar "because we're age mates, gani take I'm too small for her" muhseen ya amsa shi tareda kunna motar suka bar gidan "wow, but age is nothing if there's love" Abnal yafada "maybe you should tell her that cos i know that she still has feelings for me" muhseen replied "if you're sure that she still has feelings for you, maybe you should put more pressure" "i will, but kaima kasamun baki, cos i noticed cewa she holds you in high esteem" muhseen said, murmushi Abnal yayi sannan yace "which kind high esteem she hold me?, kawai kace kanason insa maka baki, but no bobo mi please" "well i know what I'm saying, enough about me, how far you and Nadia?" Muhseen ya tamabyeshi "what about us?" Abnal shima ya mayar mishi da tambaya "bro i know you like that girl, so quite the pretense please" muhseen ya amsa shi "nidai bance maka komai ba" Abnal yafada "ai basai kacemun komai ba, your actions alone has said it all, i don't know why you don't want to disclose your feelings with me, kodai har yanzu baka daukeni a matsayin dan uwanka bane ba shiyasa" muhseen yafada "you don't have to emotionally blackmail me into telling you what you want to hear, cos kasan cewa you're not like a brother to me but rather you're one, but sincerely there's nothing between me and Nadia for now" Abnal explaied "but you like her, cos if you don't you wouldn't have used her pic as your phones wallpaper" muhseen yafada yana murmushi, Abnal bai bashi amsa ba instead murmusawa kawai yayi. Tun lokacin da maria taga Abnal ta addabi haseeba cewa dan Allah ta taimaka mata ta hadasu cos she likes him, amma haseeba was having none of it, dan cewa maria tayi that Abnal is already in a relationship with her sister, dan ta kudirta cewa zata hada Abnal da Nadia, cos Abnal seems to be a very humble and nice guy. Da maria taga cewa dagaske haseeba take, she's not ready to help her sai tafara neman hanyar dazata dauki digits din Abnal daga wayar haseeba, dan harga Allah Maria really likes Abnal, it was a love at first sight for her. Haseeba ta kusan komawa Nigeria cos ta gama program din datazo yi, kawai result dinta take jira, so gobe haseeba da maria sukayi cewa they would pay Abnal and muhseen a visit tunda su sunzo nasu gidan. 09/01/2022, 8:16 am - Amina left 09/01/2022, 1:38 pm - +234 706 286 0222 left 10/01/2022, 8:55 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 21" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1138574037?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=kebhZvGV2X6dV5c%2F0oxjLr7ROW30t9r0t6WIlzkIBtXcN%2FOJPq77yXhXIEjtZpiLe4tqiBC7JpAhWcyJWeW7ElwoG%2BzwdV6Ab1%2FSiZ2ojAo7F57O%2FjAJXzDkfA4qsgKq 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 21 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Washegari da safe haseeba da maria sukaje gidansu Abnal, a apartment din Abnal suka yada zango, after exchanging pleasantries, saiga muhseen Shima ya shigo, kusada haseeba yaje yazauna suka gaisa da maria sannan ya kalli haseeba yace 'hey baby?', haseeba bata ma kalle shiba instead ta fuskanci Abnal taci gaba dayi mishi magana, Abnal murmushi kawai yayi sannan yace "okay, how may we entertain you ladies?" "we should just order Chinese, or what do you think?" muhseen yafada yana kallon haseeba "actually, i plan on cooking for you ladies but if you prefer us to order no problem" Abnal ya fada musu, aikam haseeba najin abunda Abnal yafada sai tace "you know how to cook?" "yes, i do" Abnal replied "wow, na spec you be oo, so what do you have in mind?" haseeba ta kuma tambayarshi "well, actually i planed on rice and tomato sauce, with fried plantain, sai potato salad and orange juice" Abnal explained "please roger on, i can't wait" haseeba replied excitedly, Maria Abnal ya kalla sannan yace "hope the menu is okay by you?" murmushi maria tayi while giving him a sexy look tace "wow, such a gentle man, I'm fine with whatever you dish for me" "okay then, i will be in the kitchen, if you ladies need anything just tell him and he will get it for you" Abnal yafada yana nuna muhseen, yana gama fadan haka yayi hanyar kitchen, sai muhseen ya kalli haseeba yace "babe when are you going back to Nigeria?" "as soon as my result is out" haseeba ta amsa shi without looking at him "okay, so how about what we discussed?, I'm still waiting for your positive reply" muhseen ya kuma fada mata, fuskantar shi haseeba tayi sannan tace "for the tenth thousandth times, muhseen the only relationship that can exist between the two of us is that of friendship, I'm too mature for you, what am i even saying? We're age mates for crying out loud!, so just quite this love thingy you're going on all about" all this while da haseeba take magana, muhseen was just staring at her and smiling, bayan haseeba ta gama magana sai Maria dake kallonsu while smiling also tace "muhseen don't mind her, the feelings between the both of you is mutual, she's just playing hard to get", fuskantarta haseeba tayi sannan tace "if you're joking stop it, cos i cant remember me telling you that i love him, infact let me leave this place for the both of you" haseeba na gaman fadan haka ta tashi tayi hanyar kitchen, sai muhseen yace "you better stop running away from the truth" haseeba bata amsa shiba ta shiga kitchen taje tasamu Abnal. Abnal was chopping tomatoes when haseeba entered the kitchen, sannu da aiki haseeba tayi mishi sannan tace "why not blend the tomatoes instead of chopping them?" "i prefer the chopped ones" Abnal replied "wow, kace kanwata nada aiki agabanta" haseeba tafada wanting to hear what Abnal will say, kallonta Abnal yayi yana murmushi yace "and who told you that I'm in a relationship with your sister?" "actually nobody did, i just guessed, so you tell me, did i guess right or wrong?" haseeba ta kuma fada "why don't you just come out clean and ask me straight forward, instead of trying to trick me into telling you" Abnal ya fada mata while still smiling " for a minute i forgot that I'm actually talking to a psychologist, so since you already figured me out, why not do the honor and just tell me what you already know that i want to hear?" haseeba ta kuma tambayarshi, dariya Abnal yayi sannan yace "i like the fact that you came out clean, but to be honest with you, i and your sister are not in a relationship, we're just friends" Abnal ya amsata "but you like her?" haseeba asked again "gosh! You're soo inquisitive" Abnal replied "agreed, i am, just answer my question already" haseeba ta kuma fada "okay, if i tell you, do you promise not to tell her anything we discuss here?" Abnal asked "i promise" haseeba replied while putting her hand on her chest, ajiye wukar dake hannunshi Abnal yayi sannan ya fuskanci haseeba sosai yace "i don't like her but rather i love her, though i haven't told her yet, so please let this be our little secret" "awwwn, i love this confession, so touchy, but if i may ask again, why don't you want to tell her about your feelings? Ain't you scared that she might fall in love with another, tunda bata san cewa you love her ba" haseeba ta fada mishi, wani irin confident murmushi Abnal yayi sannan yace "that won't happen cos she fell in love with me before i did with her" "she told you that?" haseeba asked surprised, cos she remember Nadia telling her that ita bata gaya mishi komai ba, and she knows that Nadia can be many things but one thing datasan cewa Nadia batayi is lying and pretending, these two things bata iya suba "nope she didn't, but her action did, though she really tried in hiding it, but you must know already know that your sister is not good at pretending, so at a point her actions gave her away" Abnal replied "that's true, you've really studied her well, let me ask you one last question,when are you planning on telling her about your feelings for her?" haseeba ta kuma tambayarshi, cos harga Allah she doesn't want Nadia to miss on this opportunity dan Abnal is a full package, and from the look of things yanada hakuri sosai, that's the kind of man Nadia needs, someone that can over look her shortcomings, cos she has a lot of them "until I'm back in Nigeria before i tell her, reason because Nadia has insecurity issues, indai i formalize our relationship here, matsala zamu ringa samu because she won't want any other lady around me, so she needs to understand me more, cos i understand her already, before we proceed further " Abnal explained " all what you just said are true, but i believe with love you both can overcome anything" haseeba replied "true, enough about me, how about you and muhseen, what's happening between the both of you? " Abnal ya tambayeta , yana rufe bakinshi saiga muhseen da maria nan suma sun shigo, sai muhseen yace "thanks bro, help me ask her very well" "i don't understand why ya'all are implying that there's something going on between me and him" haseeba tafada "that's simply because the chemistry between us is very strong" muhseen yafada tareda tsayawa agaban haseeba, ajiye cokali dake hannunshi Abnal yayi tareda fuskantar haseeba yace "okay tell me why you don't wanna date him" "cos we're age mates for crying out loud! Agreed we once dated when we were in high school, but we were young then, now its totally different, i for one wants to settle down, I'm past that boyfriend and girlfriend stage, to cut the long story short, i don't see a future for the both of us" haseeba explained "but i see, cos from your explanation the only excuse you gave was that of your age, which means you like him too but because of your age kina ganin cewa you're too big for him, but let me tell you this, when there's love, age will be nothing but numbers" Abnal yafadawa haseeba "i cant believe you're supporting him" haseeba said "believe me I'm not, I'm just being honest here" Abnal replied "thanks bro for enlightening her, atleast she should give US a chance, if at all it doesn't work out, i promise i will let her be, but taki ta yarda" muhseen yafada "thats because she knows it's gonna work out, she's just scared which is very unlike her, the haseeba i know is a fearless woman who's ready to take on the world" Maria tafadawa muhseen "wato so kuke ku hada mun kai, but before that happens let me leave the kitchen for you guys again" haseeba tafada tana barin kitchen din. Girkin Abnal was superb, da sukeci sai santi kawai suke expecially haseeba, sai cewa take girkin yasa ta tuno da gida, bayan sun gama cin abunci, haseeba da Maria suka wanke kwanukan dasuka ci abunci dashi, sannan suka dawo lounge area inda su muhseen ke zaune, tashi muhseen yayi ya mikawa haseeba hannu yace "zo kije wani abun" "whatever you want to say, better say it here cos I'm not going anywhere with you" haseeba replied "what are you scared of?" Abnal ya tambayeta yana murmushi "she's scared of being alone with him, she doesn't trust herself" Maria ta amsa Abnal while smiling and looking at haseeba "me scared of muhseen? Allah ya kiyaye" haseeba tafada "okay indai kinsan you're not scared of being alone with him, follow him" Maria ta kuma fada "are you daring me?" haseeba asked "yes, its a dare" Maria replied "you know i will surely avenge all these things that you're doing ba?" haseeba tafadawa Maria, Maria bata amsa taba instead sai dariya take mata, Abnal ne yayi magana yace "why you dey fall my hand like this, go with him i promise he won't bite" yafada yana dariya, All the while dasuke wannan back and forth tsakaninsu, muhseen was just smiling and still standing with his hand stretched towards haseeba to take "i hate the both of you" haseeba tafadawa Maria da Abnal sannan ta tashi tayi gaba without taking muhseen's hand, sannan muhseen ya bita a baya "but we love you" Maria tafada kafun haseeba ta karasa fita daga apartment din Abnal. Bayan su muhseen sun fita sai Maria dake zaune a one sitter before ta tashi taje ta zauna kusada Abnal dake zaune a two sitter, ta fuskance shi tace "tanx again for the food" "you're most welcome" Abnal replied while looking at her, dan ba karya Maria is very beautiful, sai Maria ta kuma cewa "actually i would love to discuss something with you if you don't mind" "okay, feel free please, I'm all ears" Abnal yafada mata while giving her the whole of his attention, dukda he already suspect what she wants to tell him, Amma bai nuna mataba "i don't even know how or where to start from cos I've never done this before" Maria tafada feeling all nervous "don't worry start from anywhere, trust me I'm a fast learner so i will understand" Abnal yafada while giving her his killer smile, Maria was hypnotized by his smile that batasan lokacin data ce mishi 'i love you' ba, murmushi Abnal ya cigaba dayi cos he's already used to ladies professing their love for him and he already had a hunch cewa abunda zatace kenan, sai yace "Maria, you're a very beautiful lady, both in and outward, though i haven't known you for long but trust me I'm good at studying people, i would have asked you out myself before you did, but I'm hopelessly in love with another, and i won't want to deceive you in anyway, i really do appreciate your honesty and love, cos it's a honor and privilege for me to be loved by someone of your caliber and status, thank you soo much" Abnal yayi mata bayani a hankali "thanks for your honesty, but can i ask you a question?" Maria tafada sadly "feel free to ask me anything, anytime" Abnal replied cos he's not happy seeing her sad like this, him being the nice and gentleman that he is "is it Nadia that you're in love with?" Maria asked, Abnal was surprised by this her question cos he can't remember discussing Nadia with anybody if not haseeba, and it was just today, Maria saw the surprised look on Abnal's face sai taci gaba dacewa "... i can see that you're surprised by my question, it was haseeba that told me, so i wanted to confirm it from you" "when did she tell you?" Abnal asked her "the day you and muhseen came to visit us, i told her how i felt about you, and her reply was that you were already taken cos you and her sister are already in a relationship" maria explained, murmushi Abnal yayi yana maganar zuci cewa so haseeba has already concluded that him and Nadia were an item before asking him, which means she's campaigning for her sister, dakata da murmushin dayake Abnal yayi sannan yace "yes, she's the one I'm in love with" "wow, good luck to her and hard luck for me" maria tafada while still looking all sad "hey please don't say that, in Shaa Allah you will meet your prince charming, someone better than me cos you deserve the best" Abnal yafada mata in a reassuring manner "thank you soo much, but please i need a favor" Maria ta kuma fada "okay, go on ahead and say it, I'm listening" Abnal yafada mata "please i want to learn how to cook Nigerian dishes, so i will really appreciate it if you can teach me" Maria tafada mishi skeptically "okay that shouldn't be a problem, the only issue here is that I'm very busy with school and work, but i will try and check my schedule whenever I'm free you can always come by and i will teach you a few things" Abnal yafada mata "okay, thanks soo much, hope we can be friends?" maria ta kuma tambaya "why not? In fact we're already friends" Abnal replied, labarin juna suka bawa kansu, nanne Abnal yasan cewa maria is from a royal family in Dubai, and they also exchanged digits with each other. Wanne Wainar Haseeba da Muhseen suke toyewa? Da haseeba ta isa apartment din muhseen, bayan sun zauna kusa da juna haseeba tace "oya tell me what you want to say real quick" muhseen bai amsa taba instead sai kura mata ido yayi yana bata wani irin sexy look, sai haseeba ta cigaba da cewa "... stop staring at me like that and say what you have to say" muhseen bai kula taba sai cigaba da kallonta yake, sai daga baya yace "why are you denying what you feel? It's obvious that the feelings we have for each other is mutual" "i can't believe that this is what you brought me here to say" haseeba tafada tareda tashi zatayi hanyar waje, tashi muhseen shima yayi tareda da dakatar da ita ta hanyar rike mata hannu yazo ya tsaya agabanta tareda cika mata hannu ya mayar dashi akan ku'gunta sannan yace "just a touch and your breathing is not even again, yet you keep on denying having feelings for me" muhseen yafada tareda dora goshin shi akan nata "stop this... " haseeba tafada da kyar dan muhseen bai ajiye hannunshi awaje daya ba, so tsakonnin da muhseen yake aika mata she's receiving everything "are you sure..." muhseen whispered asked her while they were both staring at each other with hooded eyes, haseeba couldn't answer him, muhseen ne ya kuma cewa "... let me take you back down memory lane.." yana gama fadan haka ya fara kissing dinta, haseeba wasn't responding at first, Amma daga baya itama ta fara mayar mishi da martani, sai da sukayi mai isarsu sannan suka dakata dan numfashi yafara gagararsu, sai haseeba ta kalleshi da rinnanun idanuwanta tace " what exactly do you want me to do?, you do remember that we're no longer teenagers right?" "you actually think I'm not serious about this? Okay just give me a chance, if at the tail end we ain't working i promise to let you be, but please give US a chance again" muhseen yafada while pecking her lips, sannan ya cigaba da cewa "... just say yes please", kura mishi ido haseeba tayi remembering their past, how she cried when she came to know that muhseen wasn't going to study in Nigeria, har rashin lafiya sai datayi, and she was the reason why muhseen was sent abroad to study cos their parents were scared of distraction and abun dazai iya je ya dawo, dan ba karamin shakuwa suka yiba a lokacin, sai gashi kuma fate has brought them together again "okay let's give this a chance but promise me that you won't tell any of our parents or family members for now, you know how they can be, and i don't want anyone to rush me, till we're sure that the relationship is working " haseeba tafada "i promise, you will soon go back to Nigeria so they won't even know anything cos i will still be here for like a year more" muhseen replied her. sai zuwa yamma haseeba da Maria suka koma gida. 11/01/2022, 9:11 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 22" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1141212572?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=3dGJ1qFlN12%2FbGW1N6i4tAe2hQXuYHw7mrUUL0KomNmD0nCqGQ9VKgd79x8nAbXwREV8yxTFgJKR7eUc9MsTLsvzze%2FAZoNLm2U8YRgQSTk6WI52TQ%2FS2JSMDexNQqEk 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 22 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Haseeba nata shirye shiryen komawa Nigeria dan result dinta yafito and Alhamdulillah it was good, itada Abnal sunje shopping amma Abnal ne ya bukaci ta rakashi, wani babban shopping mall sukaje that has different stalls, babu wanda Abnal bai siyawa abu ba, tun daga kan Mami, Alhaji Habib, Alhaji Nasir, anty faty, Marwan, laila, Nadia, sameera, hamza, harda grandparents dinsu Nadia sai daya siya musu abu, har unborn babies din laila (cos Laila is having twins) ba'a barsu abaya ba, akwati daya ya jibge da kayan jarirai unisex, ita kuma Nadia wani dankareren bracelet ya siya mata, Abnal ya kashe kudi bana wasaba. Laila's life is really going well, her business is booming and she's five months gone in her pregnancy, which means she's in her second three-mester, just last week matar president danasu governor's sukayi meeting a conference room din dake eatery dinta, her place is now the newest and most expensive place for the rich and influential people in the country, we can literally say that she's in money now. Ranarda haseeba ta iso Nigeria, zo kuga murna, every body was soo excited to see her, Amma bata samu daman bawa kowa tsarabarsuba dan da daddare ta iso. Washegari bayan tayi wanka taci abunci saita kira sadiya zuwa dakinta dan ta tayata kai kayan tsarabar zuwa dakin anty faty, ganin sadiya anty faty tayi da kaya niki niki itada haseeba, saida suka ajiykayane haseeba ta kalli sadiya tace taje ta kira mata Nadia, da toh haseeba ta amsa mata sannan tabar dakin zuwa na Nadia, kallonta anty faty tayi tace "waennan fa, kayansu waye?" "tsarabar kuce, daga Abnal" haseeba ta amsa uwar, tana rufe bakinta saiga Nadia nan ta shigo, itama kayan ta kurewa ido da alamar tambaya a fuskarta "wai Abnal ne ya siyi duk waennan kayan? To suwa yace ki rabawa?" anty faty ta jerawa haseeba waennan tambayoyin, Nadia najin sunan Abnal ta samu guri kusada anty faty ta zauna ta kurawa kayan ido "ai babu wanda bai yiwa tsaraba ba, har su granny ma ba'a barsu a baya ba" haseeba ta fada tana bude jakar, sai data nunawa anty faty tsarabar kowa ta kuma bata nata da na abbansu amma banda na Nadia, sannan tace inzata ziyara gidansu Marwan, Mami, da grannies dinta zata kai musu nasu, addua anty faty tayi mishi tareda alkawarin kiranshi dan tayi mishi godiya sannan tace "banga na Nadia ba kodai banda itane?" "ai bata cikin lissafi" haseeba ta amsa uwar, Nadia najin abunda haseeba tafada ta tashi tace "ni zan koma dakina" tayi hanyar kofar dakin looking sad, har zata murda hannun kofar dakin haseeba ta dauko dan karamin box din dake kusa da inda take zaune tace "danla can zoki karba, harta wani bata fuska, you don't know how to hide or control your emotions at all" Nadia najin abunda tafada ta juyo excitedly tazo ta karbi box din ta bude, bracelet din dake cikin box din screams of elegance and uniqueness, yanada bala'in kyau, ciroshi Nadia tayi ta nunawa anty faty while looking all excited, anty faty itama yaba kyaun bracelet din tayi sannan haseeba ta kuma cewa "wallahi anty faty gwara ki ringawa wannan yarki magana, ace tana mace amma she doesn't know how to put her emotions in check? Kawai ta dukufa da addua kar a aurata zuwa gidan mai mata, wannan da kissa kishiyarta zata fitar da ita daga gidan miji, nidai na fadi nawa" "Allah ya rabani da auren mai mata" Nadia tafada tana cunno bakinta "kina jinta ko?" haseeba ta kuma fada tana kallon anty faty, cos maganar datayi da Abnal na insecurity issues din Nadia na nan aranta, and tayiwa Abnal alkawari cewa she won't divulge any information about what they discussed to anyone, so ba daman ta gayawa anty faty or Nadia "ai ni bansan dame zanyiwa Nadia magana taji ba, babu irin shawaran da bana bata, amma duk a banza, abu kadan tace she doesn't know how to hide her feelings, sai kace kanta farau a iya magana, and uban is always supporting her, sai dai Allah ya tayani hadata da wanda zai gane halinta ya kuma sota dan Allah and will be ready to overlook her excesses, maganar cewa Allah ya kiyaye ya hadaki da mai mata kuma my dear ko kece matar farko da mijinki zai aure kisa aranki cewa another three are coming at your back, but in Allah yazo ya kadarta cewa ke kadaice mijinki zai aure, sai ki gode mishi, amma batun cewa daga ke mijinki bazai kuma karo wataba bai tasoba, waensu mazan ma they go as far as promising their wives cewa daga su babu wata, only them is more than enough for them, Amma daga baya kiga cewa an karo musu wata, maybe not even one, so inzaki gyara halinki and learn to control your emotions it will be better for you " anty faty na gama fadan haka ta fuskanci haseeba tana cewa " ya kawarki maria, hope she's fine? " " Alhamdulillah tana nan lafiya, dukda ita Bata koma dubai ba sai maybe zuwa next month, tace she still has an unfinished business in Canada " haseeba tafada wa uwar "toh Allah ya taimaka, dukda ba saninta nayiba personally but she seems to be a very nice, beautiful and humble lady" anty faty ta kuma fada "aikam she is, mutum bazai taba sani cewa she's from a royal family ba inba ita ta gaya mikiba, ga kyau ga hali, ai duk namijin daya sameta ya more" haseeba tafada tana kallon Nadia dake yamutsa fuskarta tun lokaci dasuka fara maganar Maria, kallonta anty faty tayi tace "ke kuma maiya sameki kike wani yamutsa fuska ahaka? Ko bakiji cewa maganar mutuniyarki mukeyi ba?" anty faty ta jerawa Nadia waennan tambayoyin "ta ina ta zama mutuniya ta? Ni bansan wata Maria ba" Nadia na gama fadan haka ta tashi ta fita daga dakin with her bracelet, da ido anty faty ta bita sai data fita daga dakin anty faty tace "what's wrong with your sister? Maria that she's very fond of yau take cewa ita bata wani san wata maria ba?" "it's jealousy that's eating her up" haseeba said "jealousy kuma?" anty faty ta kuma tambaya "yes, cos Maria likes Abnal" haseeba replied "oh ikon Allah, Allah dai ya kyauta" anty faty tafada, da 'Ameen' haseeba ta amsa sannan suka cigaba da hiran yaushe rabo. Da daddare Nadia ce zaune akan gadonta while laptop dinta na gabanta tana video call da Abnal, sai tace "tanx for the bracelet, i love it" tafada tana nuna mishi hannunta da tasa bracelet din "you welcome, buh you deserve more" Abnal yafada with a smile on his lips "tanx" Nadia tafada a takaice tana kallon wayarta dake ringing a gefenta, silencing din kiran Nadia tayi sannan ta kalli Abnal tace "sorry for that" "no problem, but you should have picked your call, zan iya jira ki gama" Abnal yafada mata thinking cewa dan suna video call shiyasa bata daga kiran ba "had it been cewa I'm not on call i still wouldn't have picked it" Nadia tafada mishi "why?" Abnal asked "cos the individual that's calling i don't want to talk to him" Nadia replied, Abnal najin kalmar 'him' yace "so it's a guy?" "yes, infact let me gist you and hear your own opinion, so there's this new doc in uncle marwan's hospital, tun lokacin daya ganni ya addabeni da cewa shi yana sona, though ban bashi audience ba but he's not relenting, and resently I've been thinking maybe i should give him a chance and see, afterall I'm not getting younger, or what do you think, should i give him a chance or not? " laila ta karasa maganarta da tambayar, kefeta da ido Abnal yayi without saying a word, Nadia itama ta kura mishi ido but at a point she couldn't withstand irin kallon da Abnal yake mata, sai tace " what? " ta tambayeshi a shagwabe " bazan fada miki abunda kikeson ji ba" Abnal yafada mata cos yasan cewa so Nadia take ya furta mata kalmar so, shi kuma bazaiyiba yanzu "ni shawara kawai na nema" Nadia tafada "ni kuma nace bazan bada ba" Abnal shima ya mayar mata " fuck you and your shawara, i don't need it anymore, i will just give him a go ahead" Nadia tafada tana murguda mishi baki, murmushi Abnal yayi sannan yace "it will be my pleasure" "what will be your pleasure?" Nadia asked confused "for you to fuck me " Abnal replied naughtily and also giving her a naughty look, yanda yafada da irin kallon da yake bata saida yasa Nadia taji wani yarrrr a jikinta, dan dakata tayi kafun tace "i cant believe you just said that, i can see that all those Canadian ladies have corrupted you" Nadia tafada mishi tana murmushi itama "you and all these your invisible ladies" Abnal replied "babu wani invisible ladies, atleast me i know one" Nadia tafada jealously "why do you find it difficult to believe and trust in me?" Abnal ya tambayeta seriously, dan dakata Nadia tayi sannan tace "nidai bance i do not trust you ba, so please kar kayimun sharri" tafada jokingly trying to ease the serious atmosphere "so tell me this one person you know about" Abnal yafada mata "well her name start with a letter 'M'" Nadia tafada mishi non- chalantly while looking sideways "look at me" Abnal yafada mata, Nadia bata amsa shiba sai dayace 'please' sannan ta juyo gareshi sai ya cigaba da cewa "if you're talking about Maria, there's absolutely nothing between us, so you can be rest assured" Abnal yafada mata while staring at her "I've heard you" Nadia replied, haka Abnal ya cigaba da janta da hira kafun daga baya suka yiwa juna sai da safe. Abnal and Nadia's relationship su biyu suka gane, dukda Abnal bai furtawa Nadia kalmar 'so' ba, but its obvious that he's in love with her cos all his actions has said it all, dukda Nadia nason ya furta but she's contented for now with the attention da Abnal yake bata. Abnal yafara koyawa Maria girki anytime din dayake gida, Amma bai gayawa Nadia ba just to avoid any unnecessary problems. yau ya zama weekend Abnal yana gida so ya riga ya gayawa Maria cewa tazo. Bayan sun gama girki Abnal ya shiga cikin daki to freshen up while yabar wayarshi akan center table dake cikin lounge area, Maria ita kuma tana zaune a lounge area din tana jiran Abnal ya fito, saiga wayar Abnal ya fara ringing, da farko Maria bata kula wayarba sai da aka kuma kira for the second time Maria tadau wayar dan taga wake kira, sai taga cewa ashe Nadia ce sai ta daga tana cewa "hello lil sis, how are you?" Nadia couldn't believe her ears, sai tace "sis Maria is that you?" ta tambayeta just to be sure "yes its me, how have you been?" Maria tafada excitedly "fine" Nadia tafada atakaice, Maria noticed how she answered her kamar wacca akayiwa dole sai tace "good to know, well Abnal is in the bathroom taking his shower but i will let him know that you called when he comes out" "okay" kawai Nadia tafada tareda katse kiran, Maria na ajiye wayar akan table saiga Abnal ya fito daga daki, sai Maria tace "i just finished speaking with Nadia now, i told her you were in the bathroom" ai Abnal najin abunda Maria tafada ya daskare a tsaye dan yasan cewa akwai problem, sai da Maria ta kuma cewa "i hope i haven't messed up" "no don't worry" Abnal replied while forcing a smile. Nadia was feeling hot all over after the call she just made, babu irin tunanin da batayiba, what is Maria doing in Abnals apartment? Mai sukayi da Abnal yake wanka? Babu irin position din bata picturing dinsuba, her imagination was just Running wild, tana cikin wannan halin sadiya ta shigo dakinta, yanda ta ganta ne yasa ta tambayarta abun dake damunta, da kyar Nadia ta iya yimata bayani, sannan ta cigaba dacewa "I've been deceiving myself all this while cewa the feeling between the both of us is mutual, not knowing that it's all a lie, now i know why he doesn't want to formally ask me out, he knew how i felt about him and he led me on, but babu matsala, from today na hakura dashi, yaje ya cigaba da duk abun daya gadama" "madam calm down, atleast try and hear his own side of the story before jumping into conclusion" sadiya tafada mata trying to calm her down "what's there to hear? More lies? Sadiya I'm done, i will try and pacify my heart ya hakura dashi, i simply can't continue loving him genuinely while him on the other hand is not being sincere with me, na hakura kawai" Nadia tafada hawaye na taruwa a idonta, hakuri sadiya ta ringa bata, da sadiya ta isheta sai tace mata she wants to be left alone, sadiya had no option than to excuse herself. Throughout that day Nadia refused to pick Abnal's calls, Washegari Abnal had no option than to call haseeba cewa she should give Nadia the phone, when haseeba went to Nadia's room cos since that yesterday Nadia bata fito daga dakiba, ko wajen aiki she called in sick ne cos that's how she's feeling, tayi kuka har ta gaji, da haseeba ta ganta she was surprised, tambayar duniyar nan anty faty da haseeba sunyi mata amma cewa take she's fine kawai ciwon kaine ke damunta, da haseeba ta bata wayar kin karba tayi tace she's not in the mood to talk to anybody, ta nanne haseeba ta gane cewa whatever is wrong with Nadia is related to Abnal, haseeba tried to advise her amma Nadia wasn't having any of it, instead harda laifin haseeba take gani, sai cewa take ai haseeba ce ta hada Maria da Abnal, at the end da fada suka rabu, sai haseeba ta gayawa Abnal cewa kar ya kuma kiranta because of Nadia, sai ta tura mishi numbar sadiya cewa if yanason sanin halinda Nadia take ciki ya kira sadiya. Sadiya Abnal yazo ya ringa kira dan jin halinda Nadia take ciki, nan sadiya tayi mishi bayanin komai bata boye mishi anything ba, from yanda taki cin abunci to kukan da take wuni ciki, Abnal najin wannan ya kuma birkicewa, shi baima san cewa he's this deeply in love with Nadia ba sai yanzu that they're not on talking terms, he misses her like crazy, har ciwon zuciyanshi na neman tashi, baida option than to start taking his meds that was prescribed for him incase he feels the way he's feeling right now, wajen aiki ma sai daya karbi leave din sati daya cos he's not functioning well, kawai lectures yake kokarta yaje. On the fourth day da rana Abnal ya kuma kiran sadiya cewa ta kuma gwada kaiwa Nadia wayar ko zata karba, and indai taki ta karba she should just put the phone on speaker sai ta ajiye shi kusada Nadia tabar dakin, haka kuwa akayi, da sadiya ta kuma kaiwa Nadia wayar taki ta karba saita sa shi a handsfree ta ajiye kusada Nadia sannan tabar dakin, da Nadia taji muryar Abnal dayace 'hello babes i know you can hear me' sai taji hawaye ya kuma taruwa a idonta, batasan yanda tayi missing dinshi this past four days ba sai yanzu da take jin muryarshi. 11/01/2022, 9:11 am - Hauwau Inuwa left 11/01/2022, 9:55 am - You added Aishat Mahrazu 12/01/2022, 8:46 am - +234 913 613 9671 changed to +234 806 061 3609 12/01/2022, 10:45 am - +234 806 061 3609 changed to +234 913 613 9671 13/01/2022, 8:46 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 23" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1142082258?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=IJJ1%2FRVbnlP4TJRzybJmhzhIpawc2P6fBolnTM0MeoLE6dksXEc1zBj5DexhF2WKpfQ3BjXXJdJSod1wt52gTZMFZxgiGI%2BEXkA%2BFal5AyTvJhCMhos7LcHOwwSdOZDb 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 23 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Abnal yasan cewa Nadia najin shi sai ya cigaba dacewa "... let me explain to you what really happened, Maria has earlier pleaded with me that i teach her how to cook Nigerian dishes which i obliged, ranar da kika kira bamu dade da gama girki ba and i told her that i wanted to freshen up while she was in the lounge area and my phone was there too, da wayana ya fara ringing ta dauka dan taga wake kira and da taga cewa kece she decided to pick up ku gaisa since yadan kwana biyu da kukayi magana, that's what happened, it's not as if I'm dating her or anything of sort",da Abnal ya gama fadan haka sai Nadia ta dauki wayar amma batayi magana ba, Abnal had the feeling cewa she has picked the phone sai ya kuma cewa "babe are you there?" sai da Nadia ta numfasa sannan tace "yes" Abnal najin muryarta yaji wani irin sanyi aranshi, sai yacigaba dacewa "please bara na kiraki ta video call, i really want to see your face" Nadia bata amsa shiba da farko saida Abnal ya kuma cewa "... dan Allah badan halina ba" sannan Nadia tace "okay" ai Abnal najin cewa ta amince yace 'thank you' tareda katse kiran, Abnal na katse kiran Nadia ta tashi taje ta wanke fuskarta just to look presentable, Amma dukda haka kallo daya mutum zaiyi mata yasan cewa wannan tasha kuka harta gode ma Allah, tana dawowa daki saiga kiran Abnal, zama tayi sannan ta daga kiran, Abnal na ganin fuskarta sai jikinshi ya kumayin sanyi, his heart broke into thousand pieces, kura mata ido yayi for some time sannan yace "why are you doing this to US? duk kinsamu cikin damuwa, why?" Abnal ya tambayeta kamar zaiyi mata kuka "why didn't you tell me you were teaching Maria how to cook? I thought we were telling each other everything" Nadia ta tambayeshi "cos i knew you wouldn't have agreed, and the only reason why I accepted to teach her was because i already turned her advances down, it wouldn't have been polite to turn her down for the second time" Abnal explained "wow, so she actually asked you out and you didn't deem it fit to tell me, well I'm not angry at you because you're teaching her how to cook cos is not as if you asked me out, we ain't an item, I'm furious with the fact that you figured that i like you and you led me on when you knew that the feeling wasn't mutual " Nadia tafada mishi, kura mata ido Abnal yayi sannan yace " you actually think that i don't love you just because i haven't asked you out? Nadia I'm sure that even a blind man will figure out how crazy i am about you, and the reason why i didn't tell you about Maria asking me out was because i knew you will react this way, but all that aside, i promise you that indai Maria ce i wont teach her anything again, i will stay as faraway as possible from her, but please let everything slide and learn to trust and believe in me, please I'm pleading with you, if not this relationship might not work out if there's no trust" Nadia was just staring at him cos hearing him bare out his feelings like this is new to her, and he looked so sincere right now, sai taji duk tana dana sani irin hukuncin data dauka without hearing him out first, sai tace "I'm sorry for all the pain i caused you" tafada hawaye na taruwa a idonta "please enough of the tears, you know i can never get upset with you" Abnal yafada mata in a gentle manner "are you sick?" Nadia ta tambayeshi "why do you ask?" Abnal replied her with a question of his own " cos i can spot your meds that are beside you" Nadia tafada "yes, i wasn't feeling too good so i had to take them, zaki sa fragile heart dina bugawa" Abnal replied her with a smile "I'm soo sorry" Nadia tafada mishi a shagwabe, kura ma juna ido sukayi na wani dan lokaci sannan Abnal yace "I Love You" Nadia couldn't believe her ears, she was all smiles when she retorted back by saying "Love you More", they were so into their staring competition that basu san lokacin da sadiya ta shigo dakin ba, sai data ajiye abuncin data kawowa Nadia tayi gyaran murya, sannan suka san da ita, Abnal ne yafara cewa "thank you soo much for all your efforts, and I'm soo sorry for any inconveniences that i may have caused you" yafada yana kallon sadiya dake tsaye kusada Nadia "haba ba komai wallahi, it was my pleasure to be of help, dan Allah ka tayani rokanta to eat something, for the past four days she has refused to eat well" sadiya tafadawa Abnal "toh gama tona mun asiri a wajenshi" Nadia tafadawa sadiya tana hararanta "to ai ba sharri nayi miki ba" sadiya tafada tana barin dakin "please promise me that henceforth you won't miss any of your meals again" Abnal yafada mata "i promise, but you too anya kaci abunci kuwa?" Nadia ta tambayeshi "we ain't talking about me but you, Amma in muka gama waya yanzu i will find something to eat" Abnal replied "nidai i don't want to stop talking now" Nadia tafada tana cunno bakinta "same here babe, buh you need to eat and rest now cos we're spending the night on call, dan saina fanshi duk kwanakin da mukayi ba waya, so rest now" Abnal yafada mata "okay, i will do just that" Nadia replied "Love You" Abnal ya kuma fada mata, Nadia simply can't believe cewa Abnal ne yake furta mata waennan kalaman, it's a dream come true for her, sai data bashi killer smile dinta sannan tace "Love You More" sannan suka katse kiran. Months Later Abubuwa sun faru, laila ta haihu inda tasamu baby boys, zo kuga murna wajen dangin miji, anyi suna na gani nafada inda yaran suka ci sunan Abdul Hameed da Abdul Hafeez, soyayyan da Marwan yakewa yaran ba daga nanba. Yusuf da sameera suma suna nan suna soyewa, Yusuf yaso ace sunyi aure but sameera said sai ta gama makaranta tukunnan, so he had no option than to agree tunda uban shima is in support cewa ta gama karatu tukunnan. Muhseen da haseeba, their relationship is progressing well dukda har yanzu haseeba bata yarda cewa a gayawa kowa ba and muhseen is not bordered, reason because yasan cewa inya dawo Nigeria definitely their family will come to know about it. Abnal da Nadia kuma are just inseparable now, their love is growing day in day out, that's if it's even possible, Nadia couldn't be more happier, she's done with her service and ta fara masters dinta, ta so ace canada ne taje tayi but Marwan ya hana dan Abnal dake gurin, so can Abuja take masters din. Gobe su Abnal da muhseen zasu dawo, so Mami and sameera preparation din tarbansu suke tun safe. Nadia's excitement is beyond this world, sai faman washe hakora take, haseeba too is excited dan at least zata ga habibi dinta amma ita bata nuna nata murnar ba, infact ranar da zasu dawo taje aiki cos she's working in CBN now. Su Abnal na dirowa straight gidan Alhaji Habib chauffer din dayaje daukansu ya kaisu, tarban ban girma Mami tayi musu, Abnal was soo excited to see Mami and sameera, and he can't wait to see laila and her children, sai kuma gimbiyar zuciyarshi Nadia, Amma sai gobe kafun yaje ganinsu dan dey arrived Nigeria quit late, bayan sungama cin abunci da hiran yaushe rabo, Abnal da muhseen sukayi bangaren da Alhaji habib ya gina musu cikin gidan, upstairs ne gidan, komai da akasa asama shi akasa a kasa, the only difference is the colours, so Abnal shi sama ya dauka while muhseen ya dauki kasa. Bayan Abnal yayi wanka tareda gabatar da sallolin da ake binshi ya kwanta tareda daukan wayarshi yayi dialing din number Nadia, Nadia da dama kiranshi take jira da batayi bacci ba, tana gani ta daga wayar bayan sun gaisa, sai Nadia tace "hope you're not that jet lagged?" "i am, infact I'm quite sleepy now, but you know i wont be able to sleep well without hearing your angelic voice" Abnal yafada mata "same here, i was waiting for your call, but what time will you be coming tomorrow?" Nadia ta kuma tambayanshi "well, i will be leaving home around 10am, but zanje gidan sissy kafun na karasa wajenki cos i don't want to leave your side early innazo, so sai kin gaji dani gobe" Abnal replied, shagwaba fuska Nadia tayi kamar tana gabanshi sannan tace "ni gaskiya 10am is too far, you should try and leave earlier than that, bakasan yanda na matsu in ganka ba" murmushi Abnal yayi sannan yace "baki kaini matsuwa ba, i will try and leave earlier toh" "okay, bara na barka ka huta cos you really need it" Nadia tafada mishi "aiit, good night and sleep tight, make sure you dream about me" Abnal yafada, murmushi kawai Nadia tayi sannan tace "love you". Abnal had a very restful night that he woke up feeling rejuvenated, bayan yayi duk morning duties dinsa, ya sauko kasa bangaren Muhseen to see ko ya tashi, yana shigo lounge area din muhseen yaja ya tsaya, haseeba ce da muhseen ne a zaune and they were busy kissing each other, saida Abnal yayi gyaran murya sannan suka lura dashi, murmushi Abnal yayi sannan yace "haba da sassafe haka? Una for wait make morning break finish now" yafada yana zama a one seater dake fuskantar indasu haseeba ke zaune, haseeba was speechless, she couldn't believe cewa Abnal ne ya changa haka, he looks much more handsome , he's the real definition of 'sex on a stick', ya kara wani bala'in kyau, she couldn't hold her surprise in sai tace "Abnal is that you?" dariya Abnal yayi sannan yace "is like the kiss you just had has affected you, of course its me" "i cant believe this! You look soo yummy, i feel like snacking on you right now, you look soo.... I'm speechless!" haseeba tafada while still having a surprised look on her face, gyaran murya muhseen yayi, sai Abnal yace "don't allow your man to pounce on me oo, irin wannan yabo haka, well, thank you, I'm flattered" Abnal yafada while bowing his head, sai haseeba tace "c'mon he knows that the compliments are innocent ones, he will always be my number one" haseeba tafada tana shafa fuskar muhseen, tashi Abnal yayi sannan yace "well let me leave you two love birds, nima inje inga nawa" yafada yana fita daga wajen, bayan fitan Abnal, haseeba ta juyo gare muhseen tace "babe i have to get going, if not i might end up being late for work" "okay, but babe when are we going to make our relationship public? I don't wanna hide you any longer" muhseen ya tambayeta yana rike da hannunta "don't worry we'll talk about that when next we meet, for now i need to get going" haseeba tafada tareda pecking din bakinshi sannan ta tashi tareda daukan jakarta, rakota muhseen yayi zuwa gindin mota, sai data tafi sannan muhseen yayi hanyar bangaren su Mami, yana shiga ya hango sameera da Abnal a dining, Abnal shi yana zaune while sameera tana arranging din gurin, karasa wajen yayi shima yaja kujera ya zauna, gaida shi sameera tayi, muhseen ya amsa da "morning sis in law tobe" murmushi kawai sameera tayi, serving dinsu tayi sannan itama ta samu wuri ta zauna, kafun suka fara cin abunci muhseen ya kalli sameera yace "where's Mami?" "tana bangaren Abba, so ba yanzu zata fitoba" sameera ta amsa shi "okay.... , i understand" muhseen yafada a shakiyance, kallonshi Abnal yayi yace "na tout you be aswear" yafada yana murmushi. Da suka gama cin abunci, Abnal ya kalli agogan hannunshi yaga cewa it's past 9am already, sai ya kalli sameera yace "do you have idea when Mami will be out?" "i don't have any gaskiya" sameera replied "okay, please when she comes out tell her that I'm off to sissy's place and from there zanje gidan anty faty" Abnal yafada mata "okay, i will let her know, but please my regards to besty and tell her that i will return her missed call zuwa anjuma" sameera replied excitedly "okay... But if i may ask who is this besty?" Abnal ya tambayeta "Nadia" sameera replied, kawai murmushi Abnal yayi sannan ya kalli Muhseen yace "bruh, bara naje" "okay, ni sai gobe kafun inje gidan sissy, i will use today to rest" muhseen yafada yana zama "ba dole kace hakaba, ai you don see your own madam" Abnal yafada, muhseen bai bashi reply ba instead sai yace "are you going with the chauffer?" "no, I've already ordered an Uber" Abnal replied "that won't be necessary, you can always use any of the cars, i hope you know how to drive?" Alhaji Habib dake saukowa daga saman bene yafada while Mami na biye dashi a baya "Good morning sir, i do know how to drive, muhseen taught me when we were in canada" Abnal replied "morning son, hope you had a restful night?" Alhaji Habib ya kuma tambayarshi "Alhamdulillah, my night was great" Abnal replied again "good to know, so you can use any of the cars, muhseen will show you where the car keys are" Alhaji Habib yafada while sitting "okay sir, thanks soo much" Abnal yafada respectfully "this should be the very first and last time zanyi maka wani abun kuma ka gode mun, i hope I'm communicating?" Alhaji Habib yafada in a repremending manner "yes sir" Abnal replied sheepishly, zuwa muhseen yayi wajen Mami ya sumbaceta a goshi tareda cewa "ina kwana Mami" murmushin jin kunya Mami tayi sannan ta amsashi dacewa "lafiya kalau da'na, dafatan ka tashi lafiya" "Alhamdulillah" muhseen ya amsata, sannan ya fuskanci uban yace "excellent mrnin dad" "mrnin, hope your night was good?" "yeah, it was great" muhseen replied, zuwa wajen Mami Abnal yayi shima ya gaisheta tareda fada mata inda zashi, adduan dawowa lafiya Mami tayi mishi tareda gargadin shi cewa he should please drive carefully, amsata Abnal yayi da In Shaa Allah he will yana kokarin barin wajen cos he's already running late, baiso ace ya dauki motar gidanba daga dawowar shi, amma bazai iya yiwa Alhaji Habib gardama ba, so he had no option than to take one of the cars, wajen da suke ajiye car keys muhseen yakai shi, Abnal ya dauki daya daga cikin car keys din randomly, sannan muhseen ya rakoshi har zuwa gindin wani jeep, saida Abnal yabar gidan sannan muhseen ya koma bangaran su cos har yanzu bacci bai ishe shiba, zuwan haseeba ce ya hana shi komawa bacci. 13/01/2022, 12:36 pm - Bilkisu Umar left 14/01/2022, 8:43 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 24" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1143534683?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=AOcbvEC8ZRQA%2Bnu0px009ZqlbWf%2BYFz7fNTeLkfFyvryPhJr9WZvIBeEX%2BoNGeTUI4FtlnC6ZSNW%2BuK7LziuBlzxQ6rr76XLfZ4s5vkQm4tBf%2Fp1xIhTKn2J5Uc4%2FHEj 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) Chapter 24 ABNAL THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Da Abnal ya isa gidan laila, laila couldn't believe her eyes, she was shocked at transformation dinda Abnal yasamu, sai yabashi take tayi, same goes for Abnal, he was soo happy to see how good laila looked, and her children are soo cute and healthy, har sunfara rarrafe, hour daya kawai Abnal yayi a gidan yace shi zai tafi, laila bataso Abnal ya tafiba, saida Abnal yayi mata alkawarin cewa zai kuma zuwa har ta kaita restaurant dinta sannan ta yarda ya tafi. Anty faty na isa gindin motarta chauffeur dinta yazo ya bude mata kofar mota kenan saiga motar Abnal nan shigowa, tsayawa anty faty tayi har Abnal yayi parking ya fito daga cikin motar, anty faty na ganinshi ta budi baki ta kasa rufewa tsabagen yanda Abnal ya changa a idonta, da kyar ta iya cewa "kardai Abnal ne nake ganin haka" murmushi Abnal yayi sannan ya karaso inda anty faty ke tsaye ya durkusa tareda gaidata, amsa gaisuwarshi anty faty tayi sannan ta tambayeshi ya hanya da karatun dayaje yi "Alhamdulillah it was a success ma'am" Abnal ya amsata "toh ma Shaa Allah, haka akeso dama, ni fita zanyi yanzu amma mutuniyarka na ciki" anty faty tafada mishi "okay ma'am, a dawo lafiya" Abnal Shima yafada, sai da motar anty faty ya fita daga cikin compound din sannan Abnal ya karasa ciki, babban lounge area dake kasa Abnal ya shiga tareda yin sallama, saiga sadiya nan tafito tana amsa sallamarshi, sadiya too was taken a back data ganshi, she couldn't believe cewa Abnal data gani a year back ne wannan, saida Abnal yace "hajiya sadiya barkanki da warhaka, dafatan munsameku lafiya" sannan sadiya ta daidaita kanta tana murmushi ta amsa shi dacewa "Alhamdulillah, kowa lafiya kalau, dafatan kaima ka iso lafiya?" "Alhamdulillah, lafiya lau" Abnal Shima ya amsa ta "madallah, bara na kira maka ita" sadiya tafada tareda juyawa ta haura sama. Nadia na cikin fesa turaruka ajikinta sadiya ta shigo dakinta tace "better prepare yourself very well if not you might end up having a heart attack when you see your guy" dariya Nadia tayi sannan tace "sadiya you exaggerate alot, have you forgotten that i see him almost every other day through video calls?" "my dear i bet it won't be the same, i almost had an orgasm when i saw him, that guy is the real deal abeg, you better hold him very well, if not... You know the rest" sadiya ta kuma fada mata, tsaya kallonta Nadia tayi sannan tace " wait let mansur (that's the name of sadiya's fiance that stays in Lagos state) hear you, in fact on another taught, ki kaishi inner lounge room, kar yan aiki su gama kallemun shi, this one that you're having an orgasm from just seeing him i don't understand" " I'm just appreciating Almighty Allah's creation and nothing else, bara na kaishi inner lounge room din but please hurry up and join him, i will entertain him before your arrival" sadiya tafada tareda barin dakin. Nadia ce tsaye a kofar inner lounge room ta kasa shiga, ita datake dokin ganinshi saigashi yanzu she's feeling somehow, kawai rufe ido tayi ta daga labulen lounge room din tareda sallama a bakinta ta shiga ciki, Abnal that was busy pressing his phone yanajin muryarta ya dago da kanshi ya zuba mata idanuwa, sai yanzu da Nadia taga Abnal ta gane abun dayasa sadiya rudewa, indeed screen din wayarta baiyiwa Abnal adalciba, Abnal baida maraba da larabawa, he looks soo handsome, tashi tsaye Abnal yayi tareda cewa "c'mon come give me a hug" yafada tareda mikawa Nadia hannu, sai a sannan Nadia ta lura cewa she was just standing and staring at him, karasa wajenshi Nadia tayi and Abnal enveloped her in his arms while they were both inhaling each other's fragrance, saida sukayi kamar minti daya a haka sannan suka saki juna suka zauna suna fuskantar juna Abnal yace "you don't know how I've anticipated this moment" yafada tareda kure mata ido, murmushi Nadia tayi sannan tace "same here" tafada atakaice while still staring at him deeply "okay, babe why are you this quiet?" Abnal ya tambayeta dan Nadia dashi yasani is not this quiet "you look different" Nadia ta amsashi "different as in how?" Abnal asked again "you look more handsome, kamar daga kasar larabawa kake" Nadia replied, dariya Abnal yayi sannan yace "okay i will take that as a compliment, you ain't looking bad yourself" "it was meant to be one, don't try to flatter me, ni nasan ba wani kyaune dani ba" Nadia tafada mishi while looking sideways, cos right now insecurities dinta sun motsa, matsa kusa da ita Abnal yayi tareda juyar da kanta zuwa gareshi ya kureta da ido sannan yace "to me you're the most beautiful thing that I've ever set my eyes on, babe you need to learn to trust and believe in me, I've seen soo many ladies but my heart chose you, so when i say i love you, believe me" Abnal yafada mata cikin ra'da "I'm sorry i just got carried away, don't let me spoil this moment for us, so how have you been? " Nadia tafada mishi excitedly while trying to change the topic, kureta da ido Abnal yayi for some time while smiling, Amma yasan cewa akwai aiki agabanshi, numfasawa yayi sannan yace " I'm good"ya amsata atakaice ya cigaba da kallonta "why are you staring at me like this?"Nadia ta tambayeshi skeptically, Abnal didn't answer her immediately, budan bakinshi sai yace "I love you soo much that it hurts here" yafada yana nuna mata zuciyarshi, murmushi Nadia tayi sannan tace "you have a sugar coated lips" "how do you know that? Cos last i checked you've never gotten a taste of it" Abnal ya fada mata while starring at her "you know that's not what i meant" Nadia replied him "you know, i was told cewa it was during operation dinda kika yimun almost two years ago kika sacemun zuciya, is that fair?" Abnal whispered asked her "who told you that?" Nadia asked back with a smile on her lips "a little birdie did" Abnal replied back, haka suka cigaba da hiran soyyayarsu, sunayi suna tsokanar juna, sai zuwa yamma Abnal yabar gidan, dakyar suka iya rabuwa da juna. Mutumin da Firdaus yayar ruqayya tabawa aikin gaya mata duk movement din Abnal ya iya aikinsa, dan ranar da Abnal ya isa Nigeria a ranar ya sanarda Firdaus, lokacin da aka gayawa ruqayya zakuga murna kamar mai, ruqayya bata rikice ba sai data ga hotunan Abnal da mutumin ya turawa Firdaus lokacin dayake airport, sumewa ne kawai ruqayya batayiba( ni kuma nace danma bata ganshi ido da ido ba), kwantar mata da hankali uwar da yayarta sukayi cewa karta damu, Abnal bazai kubuce mata ba, ai su ganau ne a irin son dayake mata, yanzu yanda zasu samu numbarshine suke nema, da haka dai suka dan kwantar mata da hankali, Amma ruqayya ita a zuciyarta sai datasanin rabuwa dashi take, amma tayiwa kanta alkawari to give it whatever it takes to make Abnal hers again. Bayan sati daya da dawowar su Abnal, Abnal ne zaune a lounge area a gidan Mami, Shida Alhaji Habib, muhseen, Yusuf da Mami, sai Alhaji Habib yace "yanzu atleast kun huta, what's the next thing da kuke sonyi?" Alhaji Habib yafada yana fuskantar muhseen da Abnal dake zaune guri daya "well dad ni nasamu aiki a wani babban asabiti, so i will be working there for now pending zuwa lokacin daxan samu clinic din kaina" Muhseen yafadawa uban "okay, that's not bad, what of you son?" Alhaji ya kuma tambaya yana kallon Abnal "actually i want to establish a councelling agency, naga sunyi karanci a this part of the world, atleast with the little experience i had where i worked in Canada I'm good to go, cos we do have alot of psychological patients with soo many mental disorders, it's high time we take our mental health seriously" Abnal ya bawa Alhaji Habib amsa "ma Shaa Allah, I'm soo impressed, so have you started working towards it?" Alhaji habib ya kuma tambayarshi "yes sir, infact I've gotten a building that will fit parfectly well, all that is left is the furnitures" Abnal ya kuma amsashi "okay, so where can i come in and help?" Alhaji Habib asked again "that won't be necessary sir, I've got everything covered" Abnal answered "kodai har yanzu baka daukeni a matsayin uba shiyasa" Alhaji Habib said "not at all sir, kawai I've already planned for this more than a year ago, due to your kindness sir i didn't need to touch my salary and the upkeep allowance you sent to us every month in excess, i was able to save up, so i have more than enough already all tanx to you dad, ni ban daukeka a matsayin uba ba but rather you're my father, dan nasan da ubana na raye iya abun dazai iya yimun kenan" Abnal replied politely "okay, i understand, ga abun da zamuyi nan, i will let you establish yourself with your hard earned money, but apart from your business any other favour i want to do you will accept it without any complaint, do you agree?" Alhaji habib ya karasa maganarshi da tambayan " yes sir, na yarda" Abnal replied while smiling, addua Alhaji Habib yayi musu sannan ya dankara musu mukullin mota sabuwa dal each (muhseen da Abnal), wai that's their graduation gift, they both were speechless da alhaji Habib ya basu mukullin motors din cos they both weren't expecting it, not until their senses came back to their head before suka fara mishi godiya, ko Mami da Yusuf suma tayasu godiya sukayi a wajenshi. Alhamdulillah Abnal ya bude councelling agency dinshi har ya fara aiki, kuma Alhamdulillah yana samun patients, Muhseen Shima yafara aiki. Wata talata da daddare Abnal da Nadia na chatting a wattsapp saiga wata bakuwar number tayi mishi magana ta hanyar cewa 'hi', Abnal wasn't surprised seeing an unknown number chatting him up cos since he started working so many unknown numbers do chat him up or even call him just for them to share their problems with him, and he always gives them a listening ear cos he's very passionate about his job, bayan ya gama jin matsalar su he always advice them to book a therapy session with him, tananne zai iya basu concrete solution, and mostly they do take heed to his advice or suggestions, so he replied by saying 'hello' and went to his true caller just to check the name of the person, saiga sunan ruqayya nan ya fito, Abnal was surprised and wondering how she got his digits, so dan karma ta ba'ta mishi lokaci with unnecessary surutu he sent her a message like this "ruqayya can you please tell me how i may be of help to you?" ruqayya na ganin wannan message dinshi dadi ya kamata cewa ashe Shima yanada numbarta, sai tace "wow habibi i never knew that you still had my digits " da Abnal yaga sakonta murmushin takaici yayi sannan yace "don't flatter yourself, true caller and your DP gave you out, so please go straight to the point" "well i just want to see you" ruqayya replied "see me for what?" Abnal ya kuma tambayarta "we have an unfinished business and again i miss you" ruqayya replied "this should be the very first and last time din daza kiyimun magana, i have nothing to say to you" Abnal na tura mata wannan sakon saiga wattsapp video call din Nadia shigowa, ajiye zancen ruqayya Abnal yayi agefe ya daga call din Nadia. Tun ranar ruqayya bata kuma mishi magana ba and Abnal shi yama manta da zancen wata ruqayya. One faithful Thursday afternoon Abnal na zaune a office dinsa yana duba case study din wata patient dinshi mace, dan already ya gama ganin patients din dayake da appointment dasu a ranar, saiga secretary dinshi namiji yazo ya sanar dashi cewa yanada bakuwa, izinin shigowa yace ya bata, bayan kamar minti daya saiga Nadia nan ta shigo, Abnal na ganinta ya tashi tsaye yana cewa "the queen herself" yafada yana murmushi, murmushin Nadia itama ta sakar mishi tana cewa "congratulate me" tafada excitedly while hugging him "okay, congratulations dukda i don't know what the celebration is all about" Abnal yafada mata yana janta zuwa sit dinshi tareda daurata akafarshi, shagwaba fuska Nadia tayi sannan tace "i cant believe you forgot what the celebration is all about, kuma ko jiya sai dana gaya maka" tsaya tunani Abnal yayi trying to remember their previous day convo, daya tuna sai yace "I'm soo sorry baby, i forgot that you're through with your masters program today, sai adduan samun kyakyawan result, well i trust you" Abnal yafada mata yana jan hancinta "naki wayon, you must make it up to me for forgetting in the first place" Nadia tafada mishi while squeezing her face "okay, how about dinner tonight?" Abnal ya tambayeta, Nadia najin abun dayace ta saki fuskarta tana murmushi tace "I'm in, what restaurant are you taking me to?" "that's left for me to know and for you to find out, i will pick you up around 7pm, hope the time is okay by you?" Abnal ya tambayeta "very much okay" Nadia replied him excitedly, kura mata ido Abnal yayi while giving her a hungry look, Nadia too was staring back at him while using her upper teeth to hold her lower lip, hannu Abnal yasa ya cire mata labbenta yana cewa "i told you severally to stop doing this" yafada mata cikin ra'da while tracing her lower lip with his finger, sannan ya cigaba dacewa "... I'm soo tempted to kiss you right now" ya kuma fada mata cikin ra'da "then what's stopping you" Nadia whispered back, Abnal didn't waste a second more and claimed her lips, they started at a gentle pace but at a point it was intense and they both were enjoying what they were doing not until wayar Abnal ya fara ruri, dakatawa sukayi tareda kurawa juna ido sannan Abnal yace "you taste divine" murmushi Nadia ta sakar mishi sannan tace "so do you, but pick your call before it ends for the second time" Nadia na gama fadan haka ta dauki wayar daga office table dake gabanta dan ta mikawa Abnal, Amma sunan ruqayya dake rubuce akan screen din wayarne yasa fuskarta changawa, Abnal na ganin haka ya karbi wayar daga hannunta dan yaga sunan wake kira, yana ganin sunan yasan cewa akwai matsala, a big one at that. 14/01/2022, 12:57 pm - +234 703 334 7796 left 14/01/2022, 5:25 pm - +234 803 206 8342 left 15/01/2022, 7:39 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 25" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1144433316?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=fCB4%2Fk%2BNqooQ7U6At%2Bk0dvzCFoH7oviShl%2BnrAvjOfhDBrsS25Uedkg9mMsANxtgs4dSksh%2FWnej9%2FXTZ8x9TLVU6oMjxFeuRHJt1vqH04ibFkJcmIY4zaI5oz2X8pe6 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 25 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 ....Abnal bai daga wayarba instead sai ajiye wayar yayi ya cigaba da ringing, kokarin tashi daga kafarshi Nadia tafarayi amma takasa cos Abnal's hold on her was firm, sai Abnal yace "mai akayi yanzu da kika fara fushi?" "i don't see the need for me to be here, since you've gotten back with your ex sai kabarni in kara gaba" Nadia tafada cikin fushi "why do you like jumping onto conclusions without hearing the details?" Abnal ya kuma tambayarta "ga abu ina gani, i can't believe you've been in contact with her, i feel like a fool right now" Nadia tafada tana kokarin tashi daga kafarshi amma Abnal is not letting her "can you please calm down and let's talk like the two matured adults that we are?" Abnal ya kuma fada mata, da Nadia taga cewa ba sakinta zaiyiba indai bata bashi listening ear ba, sai tace "I'm listening... " tafada mishi a takaice "there's absolutely nothing between me and ruqayya, agreed she chatted me up once and I put her in her place, tun ranar bata kuma yimun magana ba, inba yanzu da ta kiraba" Abnal explained to her calmly "let me have a look at your phone" Nadia tafada tana mikawa Abnal hannu alamar ya bata wayarshi, Abnal baiyi musu da ita ba ya mika mata wayarshi, karba Nadia tayi tashiga wattsapp dinshi, bayan ta gama karanta chats din Abnal da ruqayya saita kalli Abnal tace "if truly you really do not want anything to do with her, you ought to have blocked her number instantly but you didn't" "i had the intention to but it excaped my mind" Abnal replied "how convenient... " Nadia ta kuma fada, Abnal really do not want any sort of misunderstanding da ita, so sai yace "okay, atleast wayar na hannunki yanzu, do me the favour and block her", Nadia bata amsa shiba illa blocking din number ruqayya datayi, tana gamawa ta fara kokarin tashi kuma but Abnal still held her firmly, Abnal juyarda fuskarta yayi gareshi tareda kafeta da nashi sannan yace "do you seriously want us to continue this relationship like this without trust?" ya tambayeta cikin ra'da while starring deeply into her eyes, sanyi jikin Nadia yayi itama ta kalleshi tace "it's just hard not to get jealous over you expecially in this ruqayya's case, for crying out loud this is a lady that when she left you, you almost lost your life, just because of the level of love you felt for her, how I'm i to know that you're totally over her, it's not easy, anyone in my shoes will feel a type of way, and again knowing that I'm the one that fell in love with you first is a disadvantage on my own part, it just hurts soo much having to feel this uncertainty of you leaving me when you finally find someone you truly love" Nadia tafada tana goge hawayenta cos she was already in tears, Abnal bai hanata kuka ba cos he knows the importance of shedding tears when you need to, saida ya tabbatar cewa ta nutsu sannan yace "if I'm correct, your insecurities are because you think that I'm with you just because i figured you were in love with me first, so to avoid breaking your heart i started a relationship with you, in a nutshell I'm not in love with you, kawai ina tare dake ne out of convenience, so at any point i can easily fall in love with another?" girgiza kai Nadia tayi mishi alamar 'A', murmushi Abnal yayi cos the scenario he just described is a funny one to him, sai daya gama murmushin shi sannan ya kalleta yace " how i soo much wish cewa ana iya bude zuciyar mutum agane level of son dayakewa mutum, i would have be the first to open up my heart to you dan kiga yanda sonki ya maimayemun zuciyata, agreed at first i didn't get close to you because i wanted to date you, i was just attracted by your personality, but even then people around me kept on telling me that sonki nake which i didn't believe them not until when I was in Canada that i couldn't spend a day without hearing your voice, tunaninki suka hana ni sakat, it was then i came to realize that I was already deeply in love with you without even me knowing, wallahi kinji dai na rantse miki, the feelings i have for you now ko rabinsa banyiwa ruqayya ba, kawai what i came to realize was that my involvement with ruqayya has a reason, it was so that my family members could meet yours and nothing more, and maganar rashin lafiyar danayi lokacin rabuwata da ruqayya, you of all people knows that ba dan ita ko sonta aka yimun aiki ba, it was because i already had a heart issue that i never knew about, so please baby learn to believe in me" Abnal ya karasa maganarshi yana pecking din bakinta, Mayer mishi da martani Nadia itama ta fara yi, sundau lokaci suna sumbantar juna, dasuka finally dakata Nadia ta kurawa Abnal ido while playing with his beautiful beard tana cewa "I'm sorry for always being the one to bring about misunderstandings, henceforth i promise to work on my emotions" "you don't need to apologize, but please if at any point in our relationship you have doubts about anything can you please let me know so that i can clarify things for you calmly and not you jumping into conclusions?" Abnal ya tambayeta with a smile on his lips "yes i promise.. " Nadia replied with a smile of her own and pecked his lips again. Nadia na barin office din Abnal, Abnal ya dauki waya tareda dialing din number laila dayayi saving da sissy, bayan laila ta daga suka gama gaisawa Abnal yace "sissy, wani babban Alfarma nakeson kiyimun, i know I'm forever indebted to you due to duk Alkhairan da taimakon da kika shayimun, Amma inkinyimun wannan particular favour din, Allah kawai zan roka ya biyaki..." laila bata bari Abnal ya cigaba da maganaba ta katse shi ta hanyar cewa " Abnal this one you're going on and on singing my praises... Just tell me the favour you want me to render already" "okay i will now, but remember i told you already it's a huge favour" Abnal ya kuma jaddada mata, murmushi laila tayi sannan tace "that has been noted already" "okay let's do this..." Abnal ya kuma fada as if he's getting ready to do something physical that requires alot of energy, sannan ya cigaba dacewa "...i want your restaurant vacant from 6pm to 8pm" "i beg your pardon, you said what?" laila ta tambayeshi again cos she didn't want to believe cewa she heard him right the first time "sissy i know what I'm asking for is a lot, but i know you can do this for me" Abnal yafada trying to persuade her "Abnal do you realize the gravity of what you're asking me to do? That Time you're requesting for is actually the time where business Is booming, and again you want this kind of favour baka gayamun earlier ba for me to plan towards it, sai few hours to kake gayamun, how on earth do you want me to pull this through?" laila ta tambayeshi exasperatedly " sissy i know I'm informing you late, but it was an impromptu plan, please help me pull this through" Abnal begged "hold up guy, what exactly do you want to do with an empty eatery? Tell me dan insani if its worth it" laila ta fada mishi cos she's not gonna yield to his request if at all the reason behind it bai kwanta mataba, murmushi Abnal yayi dan yaga alamun cewa zata yarda, sai yace "i want to take Nadia on a date" Abnal ya fada "okay... Go ahead ina jinka" laila tafada dataga alamar cewa yayi shiru and ita tasan cewa that's not all, dariya Abnal yayi sannan yace "sissy kin cika son jin kwakwaf" "au haka ma zakace? Don't you know the amount of money that i will be loosing tonight? The least you owe me is an explanation" Laila tafada mishi "okay, i want to propose to her" Abnal yafada "sorry, you said what?" laila ta tambayeshi again "sissy i know you heard me" Abnal replied while smiling, ihun murna laila ta kwala sannan tace "OMG! Tell me i have a wedding to plan" laila tafada excitedly "hold your horses sissy, remember she hasn't said yes tukunnan" Abnal reminded her "forget about that, its a yesss already, you know she loves you" laila tafada mishi while still grinning from ear to ear "i pray so, enough of the chit chat, sissy please make sure your eatery is vacated before six cos i will be coming in, though the dinner is 7pm" Abnal ya fada mata "toh mai zaka zo yi tun 6pm?"laila ta tambayeshi kuma " i will be cooking" Abnal ya amsata a takaice "see love, Alright i will get everything set before your arrival" laila ta fada mishi "that's why i love you, bara na barki haka nan" Abnal yafada tareda katse kiran. Nadia na isa gida bayan anty faty da abbanta sun tayata murnan kammala masters dinta, uban yace ta sumayi gift dinta zuwa anjuma, da murna Nadia taje tayi hugging dinshi tana cewa ' i trust that you won't disappoint me', tana gama fadan haka ta haura sama. Bayan Nadia ta haura sama sai anty faty ta kalli mijinta tace "i still think that Nadia is too young to own a clinic..." mijin bai bari ta cigaba da magana ba ya katseta ta hanyar cewa "i thought we've already discussed and closed this chapter, how on God's earth can you say a 25 years old lady is too young to own a clinic? This girl has really worked hard, and anytime that her uncle Marwan is absent from his own hospital ba ita yake sawa in charge ba? and she has always done an excellent job in running it, so what's now the issue? But had it been cewa haseeba zanyiwa irin wannan kyautan baza kiyi magana ba" "and what's that supposed to mean?" anty faty asked while starring at her husband "kema kinsan abunda nake nufi" mijin ya amsata tare da tashi yayi hanyar bangarenshi, haka anty faty ta bishi da ido har ya b'ace mata, sannan tace 'Allah ya kyauta' tacigaba da kallon da takeyi. Nadia na isa dakinta ta kira sadiya, bayan sadiya tazo ta tayata murna itama, Nadia ta bata labarin abun daya faru a office din Abnal na kiran da ruqayya tayiwa Abnal, da Nadia ta gama bawa sadiya labari, sai Sadiya ta kalleta tace "nidai shawaran dazan baki anan shine kiyi a hankali, a irin wannan yanayi one have to apply wisdom, Abnal is not only good looking but he's also a very nice and humble individual, and let me not lie to you many girls will want to take advantage of his kindness towards them, is now left for you to know how to handle situations like that, but one thing for sure is you can't always go haywire and start accusing him of cheating on you just because a female called him, and also with his type of occupation he's gonna deal alot with females, in this situation ya zakiyi? Are you gonna harass his patients too? " " i sincerely understand all what you've said, buh this ruqayya is not just any lady, we're talking about his ex and first love, ko kin manta cewa it's because of rabuwa da ruqayya tayi dashi yakai harga yi mishi aiki? Nadia ta tambayi sadiya "who cares about who his first love was? The only important thing is his present and last love which is YOU, and point of correction, Abnal didn't undergo surgery because of ruqayya, he already had a heart issue which he never knew about, so please forget about this ruqayya of a girl and focus on your man and the dinner he invited you to, bara kiga in fara nema miki rigar dazaki sa, cos you really need to take his breath away" sadiya tafada tareda tashi zuwa walk in closet din Nadia, murmushi Nadia tayi sannan tace "you know I'm not into all this make over stuff" "well you will be into it today cos ni sai nayi miki kwalliya, gwara kisani tun yanzu". Around 5pm Alhaji Nasir yakai Nadia new clinic din da yayi mata, Nadia was speechless and mortified, she couldn't believe it, dukda its not that very big but it was okay and all the necessary departments and equipments are available, and the building and design itself is something else, its soo beautiful, tsabagen how excited Nadia was har hawayen farin ciki sai datayi, hugging din uban tayi tana ta zuba mishi godiya da adduoi, sai da uban yace mata ya isa haka nan kafun tayi shiru, basu dade ba sosai a clinic dinba sukabar wajen cos Nadia ta gayawa uban cewa shi has a date, the dad was excited for his daughter cewa atleast all what she desired and worked hard for are yielding positive results. Suna komawa gida Nadia taje tayi hugging din anty faty tana gaya mata surprise din da uban yayi mata, tayata murna anty faty tayi, tareda yimata adduan samun nasara, haseeba dake tareda uwar a lokacin itama tayata da murna tayi, tashi Nadia tayi daga jikin anty faty tana cewa "bara naje na shirya cos time has already gone" "where are you going?" anty faty ta tambayeta "i have a date with Abnal around 7pm, i thought i told you when i came back from school" Nadia ta amsa uwar excitedly "no you didn't, toh maza jeki dan lokaci ya kure, this is quarter to six already" anty faty ta fada mata "please try and make sure you doll yourself up" haseeba said "i don't need to cos he loves me anyway" Nadia replied, haseeba zata kuma cewa wani abun kenan sai anty faty tace "Nadia maza jeki dan nasan yanzunnan zaku fara cece kuce". Nadia na fita anty faty ta fuskanci haseeba tace "haseeba what exactly is going on?" haseeba already knew what the mom is hinting at, so sai tace "I'm already seeing someone , but in my work place i have been sent to UK on a course, Amma ba wani dadewa zanyiba, i promise cewa ina dawowa in Allah ya yarda zan kawo shi ku gaisa kuma ayi maganar aurenmu, kawai yanzu what i want from you is as usual, ki tayani yiwa dad maganar course dinda aka turani kafun ni ingaya mishi da kaina, dukda nasan cewa he's not gonna say no kar inje" "naji abunda kikace, i understand that you're career driven and all, but must you go on this course da za'a turaki? Can't you decline the offer and lets start your wedding preparations since kince you have a fiancé already" anty faty tafada while starring down at her daughter "i wish i can, but promotion ake son abani Amma without this course they can't, mum i know and understand how eager you're for me to settle down, but please try and understand me, i really love my career and i want to be very good at it" haseeba tayiwa uwar bayani "okay najiki, Allah ya cigaba da kareki duk inda kike, i will inform your dad tonight kafun ke ki gaya mishi da kanki" anty faty tafada, godiya haseeba tayi mata sosai sannan tace "... and again please mum do not tell dad about my fiancé until i give the go ahead" "don't worry your secret is safe with me" anty faty replied. 16/01/2022, 11:25 am - Zubaida Ibrahim left 16/01/2022, 1:56 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 26 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *HEY LOVELY PEOPLE, MY NEW BOOK TITLED QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) IS COMING UP ON THE 5TH OF FEBRUARY AND WHEN I TELL YOU THAT ITS A 💣 YOU BETTER BELIEVE ME, ITS GONNA BE VERY ENTERTAINING AND EDUCATIVE AS USUAL, IS IT ABIGAIL'S DRAMA YOU'LL WANT TO MISS? OR SADIQ'S BOSSY NATURE? KO JEDDERH'S CONSTANT LIFE TRIALS, OR ANTY MAGRETE'S QUEST FOR MONEY?, I CAN GO ON AND ON, I BET YOU WON'T WANNA MISS ANY OF IT, AND ALL THIS ENTERTAINMENT AT JUST A TOKEN OF 300 ONLY, WHEN I TELL YOU THAT THE BOOK IS WORTH MUCH MORE THAN THAT BETTER BELIEVE ME, AMMA DAN INASON KOWA YA KARANTASHI COS OF HOW EDUCATIVE IT IS, SHIYASA NACE KU BIYA 300 KACAL, GA ACCOUNT NUMBER DIN DAZAKU TURA KUDINKU 2141821179, THEN YOU SCREEN SHOT YOUR EVIDENCE OF PAYMENT TO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO THE PAID GROUP, PLEASE BANDA RECHARGE CARDS��, SO COME ON YA'ALL AND SHOW ME SOME LOVE BY PAYING 🥰, SAI KUNZO💃�.* Nadia was looking ravishing (in every sense of the word) by the time dinda Sadiya ta gama mata kwalliya, dukda nude makeup akayimata, outfit dinta kuma was a maroon palazo trouser coupled with top din wandon that's white in colour with a moroon dots ajikinshi, turban sadiya tayi sujesting cewa ta daura amma Nadia tace a'a she prefer veil cos the top is a bit tight, farin mayafi da takalmi tasa, sai dan pouch dinta shima fari data dauka, all in all she looked exquisite, lokacin data fito dan tayiwa anty faty da dad dinta sallama, suma yaba irin kyaun da tayi sukayi, they were happy cos it was refreshing seeing her trying to have fun, cos all her life has always been about her studies, ko saurayi bata taba yiba, Abnal is her first. Daya daga cikin securities din gidansu ne yazo yace wani na jiran Nadia a haraban gidansu, Nadia na zuwa taga cewa it's not Abnal instead wani ne daban amma mutumin yace Abnal ne ya turo shi, daukan Wayarta tayi dan ta kirashi taji dalilin da zaisa baizo da kansaba, cos their agreement was he will pick her up, Nadia na duba wayarta taga cewa ashe Abnal ya riga ya turo mata da sako cewa something came up so he won't be able to pick her up, Amma karta damu he has sent someone to pick her up, Nadia was soo furious da taga sakon, what could be soo important dazai hanashi zuwa daukanta da kanshi, and again he didn't even have the decency to call and let her know instead sai message ya tura mata, tsayawa Nadia tayi agaban motar while mutumin da Abnal ya turo shima na tsaye rike da murfin motar daya budewa Nadia dan ta shiga, Nadia was contemplating on either tashiga cikin motar or ta koma ciki kawai ta fasa zuwa dinner din, but atlas she decided to go, but Abnal has a serious explanation to do, da wannan tunanin ta shiga cikin motar, chauffeur din ya rufe kofar sannan shima ya koma nashi driver sit yaja motar sukabar gidan. Nadia na isa eatery din laila, tun daga haraban gurin she noticed cewa babu mutane but she didn't pay much attention to that, cos her aim right now is to see Abnal and have him explain what was soo important that he couldn't come pick her up as he promised, dan har yanzu she's still upset with him. Nadia na shiga cikin restaurant din taja ta tsaya cos everywhere was dark except for the dim lights din da aka kunna, and all the chairs and tables were absent apart from table guda daya da akayi setting a tsakiyar space din da chairs guda biyu, sai scent candles da aka zagaya table din dashi, the whole environment screams of Romance and elegance, meanwhile Abnal na tsaye a kofar dazai sada mutum da inda ake girki a wajen, yayi crossing din kafafuwansa while both his hands were in his pockets yana jingine da kofa tareda kefeta da ido with a smile on his lips cos Nadia looked divine coupled with the surprised look on her face now is priceless, Nadia bata hango Abnal ba saida Abnal yace "are you just gonna stand there" yafada yana takowa , kura mishi ido Nadia tayi tana murmushi cos yanzu duk fushin dake tattare da ita datazo, yanzu ta nemesu ta rasa, she's happy right now, wajen dinner table din Abnal yaje ya tsaya sannan ya cire chair guda daya alamar Nadia tazo ta zauna, karasowa Nadia tayi ta zauna while Abnal shima ya ciro dayar stool din yajawo shi kusada ita ya zauna tareda kafeta da ido yace "you look astonishing", murmushi Nadia ta kumayi sannan tace "thank you, you look good yourself as always" cos Abnal was in two pieces suit, Amma yayi unbuttoning din first two button and also his sleeves are fold up zuwa wajajen elbow dinshi, sai Nadia ta cigaba da cewa "how did you pull all of these off? I mean the whole restaurant Is Vacant, i simply can't believe that you did all of these just for me", daukan hannunta dake kan table Abnal yayi tareda pecking dinshi ya cigaba da rikewa sannan ya kalleta yace "that's because you don't know how crazy i am over you, if i had the power i will move heaven and earth just to pleas you" "thank you soo much, i love you" Nadia tafada while almost having a teary eyes "love you more angel" Abnal replied back, "so what do we have here sir cos I'm famished" Nadia tafada tana kallon kan table din, dan kamshin girkin ya cika mata hanci and she's not the pretending or forming unnecessary class type, murmushi Abnal yayi sannan ya tashi tareda serving dinsu, suna ci suna feeding din juna, juice dinda Abnal ya zuba mata Nadia tadanyi sipping sai taji wani abu abakinta, paper towel dake kan table din ta dauka tareda daura shi a baki ta ciro abun daga bakinta, lo and behold it was a diamond ring, kallon Abnal Nadia tayi cos she simply do not understand what's going on, Abnal didn't beat around the bush but instead he went straight for the kill and popped the question 'will you marry me?' Nadia was dumbfounded cos she wasn't expecting it, tsaya kallonshi Nadia tayi as if she was in a daze, rike mata hannu Abnal yayi while giving her one of his rarest smiles ya kuma cewa "is it a yes my angel?", sai a sannan Nadia ta dawo cikin hankalinta tace "are you actually proposing to me?", murmushi Abnal ya cigaba dayi sannan yace "yes i am, i will love to spend the rest of my life with you, so once again angel 'will you..." Nadia bata bari ya karasa tambayar ba tace "yes of course i will marry you" Nadia tafada while tears were streaming down from her eyes, karban ring din Abnal yayi daga hannunta tareda sa mata sannan ya fara goge mata hawayenta yana cewa "please stop the tears angel cos it's hurting me" "they're tears of joy babe" Nadia replied and stood up and went and straddled him while they both were starring deeply at each other and she claimed his lips, kissing din juna suke as if their life depends on it, Nadia was the one that broke the kiss sannan tace "you just made me the most happiest woman on the planet, infact today is the most happiest day of my life cos it has been from one good thing to another" "okay.. , apart from your masters program that you're through with today and this, is there any other thing that i need to know?" Abnal ya tambayeta "four special things happened to me today, the first is my masters program, second is having my first kiss from the love of my life, third is my dad surprising me with a well built and already furnished clinic as a gift for finishing my masters program and the last and most important one is you proposing to me to be your wifey, you can see now that I'm indeed the most happiest human on earth" Nadia ta amsa shi "so you mean to tell me that you're now a clinic owner?" Abnal ya kuma tambayarta "yes oo" Nadia replied with a smile "congratulations angel, you deserve all the happiness in this world" Abnal yafada mata before kissing her again, when they finally break free sai Nadia tace "i can kiss you all day long and not get tired cos you're a bad ass kisser, where did you learn to kiss this good?" Nadia ta tambayeshi while touching his lips, dariya Abnal yayi while giving her a sexy look yace "I'm a gentle man, and gentle men don't kiss and tell", hararanshi Nadia tayi while mimicking what he said, dariya Abnal ya kumayi sannan ya kureta da ido yace "te amor (i love you)" "love you more" Nadia replied with a smile sannan ta cigaba dacewa "you know before i got here i was furious with you cewa how on earth will you send a chauffeur instead of you coming yourself, and to top it off you didn't call me to let me know, but on getting here and seeing all these, my anger instantly vanished and was instantly replaced with joy, and your dish tasted divine just like the person that prepared it, once again, thank you for making me this happy" Nadia tafada while playing with his beard and starring deeply into his eyes "nice da godiya, for loving me the way you do" Abnal replied her "so when are you going to visit the clinic with me?" Nadia asked "for the rest of the week i will be pretty occupied, but bara muga zuwa next week" Abnal replied her "okay... Anytime you're chanced just let me know and we will go together" Nadia tafada tana kokarin tashi daga kafarshi Amma ta kasa, cos Abnal was holding her waist, matsa kanshi zuwa wajajen kunnanta Abnal yayi and he whispered something to her ear, from all indications what he whispered was something naughty cos Nadia was beetroot red daya gama fada mata tsabagen yanda take blushing ta kallashi tace "you're such a naughty guy, you want to corrupt my innocent soul" tafada tareda tashi daga kafarshi tana gyara mayafinta daya zame daga kanta, gyara zama Abnal yayi ya kureta da ido, da Nadia ta gama gyara jikinta sai ta kalleshi tace "and why are you starring at me like that, as if this is the first time you're setting your eyes on me?" "it's because i can't get enough of you, you look more alluring every day" Abnal replied while standing up, takowa gareta yayi ya kuma rike mata ku'gu, daura hannu a kafadarshi Nadia tayi sannan tace "i feel like staying with you here for eternity, just you and me, but as we both know, we can't, i need to get going dan lokaci ya tafi, this is quarter to 9" Nadia tafada mishi "okay.. Give me one last kiss before we go" Abnal yafada mata, pecking din bakinshi Nadia tasoyi but Abnal caught up to her idea and didn't allow her to stop the kiss when she wanted to, but instead he caught her lower lips and deepened the kiss, when she wanted to say something Abnal used that opportunity and slipped his tongue into her mouth, deep French kiss Abnal ya bata, saida tsayuwa ke nema gagaran Nadia kafun Abnal ya kyaleta, dizzily Nadia take ganin Abnal for about 5 seconds kafun ganinta ya dawo daidai, cos that kiss was earth shattering, she could practically still feel his lips on hers, da Abnal yaga cewa ta dawo normal, sai yace "yanzu zamu iya tafiya" yafada mata hoarsly cos even him felt that kiss. Anty faty, mijinta da haseeba ce zaune a lounge area suna hira, cos its a rare moment for all of them to be around at the same time, dan mostly Alhaji Nasir is always traveling so is his daughter haseeba, so shiyasa duk lokacin da dukkansu na nan they tend to stay up late and have a family moment, the only person missing here is Nadia, anty faty ce ta kalli agogon dake bango taga cewa its past 9pm already, sai tace "why is Nadia taking soo long? Tun 7 tabar gida, ya kamata ace ta dawo by now" "mom why not let her be, yarinyanan fa ba fita take ba, infact if I'm not mistaken this is her first time going out on a date" haseeba tafadawa uwar "thank you for letting her know , da nice nayi magana yanzu, she will say I'm taking side Yarinyannan fa ba wani fitan da takeyi ba, infact you're the one that's always disturbing and complaining that bata fita, her life is all about her studies, yanzu ta fita kuma you're still complaining" Alhaji Nasir ya fada yana kallon anty faty "wai toh yanzu laifi nayi dan nace tana dadewa?" anty faty tafada tana kallon Alhaji Nasir da haseeba simultaneously "ba'ace kinyi laifi ba, amma hour biyu kawai yanzu da fitanta daga gidannan, kafun ta karasa inda zata maybe hour daya ya tafi daga lokacin, definitely zatayi spending atleast minimum of an hour inda taje, dawowarta gida kuma lets round it up to like an hour again, if you add everything together, the minimum lokacin daza tayi spending should be around 3 hours, so hold your horses mubata lokaci" Alhaji Nasir ya amsa anty faty "kace har kai kayi calculation din komai, dama indai za'a taba Nadia sai inda karfinka ya kare wajen defending dinta" anty faty ta kuma fadawa mijin, haseeba ita dariya drama dinsu yake bata, Alhaji Nasir ya bude baki zaiyi magana kenan saiga Nadia nan ta shigo da sallama, bayanta kuma Abnal ne, shima da sallamar ya shigo, kusada Alhaji Nasir Nadia taje ta zauna while grinning from ear to ear, Alhaji Nasir ne ya fara magana yana cewa "talk of the Angel.. " yafada yana kallon Nadia, gaishe dasu Abnal yayi, anty faty da mijinta suka amsa mishi da fara'a, wajen zama anty faty ta nuna wa Abnal, bayan ya zauna ne Alhaji Nasir yake tambayarshi cewa 'hope they had fun?' amsa mishi Nadia tayi da "yes daddy, we had alot of fun", haseeba ce ta hango diamond ring dake hannun Nadia sai tace "Nadia what's that on your finger?" haseeba ta tambayeta tana tashi zuwa gareta, wiggling din hannun Nadia tayi agaban Alhaji Nasir tana cewa "daddy he proposed" tafada excitedly, hannun Alhaji Nasir ya rike yana cewa "cookie you don't mean it! Congratulations, I'm soo happy for the both of you" alhaji Nasir yafada yana kallon from Abnal to Nadia, hugging dinta haseeba tayi while congratulating her cos she's genuinely happy for her lil sis, and again Abnal is such a nice guy, tayasu murna anty faty itama tayi, dan finally one of her daughters is getting married, she has a wedding to plan, Alhaji Nasir ne ya kalli Abnal yace "once again congratulations son, but i hope ba zaku dade ba zaku fara maganar biki? Cos i don't subscribe for all this long term courtship" "not at all sir, infact ina zuwa gida zan sanarda Mami, afara all the necessary wedding preparations" Abnal ya amsa Alhaji Nasir respectfully "toh ma Shaa Allah, haka ake so" Alhaji Nasir yafada excitedly, tashi Abnal yayi yace shi zai tafi, bayan sun gama yi mishi sai da safe sai Nadia ta rakoshi zuwa gindin mota, adduan isa gida lafiya Nadia tayi mishi sannan Abnal ya shiga cikin mota ya tafi, da Alkawarin cewa he will give her a call before sleeping. Nadia na koma ciki sai da safe tayi musu tareda haurawa sama, zata shiga cikin dakinta kenan saiga sadiya nan fitowa daga dakin haseeba, da alama cewa wani abun taje yi, sadiya na ganinta tace "a'a ashe kin dawo", jawo hannunta Nadia tayi zuwa dakinta ta rufe kofa, sannan ta nunawa sadiya hannunta while smiling, ihun murna sadiya tayi sannan tace "don't tell me he proposed" "of course he did" Nadia ta amsa ta excitedly, hugging dinta sadiya tayi tana cewa "congratulations girlfriend, I'm soo happy for you, finally you snatched that hunk of a man all to yourself, you did well" sadiya tafada mata jokingly "yess ooo i snatched him, he's all mine now" Nadia replied her, tsaya kallonta sadiya tayi sannan tace "wait oo, what happened to your lipstick?" sadiya ta tambayeta while giving her a knowing look "nothing happened to it, have you forgotten that the lipstick is nude in colour? And again you don't expect that it will still be intact the way it was before i left" Nadia ta amsata tana karasa wajen vanity table dinta, murmushi sadiya tayi sannan tace "better come and give me all the hot jists, although nasan cewa nude colour lipstick nasa miki, amma yanzu nothing is on your lips oo" "we kissed" Nadia tafada dreamily while closing her eyes "i knew it!, so how was It? " sadiya ta kuma tambayarta tana zama akan gadon Nadia "it was magical, that guy is a kisser! I could practically still feel his lips on mine, i cant wait to have more.. " Nadia tafada lazily while touching her lips, tsaya kallonta sadiya tayi tana murmushi tace "i go love oo, irin wannan day dreaming haka! Well all i will say is just take it easy, you know how some men can be, buh daga gani Abnal is not the type that will take advantage of a lady" "i don't care if he takes advantage of me sadiya, i love that guy to stupor! He's practically like the air i breath, i can't wait for us to get married" Nadia tafada while Starring at the mirror "Lallai kam, gaskiya ayi sauri ayi aurannan, dan kar wani barnan ya auku, irin wanga so?" sadiya ta kuma fada "my dear you won't understand, bara nayi wanka nayi sallar isha sannan inyi nafila in godewa Allah for answering my prayers" Nadia tafada tana yin hanyar bandaki, sai da safe sadiya tayi mata, sannan tabar dakin zuwa nata. 17/01/2022, 9:46 am - Zee joined using your invite 17/01/2022, 9:57 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 27" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1148206253?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=yVseRPV8BWKlWmjliC3L0pSjpxhF9Dy6RYBp8kxbSzfMC40%2BegGPZZV6LzRFf4kT4tIlQKzYs0w%2FjEYkRxqHwdTl1bwaggKqD0XKcPS9Ur%2FyopLASWeRiBHAMSN60XMp 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 27 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *_***SNEAK PEAK FROM MY NEXT BOOK 'QADDARAR JEDDERH' (JEDDERH'S DESTINY). "... I'm gonna ask you a simple question that needs a yes or no answer, have you slept with that man that you were with?" Sadiq asked her in a very calm tone, Amma kallo daya mutum zaiyi mishi yasan cewa this his calmness is nothing but what we call 'the calm before the storm', murmushin takaici Jedderh tayi sannan tace " you must be a joker, i will pretend that you didn't just ask me that pervatic question, just move out of my way and let me go if at all you want me to forgive this stunt you just pulled on me now" Jedderh tafada mishi cos Sadiq was standing between her and the door, babu yanda zata fita if at all Sadiq bai matsa daga hanyar taba "answer the damn question!!!" Sadiq yafada cikin fushi, cos just the thought that there's a possibility nacewa Jedderh has been intimate with Mr Johnson is driving him nuts, Jedderh was shocked and also taken a back by yanda Sadiq yayi ihu cos she wasn't expecting it, batasan lokacin data amsashi da "no i haven't slept with him, I'm just his date and nothing more" tafada while giving him a surprised look, Sadiq najin amsa dinta baisan lokacin dayayi ajiyan zuciya ba yana shafa fuskarshi frustratingly, Jedderh was just staring at him speechless cos she simply do not understand what's going on in Sadiq's head "now that I've answered your pervatic question you should let me out, else you give me no option than to call anty maggy and explain all what you did to her, I'm sure you wouldn't want a lawsuit in your hand anytime soon" Jedderh threatened him confidently, cos she has decided not to show an iota of fear, Da Sadiq yaji abun da Jedderh tafada sai ya ciro wayarshi tareda fara dannawa cos he knows what Jedderh said is true, anty maggy doesn't play with any of her girls, any form of maltreatment she will sue you, and the last thing Sadiq wants is a lawsuit on his office deck all because of an excort, so he decided to beat Jedderh to her own game by calling anty maggy himself, dan yanada number dinta awayarshi amma this is the first time dazai kirata da kanshi, harun has always been the one to do the calling, wayar nafara ringing Sadiq yasashi a handsfree, Jedderh was just standing there wondering who he was calling, not until taji muryar anty maggy ta daga wayar tana cewa "hello, good evening Sir" cos anty maggy has Sadiq's digits, and when she saw his call she was soo excited amma kuma tana dan fargaba cewa hope Sadiq is not calling to stop his patronage cos the last set of girls daya aika mishi he declined all of them, and each one of those ladies were anty maggy's best, so she's worried cewa Sadiq is not finding her services worthy anymore and she wouldn't want to loose him as a client "so i will assume that you know who's on the line" Sadiq yafada mata "yes sir, i do" anty maggy replied respectfully "okay, in that case let me go straight to the reason why I called you, i want the lady you sent to Mr Johnson to spend a month with me" Sadiq yafada authoritatively, cos he has decided to have Jedderh to his fill and a month should be okay for him, cos he really needs to get his sanity back, Jedderh najin abunda Sadiq yafada ta bude duk idanuwanta waje finding it hard to believe what she just heard him say, Amma she decided to keep mute and hear anty maggy's response first, "oh you mean Jedderh right?" anty maggy ta tambayeshi "i don't know whatever her name is" Sadiq replied arrogantly, Jedderh was just staring at him "that's her name sir, that shouldn't be a problem at all, buh it will cost you alot of money..." anty maggy tafara fada cos she really don't want to turn Sadiq's offer down after not being able to satisfy him for weeks, and again this is a very good business that will fetch her alot of money, katseta Sadiq yayi ta hanyar cewa " that shouldn't be a problem, get your lawyers to meet mine and they both can settle things out, you just name your price" Sadiq yafada "okay sir, in that case she's all yours for the next one month" anty maggy tafada excitedly kafun Sadiq ya katse kiran yana bawa Jedderh kallon 'you're all mine now'. Jedderh couldn't believe cewa anty maggy just accepted Sadiq's demand just like that without asking her first, sai yanzu ta kuma sanin cewa batada gata, but God knows she's not spending a month with this egoistic bastard, tana gama wannan tunanin wayarta yafara ringing, tana dauka taga cewa anty maggy ce, dagawa tayi bayan sun gaisa anty maggy tayi mata bayanin proposal din Sadiq, there and then Jedderh tayi rejecting dinshi, sai anty maggy tace "you don't get to reject a client, don't you want more money? If you don't need or want money, well i do, so you better make use of this opportunity that you have and secure your future, remember you're indebted and binded to the agency for the next five years, if you really do not want to stay with him for a month, then pay me the exact amount he's paying for your services" "anty maggy you of all people knows that i don't have the money to pay you..." Jedderh tafada pleadinly "in that case, you'll stay with him for a month and certisfy him in every possible way you can and i don't want any complaints from him about you, so you better behave yourself and be on your best behavior, good luck to you" anty maggy na gama fadan haka ta katse kiran. Jedderh was left dumbfounded, juyowa tayi ta fuskanceshi tace "you this Sadistic bastard, you think you can buy me with your money, well I'm not for sell! So you better call anty maggy back and tell her that you're no longer interested in me, else you won't like what i have up my sleeve for you" Jedderh tafada mishi angrily thinking that her rude behavior might change Sadiq's mind, takawa zuwa gabanta Sadiq yayi while staring down at her yafara cewa "you're nobody to tell me what to do or not to do, you're just a mere cheap whore that's needed to be taught a lesson cos you're rude, and don't think that this one month you're about to spend with me is gonna be an enjoyable one, no, far from it, it's gonna be hell on earth cos I'm gonna be having you my way, anyhow i want it you have no choice than to give it to me, you know why? Cos you're for sale and I've paid for a month out of your miserable life, so the earlier you shut that latrine you call a mouth the better for you", Sadiq na gama fadan haka sai ya juya yafita daga dakin tareda kulle Jedderh aciki. SO ARE YOU STILL IN DOUBT EITHER IT WILL BE INTERESTING OR NOT? BE A LEGAL READER BY PAYING INTO THIS ACCOUNT NUMBER 2141821179, UBA BILKIS QAZEEM AND SEND A SCREEN SHOT OF YOUR PAYMENT INTO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO MY PAID GROUP. *_* Anty faty ta fadawa Alhaji Nasir batun tafiyan da haseeba take sonyi, Alhaji Nasir was a bit hesitant at first, saying that it's barely a year dawowarta daga Canada, Amma anty faty persuaded him to let her, highest this would be her last traveling, that if they say she shouldn't go it will be as if its because of Nadia that's engaged, tunda basu ta'ba hanataba before, da haka anty faty ta shawo kan Alhaji Nasir. Washegari haseeba made sure she closed early, dan already ita da muhseen sunyi zasu hadu a gidan Mami amma bangaren su muhseen zata, lokacin data karaso already muhseen shi ya rigata dawowa gida, so tana zuwa direct apartment din muhseen taje, tana shiga ta tarar cewa muhseen yana zaune yana danna wayarshi, muhseen na ganinta ya tashi tsaye haseeba tazo tayi hugging dinshi, pecking din bakinta muhseen yayi suka zauna sannan muhseen yace "hey hon you look a little bit sad, hope all is well?" ya tambayeta yana shafa gefen fuskanta "I'm fine, i guess I'm a little bit exhausted" haseeba ta amsa shi tana kallon shi "okay.. When you get home you go take a nap.. So what did you want to discuss that was soo urgent?" muhseen ya kuma tambayarta, kurama juna ido sukayi nadan wani lokaci cos she knows what she's about to say might make or break their relationship, but to God who made her she can't abandon her career because of a man, she loves it too much, numfasawa haseeba tayi sannan tace "I'm traveling to Dublin on a course", muhseen najin abun data fada countenance dinshi ya changa, immediately ya tashi tsaye yana cewa "c'mon haseeba not again, When exactly are you planning on settling down!, even our relationship is a secret, now that I'm expecting that zamu fito fili mu fadawa mutane ayi maganar aurenmu, you come and tell me this!?, i don't understand you!" muhseen ya fada feeling frustrated, nuna mishi wajen zama dake gefenta haseeba tayi alamar yazo ya zauna while giving him a sardonic smile, muhseen was a bit hesitant at first amma daga baya ya koma ya zauna, kama hannayenshi guda biyu haseeba tayi ta kura mishi ido sannan ta fara magana kamar haka "i understand how you feel right now, but you need to wake up and sniff the coffee, this is who i am! I'm career driven and oriented, i love what I do and I want to be the best at it, if you're looking for a sit at home wife, or a wife that will be available at all time then sweety I'm not the woman for you, cos not even marriage will stop me from traveling if the need arises, so wallahi kaji na rantse maka i will understand if you quit the relationship now cos is not all men that will tolerate such, infact only few men will, so it's not too late to say no, this is part of the reason why i didn't want us to make our relationship public so you won't be obligated to go on with it when you can't cope..." katseta muhseen yayi ta hanyar cewa " enough haseeba, you know perfectly well how crazy i am about you, i understand and i knew right from onset that you're very passionate about your career which i respect soo much, but all I'm saying is kiyarda inturo ayi maganar aurenmu, yesterday night when Abnal came back and told all of us about his proposal to Nadia, we were all excited that dad was even sujesting cewa why not a hada aurensu dana ya Yusuf since sameera is through with her final exams, service kawai ne ya rage mata, which zata iyayi a gidan miji, and i was thinking cewa maybe na mu uku za'a hada, but hearing you say this now just shatters my hope and plan" "babe i swear i understand and feel your pain, and the only reason I'm going on this course is because of the promotion involved, and it's just a 2 months course so kaga cewa ba wani dadewa zanyiba, infact have it in mind cewa tare dasu Nadia za'ayi bikinmu, na riga na gayawa anty faty about you amma batasan cewa kaine ba, i just told her i already have a fiancé, so ina dawowa zan gaya mata cewa kai ne, i know that she will start preparing for our wedding before my arrival, so ka kwantar da hankalin ka, before you know it two months will be gone" haseeba tafada tana marairace fuska da shafa fuskar muhseen, cos deep down she loves him and will not want to loose him, kura mata ido muhseen yayi nadan lokaci sannan yace "you know i can never say no to you when you plead like that, but promise me that kina dawowa za'a fara zancen aurenmu" muhseen ya fada mata seriously "i promise you cewa ina dawowa zan sanar da kowa batun soyayyarmu, the reason why i don't want to let dad know is that zai iya cewa i should shove the course zuwa bayan aure cos you know he doesn't like long term relationships, but akwai wani matsala kuma" haseeba ta karasa maganarta tana shagwaba fuska, "what is it again?" muhseen asked while starring at her as if his world revolves around her "you know mutane zasuyi magana cewa me and you are age mates or I'm too old for you etc, nasan bazaka samu matsala daga wajen dad dinkaba but the rest of the family members will surely and definitely talk" haseeba tafada mishi worriedly, matsa kusa da ita sosai muhseen yayi ya rike gefen fuskarta sannan yace "i don't care what people say, nice zan aureki so your focus and concern should be about me, people will always talk, so please don't let or disturb yourself about people's opinion, what's important is the love we have and feel for each other" "thanks for your understanding, i love you" haseeba tafada mishi tareda pecking din bakinshi, haseeba didn't stay long before leaving. What's Ruqayya up to? Ruqayya is soo worried cos yanzu numbar Abnal baya zuwa, duk tabi ta tayarwa uwarta da yayarta hankali, ko yanzu tisasu tayi agaba tana hawaye cewa ita gaskiya they should both find a solution for her ta yanda Abnal zai dawo cikin rayuwarta, afterall sune sukasa ta rabu dashi, uwar tace tayi magana tana cewa "ni na rasa mai kikaga a jikin wannan yaron dayasa kika like mishi haka, ga Alhaji Bala nan yana mutuwar sonki, ga naira a hannunshi kamar mai, amma ki wani nacewa wani Abnal? Yanzu dai mai kikeson ayi miki ne wai?" "nidai Abnal nakeso, Amma daga gani yayi blocking din layina dan inna kirashi ko na tura mishi sako baya zuwa" ruqayya tafada while still crying "toh ai wannan mai saukine, kawai wani sabon layin zaki siya muyi anfani da wannan wajen kiranshi, kinga cewa ba zai san cewa kece, so please kiyi shiru duk anan ni banga abun tashin hankali ba" Firdausi tafada trying to calm her sister down "amma informant dinki ya fada cewa he's engage to that lady fa" ruqayya ta kuma fada tana shagwaba fuska "ai duk wannan ba wani abun baneba, tunda bai aure taba ai da sauki, koda kuwa ya aure tane zamu san yanda zamuyi ya aureki as a second wife" firdausi ta amsa mata "Allah ya kiyaye, I'm not ready to share my Abnal with anyone, daga ni babu wata (i laugh in swahili😂😂🤣) " ruqayya tafada confidently "toh naji, yanzu dai ki saki jikinki, kinsan cewa zuwa anjuma Alhaji Bala zai zo, and bana son ki fita dashi looking all sad, kinsan yayi mana alkauruka da yawa which he hasn't fulfilled yet, so you really need to impress him well idan yazo" firdausi ta kuma fada mata in a pleading manner, dan kasuwar ruqayya ne keci yanzu, firdausi ita ta zama kwantai, bata samun clients kamar da, shiyasa basu son bacin ran ruqayya ko kadan, da ita suka dogara yanzu, (Allah ya kyauta). Sati daya da tafiyan haseeba yanzu, Abnal ne zaune shida muhseen a bangaren muhseen suna hira, saiga wayar Abnal ya fara ringing, daukan wayar yayi yaga cewa unknown number ne ke kiranshi, dagawa yayi da sallama, saiga muryar ruqayya ya daki kunnenshi, haushi da takaicine ya ishi Abnal sai yace "what on God's earth do you want from me ruqayya? What part of 'stop disturbing me' don't you understand?" Abnal ya jera mata waennan tambayoyin angrily "baby mai yasa kakemun hakane wai? I understand that you're upset with me but nasan har yanzu sona na nan aranka, please give me one last chance" ruqayya tafada tana karairaya murya, murmushin takaici Abnal yayi sannan yace "ruqayya I'm over you since long time ago..." katseshi ruqayya tayi ta hanyar cewa "that's not true, nasan cewa the reason why you refused for us to meet is because you still have feelings for me..." katseta Abnal shima yayi ta hanyar cewa "stop dreaming ruqayya, the reason behind my refusal to meet you is simply because i have absolute nothing to discuss with you, so please stop pestering me!" Abnal na gama fadan haka ya katse kiran tareda ajiye wayar "can you imagine the audacity of this girl?, telling me that the reason behind my refusal to meet with her is because i still have feelings for her" Abnal yafada yana kallon muhseen "is that your Ex that you told me about?" muhseen ya tambaye shi "yes she's the one, i don't know what to do with her again, if i block her number she gets new one, duk tabi ta addabeni" Abnal replied him exasperatedly, murmushi muhseen yayi sannan yace "let me tell you something, you need to meet with her and talk face to face, she needs to see for herself that you're truly over her, you both need closure cos you never had it, inba haka kayiba she will continue to pester you, and blocking her number is not gonna work cos she will most definitely get a new one, so just set a date for her, ku biyu ku zauna ku tattauna, make her realize that no any hard feelings, but you're over her, if not she might end up causing problems between you and Nady" Muhseen yafada mishi "she already has caused a problem between us before which i don't want a repetition, i think i will just take your advice, set a date with her and get this over with" Abnal yafada yana duba wayarshi "but the earlier you see her the better, cause that girl is like a cancer which you won't want it to spread, so the earlier you cut her off the better for you" muhseen ya kuma jadadda mishi "yes i will meet with her ASAP, infact da zance mata mu hadu yau since ina gida but i already have an appointment with my angel and anytime from now zata iya kirana" Abnal yafada while still pressing his phone "nawa oo, Allah ya bamu irin taku" muhseen yafada gwanin ban tausayi, kallonshi Abnal yayi yana murmushi yace "why the sad face?" "nothing, just envying your girl's availability" muhseen replied "babu wani availability, itama tunda ta koma aiki a clinic din ya Marwan she has been very busy, like today clinic dinta mukayi cewa zamuje gani cos i haven't gone to see the place due to my tight schedule last week, tun safe yakamata ace muntafi, but just this morning ta kirani take cewa she's sorry bazamu samu daman zuwa da safe kumaba cos ya Marwan called her cewa sunada patient din daza suyiwa aiki yau, and the surgery is a major one, so when she's through she will come pick me up muje muga clinic din, and i know that sai nanda yamma kafun tazo" Abnal yafada "dukda haka, your situation is still better than mine" muhseen insisted "i hear you, but c'mon cheer up before you know it two months will pass by and your girl will be back" Abnal yafada cheerfully trying to cheer muhseen up. Ruqayya kuma na zaune da yayarta Firdaus lokacin data kira Abnal, infact a hands free tasaka wayar so firdausi taji duk abun da Abnal yafada, ajiye wayar ruqayya tayi while looking sad tace "anty fidi ni gaskiya i don't know what to do again, you're the expert here so advice me" "don't worry, since he's proving stubborn ta  wajen fiancee dinshi zamu shige shi, already I'm working on how to get her digits, kuma anyimun alkawarin kawomun numbarta acikin satinnan, so just calm down everything is under control" firdausi tafada trying to calm ruqayya down, godiya ruqayya tayi mata sosai. Nadia bata fito daga theater ba sai wajajen 5:30pm, a asabitin tayi wanka tareda yin sallolin da ake binta, dama tun asali tana da kaya a asabitin, da taje yiwa Marwan sallama cewa ita ta tafi gida Marwan yake tuna mata cewa karta manta ta shigo asabitin da wuri gobe cos they have another patient to operate on, sai Nadia ta amsa mishi da cewa he shouldn't worry bata manta ba. Wajen past 6pm Nadia ta karaso gidan Mami amma a waje ta tsaya da motarta bata sauko ba, Abnal kawai ta kira cewa tana waje ya sameta, ko minti uku baiyiba saiga Abnal da muhseen sun fito, saukowa Nadia tayi daga mota tana murmushi suka gaisa da muhseen, muhseen yake tsokanarta cewa "bokan turai dafatan aikin yau was a success? Kinsa mutumina jira yau, every two minutes yake duba wayarshi ko zaiga kiranki" muhseen yafadawa Nadia jokingly, murmushi Nadia tayi sannan tace "Alhamdulillah it was, wallahi nima bansan cewa zamu dade hakaba" Nadia replied while still smiling, Abnal shi kuma tsayawa yayi ya kure Nadia da ido, only God knows how much he loves and adores this lady, mika mishi mukulli Nadia tayi tana cewa "you're driving cos I'm exhausted" karbe mukullin Abnal yayi sannan sukayiwa muhseen sallama shi ya koma ciki, bayan sun shiga cikin mota Abnal ya kalleta yace "you know we can always postpone the visit cos you look exhausted already" yafada mata while starring at her "don't worry i will be fine, dan in bamu je yau ba, i don't know when we will be chanced again" Nadia replied "okay, as you wish ma'am" Abnal yafada yana kunna motar. Suna isa clinic din, tun daga haraban wajen Abnal yafara yaba irin kyaun da wajen yayi, all the different areas da sections da ake dashi Nadia ta nuna mishi, section din ICU ne last place din dasuka shiga, Abnal na shiga wajen yace "this room doesn't look like it's in a hospital, it's soo beautiful and spacious" Abnal yafada tareda zuwa wajen window din dakin ya tsaya, zuwa Nadia tayi ta rungumeshi ta baya tareda daura kanta a bayanshi tana cewa "that's because it's an intensive care unit" Juyo gareta Abnal yayi tareda rike mata ku'gu yace "I'm soo excited for you Angel, you deserve all of these and more cos you've worked soo hard for it" yafada yana shafa gefen fuskarta da hannunshi daya while the other one hand is still on her hip, killer smile Nadia tabashi tana cewa "thanks honey, i really appreciate all your support and encouragements" tafada tana daura hannayenta a wuyanshi tareda jawo kanshi kasa ta hade bakinsu. 17/01/2022, 12:26 pm - +234 810 805 0239 changed to +234 704 482 4901 17/01/2022, 9:22 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 28" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1148206258?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=qBANd99glVuOGs0QNBSYTv5i0uX7E7jz4mOcNr8qZMBsmtfifG8aSi%2Fgpl5IQZb8xT5qh60eaMhZoxdSP59j1vhRYpB6nADdmjiQMAYvLiYe%2FtCIrHxoxQIw%2FKspeeYL 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 28 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *HEY LOVELY PEOPLE, MY NEW BOOK TITLED QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) IS COMING UP ON THE 5TH OF FEBRUARY AND WHEN I TELL YOU THAT ITS A 💣 YOU BETTER BELIEVE ME, ITS GONNA BE VERY ENTERTAINING AND EDUCATIVE AS USUAL, IS IT ABIGAIL'S DRAMA YOU'LL WANT TO MISS? OR SADIQ'S BOSSY NATURE? KO JEDDERH'S CONSTANT LIFE TRIALS, OR ANTY MAGRETE'S QUEST FOR MONEY?, I CAN GO ON AND ON, I BET YOU WON'T WANNA MISS ANY OF IT, AND ALL THIS ENTERTAINMENT AT JUST A TOKEN OF 300 ONLY, WHEN I TELL YOU THAT THE BOOK IS WORTH MUCH MORE THAN THAT BETTER BELIEVE ME, AMMA DAN INASON KOWA YA KARANTASHI COS OF HOW EDUCATIVE IT IS, SHIYASA NACE KU BIYA 300 KACAL, GA ACCOUNT NUMBER DIN DAZAKU TURA KUDINKU 2141821179, THEN YOU SCREEN SHOT YOUR EVIDENCE OF PAYMENT TO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO THE PAID GROUP, PLEASE BANDA RECHARGE CARDS��, SO COME ON YA'ALL AND SHOW ME SOME LOVE BY PAYING 🥰, SAI KUNZO💃�.* Kara matso da ita jikinshi Abnal yayi and he then took over the kiss, sundau lokaci suna abu daya daga baya suka dan dakata amma goshinsu na hade Abnal yace "i don't know how i survived and lived all these years without you, you're the best thing that has ever happened to me" ya fada mata while starring deeply into her eyes, pecking din bakinshi Nadia tayi and while playing with his opened shirt button tace "actually i have an idea.." tafada while giving him a mischievous look "okay.. Let's hear what this idea is all about" Abnal yafada while giving her a mischievous smile of his own "i was thinking that maybe we could pass the night here together " Nadia tafada while giving him a sexy look, murmushin gefen baki Abnal yayi sannan yace "can you be more explicit about your request ma'am?" Abnal ya tambayeta while still smiling and starring down at her "better remove your mind from the gutters" Nadia tafada tana dan dukanshi a kirji, dariya Abnal yayi sannan yace "toh ni mai nace yanxu?" "I'm serious here babe, i want to spend the night with you" Nadia tafada tana shagwaba fuska and pouting her lips, kura mata ido Abnal yayi nadan wani lokaci sannan yace "how can i say no to you when with just a look you drive me crazy, but ba za'a neme kiba a gida?" Abnal ya tambayeta yana shafa bakinta "i will call anty faty and let her know that i will be sleeping over in the hospital" Nadia ta amsashi "okayy.. But you do realize cewa bamuda kayan bacci or wanda zamu iya sawa gobe.." katseshi Nadia tayi ta hanyar cewa "babe i don't care about all that, i will sleep anywhere and anyhow indai you're with me, i just want to cuddle up with you tonight" Nadia tafada tana kuma rungumeshi tareda daura kanta a jikinshi, shafa kanta Abnal ya ringayi cos from all indications Nadia is in her feelings, so nothing he says will make sense to her, Amma one thing for sure, tonight is gonna be a long night for him, dago da fuskanta yayi suna kallon juna yace "okay I've heard you, but i need to buy you something to eat dan nasan cewa you've not eaten, so will you be alright by yourself inje indawo?" Abnal ya karasa maganarshi da tambaya "don't worry about me i will be fine, afterall there's security outside, and akwai wuta, so i will be good" Nadia ta amsashi "okay then, bara naje na dawo" Abnal yafada mata yana pecking din bakinta kafun yadau mukullin mota yafita daga dakin. Da Abnal ya fita Nadia tashiga bandakin dake cikin dakin tayi alwala tareda zuwa ta tayarda Sallah, sallar Maghreb da Isha tayi cos already lokacin sallar Maghreb ya shige, bayan ta idar da shafa addua ta tashi tareda cire three quarter kimono dark blue din datasa akan tight jean da black body hug din dake jikinta, tayi folding dinshi sannan ta cire mayafinta Shima tayi folding dinshi, sannan ta hau kan gadon dake dakin ta zauna, dan ba laifi gadon dake dakin is quite big, wayarta ta ciro daga jakarta tayi dialing din numbar anty faty, bayan anty faty ta daga suka gaisa, Nadia ta fadawa anty faty cewa she wouldn't be coming home a asabiti zata kwana cos she has a patient she needs to look after and always check upon throughout the night, anty faty wasn't surprised dan once in a while Nadia kan kwana a asabiti, kawai adduan samun lafiya anty faty tayiwa patient din sannan sukayiwa juna saida safe. Da Abnal ya fita masallaci yaje ya gabatarda sallar Maghreb sannan yaje ya siyi abun dazasu ci sai kuma toothpaste da brush, a dawowarshi akafa kiran sallar isha, masallaci ya karasa yayi sallah sannan ya dawo cikin mota, wayarshi ya ciro yayi dialing din number muhseen, lokacin muhseen shima ya fito daga masallaci dake kofar gidansu kenan, daga wayar yayi, bayan sun gaisa sai Abnal yace "bruh please a quick favour, i will need you to cover up for me in case Mami ko dad suka tambayeka inda nake, just tell them that na kwanta cos I'm having a migraine so nasha magani na kwanta and I've heard .." dakatar dashi muhseen yayi ta hanyar cewa "wait i don't understand, ain't you coming back home tonight?" "yea, i will be sleeping out" Abnal ya amsashi a takaice "i hope is not what I'm thinking that's about happening?" muhseen ya kuma tambayarshi "pending on what you're thinking" Abnal replied back "you're spending the night with Nadia yes or no?" muhseen asked again "yes, but don't ask for the details, when we meet tomorrow i will explain everything to you" Abnal replied back "okay, i will be expecting you tomorrow morning with the full jist but behave yourself, don't cross the line" muhseen ya karasa maganarshi yana murmushin shakiyanci "what line are you crossing? My friend goodnight" Abnal yafada tareda katse kiran Shima yana murmushi. Lokacin da Abnal ya dawo dakin, Nadia's concentration was on her phone, Abnal na shiga cikin dakin yaja ya tsaya cos of yanda yaga Nadia, this is his first time dazai ganta cikin riga da wando without a kimono and her hair was open tayi parking din gashin in a ponytail, kuma babu laifi tanada gashi, right now she looks soo divine to him, only God will help him survive this night cos akwai matsala. Da Nadia ta lura da tsayuwarshi sai tace "mi Amor why are you standing there? Come sit cos I'm really famished" Nadia tafada tana nuna mishi kusa da ita, karasa shiga dakin Abnal yayi space din dake kusa da ita yaje ya zauna while still starring at her, bayan Abnal ya zauna ya ciro abubuwan daya siyo ya cigaba da kallonta, sai Nadia ta kalleshi tace "why are you starring at me like that" tafada while smiling "cos you're beautiful" Abnal replied while still starring, murmushi Nadia tayi sannan ta kalli kayan daya siyo taga ice cream na ciki tace "thank God you bought ice cream, sai ya zama desert dinmu" "ice-cream is not really my thing because of the amount of sugar in it, you know it's not good for my body" Abnal yafada with a lopsided grin on his face, kallonshi Nadia tayi sannan tace "just some spoonful of it won't hurt" "alright, let's dig in already cos i know you must be very famished right now" Abnal yafada yana bude chicken and chips din daya siyo, feeding dinta Abnal ya farayi dan Nadia tace she can't eat herself cos of how tired she was, saida Abnal ya tabbatar cewa ta koshi sannan ya dakatar da feeding dinta, tashi Nadia tayi zuwa bandaki dan tayi brushing din bakinta, lokacin data fito ta tarar cewa Abnal yana clearing inda suka ci abunci ne sai tace "kardai kace har kaci abunci?" "yea naci, ni dama ba wani yunwa nake jiba" Abnal yafada shima yana shiga cikin bandakin dan ya wanke bakinshi, zama akan gado Nadia tayi ta jingina bayanta da headboard din gadon ta fara massaging din kafarta, a haka Abnal ya fito ya sameta, kusada kafarta ya zauna tareda dora kafarta a nashi kafar yana tayata massaging dinsa yace "what happened to your feet?" "they're sore due to the hours of standing i went through in the theater" Nadia ta amsashi "so sorry... " Abnal yafada tareda sumbatar tafun kafarta, daya gama massage din sai ya hau kan gadon sosai ya kwanta kusa da ita ya kashe light bulb din dakin yabar dim lights kawai, shafa gashin kanta Abnal yafarayi yana cewa "i love the texture of your hair" "thanks, buh yours is more finer" Nadia replied while touching his hair too "... what do you love most about me?" Nadia ta kuma tambayarshi while still touching his hair, murmushi Abnal yayi while starring deeply at her yace "do you mean character wise?" Abnal asked "nop, i mean physically" Nadia explained "you might find my response awkward or funny buh the part of you i love most is your lips" Abnal replied, dariya Nadia tayi sannan tace "out of everything it's my lips you love the most? Well pray tell me what's soo special about it?" Nadia tafada while still smiling "you're saying this because you don't know how kissable, plump, delicious and luscious your lips are" Abnal yafada yana shafa labbanta "wow all these accolades for my lips, I'm flattered, so apart from my lips what else do you like?" Nadia ta kuma tambayarshi "your boobs.. " Abnal replied as a matter of fact, Nadia was shocked to hear his blunt response, shiru tayi for few seconds while they both were starring at each other sannan tace "well i wasn't expecting that your blunt answer buh it's good to know what i can use to drive you more crazy" Nadia tafada while tracing her hand on his open chest, rike mata hannu Abnal yayi stylishly cos he doesn't want a situation where he will loose control, sannan yace "so my turn, what do you love most about me?" "that's very simple, your face" Nadia answered him curtly "my face?" Abnal asked confused "yes, your face in general, the first day i saw you laying down in the theater bed, i knew that i was in trouble cos i was hypnotized, and ever since then i haven't been myself" Nadia ta amsashi tana shafa fuskarshi, hannunta Abnal ya rike tareda kissing dinshi sannan yace "not only the face buh the whole body is all yours to do whatever you feel and want to, and please stop giving me the 'please fuck me look' cos i might just end up granting your wish", murmushi Nadia tayi tareda Pecking din bakinshi sannan tace "i have a sujestion Amor (love) buh i don't know if you would agree to it" Nadia tafada tana wasa da botton din rigarshi "okayy... Let's hear what it entails" Abnal replied "i was thinking that since your consulting agency is health related why not we should merge both the clinic and agency together in such a way that the agency will be under the clinic, and they both will be bearing the same name, sai yazama kamar family business or what do you think?" Nadia ta karasa maganarta da tambayar while still playing with his bottons " well.. Its a good idea buh i don't think we should merge them both together, i want both of us to be financially independent and we should both grow our businesses separately, but if you have any suggestion partaining to my agency you can always tell me likewise me too" Abnal yayi mata bayani calmly "i really do not see the problem here, but it's okay if you don't want to merge" Nadia said in an upset tone "Angel please i don't want us to argue about this, so i will really appreciate it if you can respect this my decision" Abnal ya kuma fada mata nicely, Nadia batace komai ba but from her countenance alone one could tell that she's not happy, dago da fuskarta Abnal yayi yana kallonta with a heart melting smile yace mata "i love you soo much", Nadia batasan lokacin datayi murmushi ba tana cewa "don't try to sweet talk me" "I'm not sweet talking you, it's what my here is feeling that i just told you" Abnal yafada yana nuna mata kirjinshi, murmushi Nadia itama tayi sannan tace "i love you more" "your ice cream is melting away" Abnal yafada mata yana nuna mata ice cream din data daura akan bedside table, daukanshi Nadia tayi ta bude ta dibi kadan tasa abaki, rufe idanuwa tayi tana cewa "oh my goodness.. This taste sooo divine" tafada tana dan fito da harshenta to lick her lips, kura mata ido Abnal yayi sannan yace "stop playing with fire cos you might just end up getting burnt" cos he knows that she's doing what she's doing now on purpose "what did i do?, or do you want some? " Nadia ta jera mishi waennan tambayoyin while giving him an innocent look, murmushi Abnal yayi sannan yace "i will take only if you feed me" "with all pleasure.. " Nadia ta amsashi sannan tayi scooping din ice-cream tayi hanyar bakinshi, girgiza mata kai Abnal yayi Alamar 'No', confused look Nadia ta bashi cos she doesn't understand him, sai Abnal yace "here bring it let me show you the type of feeding that I'm referring to" babu musu Nadia ta mika mishi ice cream din, karba Abnal yayi sannan yayi scooping din ice-cream yasa anashi bakin sannan ya hade bakinshi da nata sai ya zuba mata ice cream din, karba Nadia tayi with all willighness ta tsose duk ice-cream din daga bakinshi tass sannan tace "now my turn" ta fada tana karban ice cream din daga hannun Abnal, itama scooping din ice-cream din tayi tasa a bakinta sannan ta hade bakinsu, tana bashi ice cream din suna kissing din juna, haka suka cigaba da bawa juna ice cream har izuwa lokacin da ice cream din ya kusan karewa suka dakatar cos they both were tired of the ice cream. Kwance suke while Nadia was laying on her back and Abnal was beside her laying down also but he was resting on his elbow yana kallon Nadia while their legs was intertwined, sai karar AC kawai mutum keji, Abnal was busy tracing all the contours on Nadia's face, murmushi Nadia tayi sannan tace "what are you doing?" "trying to memorize your beautiful face, you're very vital to my existence and i love you soo much that atimes i get scared by the level of love i have and feel for you" Abnal yafada mata with all sincerity " i know and i love you more mi Amor (my love)" Nadia tafada tana hade bakinsu, if there's one thing Nadia can never get tired or enough of is Abnal's kisses, she never knew that a kiss could feel this good. Kissing din juna suke ba kama hannun yaro that they were soo lost in their feelings, kara matsota kusa dashi Abnal yayi sosai har Nadia could actually feel his arousal, hannu Nadia tasa cikin rigarshi ta fara shafa kirginshi, dakatar da ita Abnal yayi ta hanyar daukan hannunshi dake ku'gunta ya rike mata hannu sannan ya dakatar da kissing din amma ya hada goshinsu, while starring at her yace "please don't do that, cos I'm already loosing my mind right now, the only thing stopping me from ravishing your body the way i would love to is because it's not right and i won't want to disrespect you that way" Abnal yafada mata hoarsly cos only God knows what he's feeling right now, Nadia couldn't even say anything cos of how aroused she was too, kallonta Abnal ya tsaya yi cos he could tell that the both of them are surfering from the same predicament, murmushi Abnal yayi sannan ya kuma cewa "this is nothing but pure torture, having you like this and not being able to do anything" yafada while still starring down at her, intertwined legs dinsu Nadia tayi amfani dashi to stylishly touch his arousal while giving him a seductive look, rike mata kafa Abnal yayi yana cewa "please i beg of you don't do this to me" yafada mata pleadinly cos yaga cewa if care is not taking, Nadia zata sashi yin abun dana sani, cos if she continue to tempt and seduce him like this he might just end up damning the consequences and go all the way with her, "ni gaskiya you're going to cuddle me har inyi bacci" Nadia tafada tana rike Abnal that was trying to stand up, cos that was the best and only option he had "promise you'll behave" Abnal ya fada cos he could see that Nadia is soo carried away by her feelings and she wouldn't mind them going all the way, so someone needs to be the reasonable one, which clearly would be him "i promise to behave" Nadia ta amsashi, koma kwanciya Abnal yayi ya riketa zuwa jikinshi yana shafa mata gashin kanta, Nadia bata dadeba bacci ya dauketa, dan already she's exhausted from the surgery din da sukayi, dama jaraba ne ya hanata bacci tun dazu, da Abnal yaga cewa tayi bacci pecking din bakinta yayi a hankali sannan ya tashi gently zuwa bandaki dan gyara jikinshi, yana dawowa Shima ya hau kan gado ya kwanta tareda adduan kwanciya before sleeping, yana gama ya shafa musu, Shima ya kulle idanuwansa har izuwa lokacin da bacci ya daukeshi. 18/01/2022, 12:00 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 29" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1151393397?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=oW6StthzaI%2FCgPsKE9kF2ySnNzqWANtdPh%2FhTKkx8leBrgYclfXo2Wsxoi9eWP4l0cHw2zCLF%2BxyJ4IEMrMtGaVMfab06ryapnVr13EJSRn76iuN1dtxOa%2BmHdeVMaYN 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 29 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 ***SNEAK PEAK FROM MY NEXT BOOK 'QADDARAR JEDDERH' JEDDERH'S DESTINY ' "I'm gonna ask you a simple question that needs a yes or no answer, have you slept with that man that you were with?" Sadiq asked her in a very calm tone, Amma kallo daya mutum zaiyi mishi yasan cewa this his calmness is nothing but what we call 'calm before the storm', murmushin takaici Jedderh tayi sannan tace " you must be a joker, i will pretend that you didn't just ask me that pervatic question, just move out of my way and let me go if at all you want me to forgive this stunt you pulled on me now" Jedderh tafada mishi cos Sadiq was standing between her and the door, babu yanda zata fita if at all Sadiq bai matsa daga hanyar taba "answer the damn question!!!" Sadiq yafada cikin fushi, cos just the thought that there's a possibility nacewa Jedderh has been intimate with Mr Johnson is driving him nuts, Jedderh was shocked and taken a back by yanda Sadiq yayi ihu cos she wasn't expecting it, batasan lokacin data amsashi da "no i haven't slept with him, I'm just his date and nothing more" tafada while giving him a surprised look, Sadiq najin amsa dinta baisan lokacin dayayi ajiyan zuciya ba yana shafa fuskarshi frustratingly, Jedderh was just staring at him speechless cos she simply do not understand what's going on in Sadiq's head "now that I've answered your question you should let me out, else you give me no option than to call anty maggy and explain all what you did to her, I'm sure you wouldn't want a lawsuit in your hand anytime soon" Jedderh tafada mishi confidently cos she has decided not to show an iota of fear, Da Sadiq yaji abun da Jedderh tafada sai ya ciro wayarshi tareda fara dannawa cos he knows what Jedderh said is true, anty maggy doesn't play with any of her girls, any form of maltreatment she will sue you, and the last thing Sadiq wants is a lawsuit on his office deck all because of an excort, so he decided to beat Jedderh to her own game by calling anty maggy himself, dan yanada number dinta awayarshi amma this is the first time dazai kirata da kanshi, harun has always been the one to do the calling, wayar nafara ringing Sadiq yasashi a handsfree, Jedderh was just standing there wondering who he was calling, not until taji muryar anty maggy ta daga wayar tana cewa "hello, good evening Sir" cos anty maggy has Sadiq's digits, and when she saw his call she was soo excited amma kuma tana dan fargaba cewa hope Sadiq is not calling to stop his patronage cos the last set of girls daya aika mishi he declined all of them, and each one of those ladies were anty maggy's best, so she's worried cewa Sadiq is not finding her services worthy anymore and she wouldn't want to loose him as a client "so i will assume that you know who's on the line" Sadiq yafada mata "yes sir, i do" anty maggy replied respectfully "okay, in that case let me go straight to the reason why I called you, i want the lady you sent to Mr Johnson to spend a month with me" Sadiq yafada authoritatively, cos he has decided to have Jedderh to his fill and a month should be okay for him, cos he really needs to get his sanity back, Jedderh najin abunda Sadiq yafada ta bude duk idanuwanta waje finding it hard to believe what she just heard him say, Amma she decided to keep mute and hear anty maggy's response first, "oh you mean Jedderh right?" anty maggy ta tambayeshi "i don't know whatever her name is" Sadiq replied arrogantly, Jedderh was just staring at him "that's her name sir, that shouldn't be a problem at all, buh it will cost you alot of money..." anty maggy tafara fada cos she really don't want to turn Sadiq's offer down after not being able to satisfy him for weeks, and again this is a very good business that will fetch her alot of money, katseta Sadiq yayi ta hanyar cewa " that shouldn't be a problem, get your lawyers to meet mine and they both can settle things out, you just name your price" Sadiq yafada "okay sir, in that case she's all yours for the next one month" anty maggy tafada excitedly kafun Sadiq ya katse kiran yana bawa Jedderh kallon 'you're all mine now'. Jedderh couldn't believe cewa anty maggy just accepted Sadiq's demand just like that without asking her first, sai yanzu ta kuma sanin cewa batada gata, but God knows she's not spending a month with this egoistic bastard, tana gama wannan tunanin wayarta yafara ringing, tana dauka taga cewa anty maggy ce, dagawa tayi bayan sun gaisa anty maggy tayi mata bayanin proposal din Sadiq, there and then Jedderh tayi rejecting dinshi, sai anty maggy tace "you don't get to reject a client, don't you want more money? If you don't need or want money, well i do, so you better make use of this opportunity that you have and secure your future, remember you're indebted and binded to the agency for the next five years, if you really do not want to stay with him for a month, then pay me the exact amount he's paying for your services" "anty maggy you of all people knows that i don't have the money to pay you..." Jedderh tafada pleadinly "in that case, you'll stay with him for a month and certisfy him in every possible way you can and i don't want any complaints from him about you, so you better behave yourself and be on your best behavior, good luck to you" anty maggy na gama fadan haka ta katse kiran. Jedderh was left dumbfounded, juyowa tayi ta fuskanceshi tace "you this Sadistic bastard, you think you can buy me with your money, well I'm not for sell! So you better call anty maggy back and tell her that you're no longer interested in me, else you won't like what i have up my sleeve for you" Jedderh tafada mishi angrily thinking that her rude behavior might change Sadiq's mind, takawa zuwa gabanta Sadiq yayi while staring down at her yafara cewa "you're nobody to tell me what to do or not to do, you're just a mere cheap whore that's needed to be taught a lesson cos you're rude, and don't think that this one month you're about to spend with me is gonna be an enjoyable one, no, far from it, it's gonna be hell on earth cos I'm gonna be having you my way, anyhow i want it you have no choice than to give it to me, you know why? Cos you're for sale and I've paid for a month out of your miserable life, so the earlier you shut that latrine you call a mouth the better for you", Sadiq na gama fadan haka sai ya juya yafita daga dakin tareda kulle Jedderh aciki. SO ARE YOU STILL IN DOUBT EITHER IT WILL BE INTERESTING OR NOT? BE A LEGAL READER BY PAYING INTO THIS ACCOUNT NUMBER 2141821179, UBA BILKIS QAZEEM AND SEND A SCREEN SHOT OF YOUR PAYMENT INTO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO MY PAID GROUP. * Kiran sallar Fajr ne ya tashi Abnal, yana bude idanuwanshi ya sauka akan Nadia dake kwance akan jikinshi, kura mata ido yayi yana murmushi cos she looks soo peaceful and beautiful right now, shafa gashinta yayi sai gashi Nadia ta bude idanuwanta slowly, murmushi itama ta sakar mishi sannan tace "good morning" "morning Angel, hope you had a restful night?" Abnal ya tambayeta yana cigaba da shafa gashin kanta "I've never enjoyed my sleep like the way i did yesterday, i slept like a new born baby" Nadia replied him with a smile "likewise me too... " Abnal Shima yafada while still starring at her "... buh we need to get up cos its Time for Fajr prayer already" Abnal ya karasa fada mata "okay, ka shiga bandaki in kafito sai ni nashiga" Nadia tafada "alright dear.." Abnal yafada yana tashi. Bayan Abnal ya fito daga bandaki, masallacin dayayi Sallar Isha jiya ne ya kuma zuwa, around 6am ya dawo, lokacin daya zo ya tarar cewa Nadia itama ta idar da Sallah tana tsaye a window din dakin, zuwa yayi ta baya ya rungumeta, tsayuwa sukayi a haka without them saying a word to each other, they both were relishing each other's company, after some minutes Abnal ya juyar da ita while starring into her eyes yace "Angel yesterday night was the best night of my life so far, i really wish we could stay much longer but we need to get going cos ya kamata ace kin riga ya Marwan isa asabiti ko gida zaki?" "no, I'm going back to the hospital cos ya kamata ace na isa asabitin early to check on yesterday's patient before uncle Marwan's arrival, and again we have a patient daza muyiwa surgery though its a minor one" Nadia ta amsa shi "wow you really have alot on your schedule today, buh please just take it easy, do not exhaust yourself" Abnal yafada in a concerned manner "i won't.." Nadia replied while giving him a longing look, hade bakinsu yayi suka fara kissing din juna, saida sukayi mai isarsu sannan Abnal ya kuma cewa "let's get going cos time is not on our side anymore, you know ya Marwan is a morning person" yafada yana sakinta dan ta kwashe kayanta. Meanwhile patient dinda suka yiwa aiki jiya had an episode in the night that they had to call Marwan, cikin daren Marwan yazo asabiti, bayan yayi stabilizing din patient din ya gwada layin Nadia dan ya gaya mata cewa she should come to the hospital earlier than they discussed buh her number was switched off, he had to call anty faty, bayan anty faty ta daga wayar suka gama gaisawa sai Marwan yake ce mata dan Allah ta tayashi gayawa Nadia cewa she should come to work earlier than they discussed, sai anty faty ta amsa mishi da cewa ai Nadia batazo gida ba, a asabiti ta kwana, and she went ahead to aske Marwan inda shi yake, Marwan was surprised by his sister's response, immediately yasan cewa something fishy is going on, sai ya amsata da cewa shi yana gida, Amma yanxu shi zai tafi asabiti, 'okay toh shikenan, Allah ya taimaka' anty faty tafada kafun sukayiwa juna sallama. After dropping the call anty faty bata kawo anty suspicious zuwa rantaba cos Nadia has always been a very well behaved girl, so maganar cewa maybe she went somewhere baizo mataba. On the other hand Marwan was confused as to what exactly is happening, tashi yayi daga office dinshi ya koma zama a compound din asabitin yana fuskantar gate din asabitin, ko minti ashirin Marwan baiyi da zama ba saiga motar Nadia nan shigowa, Nadia na hango Marwan tasan cewa akwai matsala, danma ta riga ta ajiye Abnal a hanya, zai karasa gida da Uber, tana fitowa daga mota Marwan Shima ya tashi daga inda yake zaune yayi hanyar shiga cikin asabitin, daya karaso inda Nadia take sai yace mata "meet me in my office right away" yana gama fadan haka ya wuceta, from his countenance alone Nadia tasan cewa she has alot of explanation to do. Marwan na shiga cikin office dinsa saiga Nadia nan itama ta shigo, wajen zama Marwan ya nuna mata, bayan ta zauna Marwan yace "where did you spend the night? Don't even think of lying cos you're still in yesterday's attire which clearly means ba'a gida kika kwana ba" "i spent the night at my clinic" Nadia ta amsa shi with all sincerity "with who... ?" Marwan ya kuma tambayarta dan yasan cewa it's not possible ace haka kawai zataje ta kwana a clinic dinta, when she's not having any mental issues "with Abnal" Nadia replied reluctantly, kura mata ido Marwan yayi cos he's quite surprised by what she did, Amma inya tuna how blindly in love she has been with this guy for like two years now, yasan cewa she will go to any length for him "did he ask you to spend the night with him?" Marwan ya kuma tambayarta "no not at all, i was the one that brought that idea, infact he was reluctant in accepting.." Nadia tafada da sauri dan the last she wants is aga laifin Abnal a wannan scenario din, Marwan knew that she was saying the truth cos Nadia is not the type that lie, she says the truth no matter how bitter it is " but he accepted anyways, Nadia what came over you? How could you do such a thing? If your parents finds out how do you think they will feel?" Marwan ya jera mata waennan tambayoyin gently, cos situations like this one needs to be very cautious dan in yace zaiyi mata ihu yanxu, that scream or shout won't stop her from repeating the same thing tomorrow intayi niya, the right thing for him to do now is for him to make her realize and see that what they did was wrong, dukda he knows that he might not be the right person to admonish her cos he himself has done worst in the past, buh not withstanding "uncle i understand and know that what i did was wrong, buh i just got carried away last night, i had this strong need and want to be in his arms last night, buh i promise you that such will not repeat itself again" Nadia tafada mishi honestly cos she's free with her uncle like that, infact she's closer to Marwan than her dad, shiyasa most of the time Marwan is the one that decides for her, and any decision concerning Nadia that the dad wants to make sai ya tambayi Marwan tukunnan cos he knows that Marwan understands and knows her better "chuchu temptations will always come, is now left for you to know how to handle situations like that, one ought to have self decipline, so tell me did anything happened between the both of you?" Marwan ya karasa maganarshi da tambayar "no uncle nothing happened, we just cuddled" Nadia ta amsa shi while looking at him, dataga irin suspicious look da Marwan yake bata alamar cewa he's having doubts about what she just told him, sai ta kuma cewa "i swear nothing happened, he was really a gentleman, you know if anything happened i wouldn't lie to you cos of our uncle - niece code" Nadia ta karasa maganarta tana murmushi "don't blame me for being suspicious of you cos it seems like i do not know you any longer, dan the Nadia i know before wouldn't do something like this, and you even went ahead and lied to your mom cewa a asabiti zaki kwana, really Nadia?" Marairace fuska Nadia tayi sannan tace " I'm sorry for disappointing you, like i promise earlier such thing wouldn't happen again" "it better not, infact i need to talk to Abnal and your dad, tunda already he has proposed to you kawai ayi auren hankalin kowa ya huta, cos with the way both of you are going kar kuje ku janyo mana abun kunya" Marwan yafada yana tashi tsaye, zuwa Nadia tayi ta yi hugging dinshi tana cewa 'i love you soo much uncle', murmushi Marwan yayi yana cewa "get off me you naughty girl, I'm not letting you off the hook easily" "you love me too much not to" Nadia replied with a smile of her own "au haka ma kikace, well we shall see, go freshen up cos we have alot of things to do today, and gobe in Allah ya yarda zamu fara employing din staff na clinic dinki, so we have alot of interviews to carry out tomorrow cos we want only the best" Marwan yafada mata yana kunna system din office dinshi "okay sir, BRB (be right back)" Nadia tafada tana fita daga office din Marwan zuwa nata dakin dake asabitin, da ido Marwan ya bita yana murmushi (soo please parents if your female children have come off age please marry them off if they have a good suitor, maganar cewa sai sun gama degree or there's a particular tribe she must marry etc aren't Islamic reason for you to deprive your children of marriage, cos the sexual urges you the parent feel suma fa they feel it if not stronger than yours self, so far the suitor is religious, has a good character and yanada aikin dazai iya rufa musu asiri, please tie the knot for them, may Almighty Allah in his infinite mercy continue to guide and protect us, Ameen). Abnal na isa gida bangarenshi straight ya zarce, wanka yayi tareda changa kayanshi zuwa wando three quarter dark blue sai polo shirt dark blue da ratsin orange a jikinshi tunda ranar Sunday ne so yana gida, normal turarukanshi ya fesa tareda gyara gashin kanshi dana sumbarshi, sai ya sauko zuwa side din muhseen, cin karo suka kusanyi dan muhseen Shima ya shirya kenan zai fita zuwa bangaren su Mami dan gaishe su, yana ganin Abnal yaja hannunshi zuwa cikin lounge area dinshi, kwace hannunshi Abnal yayi yana cewa "guy leave my hand.. " "oya start the jist, i want all the details" muhseen yafada as a matter of fact, murmushi Abnal yayi sannan yace "bazaka tsaya mu gaisa ba?" "forget about gaisuwa, na yafe shi, just tell me what i want to hear" muhseen ya kuma fada eagerly "what exactly do you want to hear ne wai?, nothing happened" Abnal ya fada while laughing "don't even give me that 'nothing happened thingy', both of you spent the night together, so you don't expect me to believe that nothing transpired between the both of you" muhseen yafada "ai is not everybody that's a pervert like you.." Abnal ya kuma fada while still smiling "eh naji I'm a pervert, I'm still waiting for the jist" muhseen insisted, Abnal yasan cewa indai ba gaya mishi wani abun yayiba he won't leave him alone, so sai yace "we spent the night together as you already know, we kissed and cuddled, that's it" "you mean to tell me that you both only kissed and cuddled?" Muhseen asked surprisingly "what were you expecting to happen?" Abnal replied with a question of his own "mehn i salute your self control!" muhseen said "wait, were you expecting that i will go all the way with her?" Abnal asked while Giving him a quizzical look "it's not necessary you go all the way, buh guy there are soo many things you both could do to ease the tension, e.g oral" muhseen ya fada non charlantly "that's too deep, i wouldn't disrespect her like that, but damn na bad guy you be oo" Abnal yafada while starring at him "it's just to ease the tension.." muhseen yafada while smiling "what tension are you easing? When you no be transformer" Abnal replied jokingly. Tashi sukayi zuwa main house danyi breakfast and also su gaida Mami da Alhaji Habib, suna shiga cikin lounge area suka tararda Yusuf zaune shi da sameera suna hira cos Yusuf doesn't live with them, he loves his privacy so he lives separately, gaisawa sukayi muhseen yake cewa "yaushe ka shigo?" yafada yana kallon Yusuf "not quite long, lets say twenty minutes ago" Yusuf replied "okay, kace kazo ganin sis in- law" muhseen yafada while looking at sameera that's playing with the ring on her finger dan kunya "kai kasani" Yusuf replied sannan ya fuskanci Abnal yana cewa "brotherly i want to discuss some few arrangements and preparations pertaining to our wedding, so maybe after breakfast sai muyi magana ko?" "alright ba matsala" Abnal replied "why are you both excluding me?" muhseen yafada yana kallon Abnal da Yusuf simultaneously "and why will we include you? Is it your wedding or our wedding?" Yusuf ya jera mishi waennan tambayoyin "so just because banda budurwa shiyasa kuke mun haka, ba matsala" muhseen yafada gwanin ban tausayi "inkaji haushi go get yourself a girlfriend a hada bikinka danasu" Alhaji habib da Mami dake saukowa daga saman bene yafada, gai dasu dukkansu sukayi sannan muhseen ya kalli Mami yace "Mom kinajin su ko?" yafada kamar wani dan karamin yaro, murmushi Mami tayi sannan tace "kar ka amsasu, ai kai bazaka hada bikinka dana kowa ba, dan kai na musamman ne" "Nagode sosai mom, ai nasan cewa ke kadai ce maisona" muhseen ya kuma fada pitifully "su dinma suna sonka, amma bai kai nawa ba" Mami ta kuma fada mishi while still smiling "yaro daya kamata kiyi mai fada ya fito da mata, shi kike shagwaba haka?" Alhaji Habib yafada yana kallon Mami "babanmu ai aure nufin Allah ne, Shima in lokacin shi yayi zaiyi ne koda kuwa baya so, amma ni nasan cewa nan bada dadewa ba da'na zai fito da mata, koba haka bane ba?" Mami ta tambayi muhseen "hakane mom, ai zan bawa kowa mamaki" muhseen ya amsa Mami "yawwa abun daneke sonji kenen" Mami tafada excitedly, Alhaji Habib bai kuma bi takan muhseen ba instead ya kalli Abnal yace "son naji cewa you were a bit under the weather yesterday night, hope you're fine now?" Alhaji Habib ya tambayeshi "yes sir, I'm better now" Abnal replied "ma Shaa Allah, may Almighty Allah grant us all Shifaa" Alhaji Habib yafada, kafun daga baya suka tashi zuwa dining dan yin breakfast, cos already house keeper dinsu tayi setting din abunci a dining, kawai su ake jira. Suna gama cin abunci Yusuf yayi musu sallama cewa akwai inda zashi buh zai dawo zuwa anjuma, rakoshi zuwa gindin mota sameera tayi, sannan Yusuf ya kalleta yace "baby please stop looking all gloomy i promise to come back early", shagwaba fuska sameera tayi sannan tace "that's what you said last week" "i thought i explained to you what happened that day, a client called an impromptu meeting which i couldn't decline" Yusuf explained "okay... Buh you need to work on your schedule cos once we're married your weekends are mine only" sameera tafada while still having a sad face "okay ma'am, i will start working on that, but please let me go now so i can return early" Yusuf yafada mata pleadingly "alright, i will be waiting.. " sameera tafada "you know i can't go without seeing your angelic smile" Yusuf yafada yana mata kallon a tausaya mishi, sameera batasan lokacin datayi murmushi ba dataga yanda yayi fuskarshi, Yusuf na ganin cewa tayi murmushi, Shima ya saki fuskarshi yana murmushi yace "that's more like it, yanzu zan iya tafiya", sallama suka yiwa juna sannan Yusuf ya shiga cikin mota chauffeur yaja shi suka fita while sameera ita ta koma cikin gida. 18/01/2022, 4:31 pm - +234 816 572 4403 left 18/01/2022, 4:35 pm - +234 906 171 0791 left 18/01/2022, 7:58 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 30" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1151393408?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=G6qRTl7ArVFyKhgag2nV0YPb%2BPrMDSLQKMrLUu%2BOYTQC5a2RKbrHcwMIuuK3QgmopHDO3rB8wz69mPBfyCt285Mex3%2BrwqPgNmCNkQl6L3npBEIdXxkWYQNxBxp4RSwt 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 30 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Few weeks later Its been almost two months yanzu da haseeba tayi tafiya, kuma Alhamdulillah ta gama course din data jeyi, sati mai zuwa zata dawo, muhseen can't even hide how excited he is right now. In this past few weeks daya huce alot has happened cos ankai kudin Nadia dana sameera and nanda wata biyu za'ayi biki since all the parties involved are ready, Alhaji Nasir insisted on giving each couple an already furnished house that they will live in as their wedding gift, Abnal wasn't really comfortable in accepting it buh since Yusuf did not complain, he had no option than to accept the gift and thank him soo much. Nadia is very business cos ga preparation na biki ga kuma clinic dinta da za'ayi launching dinsa in a month's time, the only thing delaying the opening is har yanzu basu gama employing din staffs ba, buh they're almost through, so suna gamawa za'ayi launching. Ruqayya har yanzu na nan tana bibiyan rayuwar Abnal, ko jiya sai data addabi Abnal da kira, before Abnal was avoiding a meeting with her, thinking cewa maybe if she sees that bai bata audience ba she will get tired and let him be, he has even lost counts of how many numbers of hers dayayi blocking, but she gets new one all the time, so yanzu baida option than to meet with her and settle this once and for all, tura mata sako Abnal yayi cewa su hadu gobe, ya tura mata address din restaurant din dazasu hadu, da ruqayya taga sakonshi she couldn't believe it, tsalle ta ringayi tana kiran sunan yayarta, firdausi ce ta shigo dakin ruqayya da sauri tana cewa "why are you screaming my name like that? Mai ya faru?" "take a look at this" ruqayya tafada tana mika mata wayarta, firdausi na gama karanta message dinda Abnal ya turo sai tayi murmushi tace "bana gaya miki cewa ki kwantar da hankalin kiba cewa Abnal bazai iya rabuwa dake baub, all these time dayake dizgeki kawai dan abun daya faru daku ne buh he loves you too much to let you go" "ai yanzu nayarda da zancenki, what's the next step tunda yace yanason ganina gobe and wannan restaurant din a Abuja yake" ruqayya ta tambayi firdausi "ai bamuga tazama ba, yanzu abunda zamuyi shine, we will have to travel down to Abuja, wajen kwana will not be a problem cos i have contacts there, buh before then dazunnan aka turo mun number fiancée dinshi, abun da zamuyi shine zamuyi mata forwarding din wannan sakon da Abnal ya turo mana, sannan muyi screenshort din sakon mu kuma tura mata ta whatsapp dan numbar Abnal ya futo sosai, taga cewa indeed Abnal ne ya tura miki sakon, sannan i will draft a message kamar haka 'by now nasan duk sakonnin dana tura miki sun iso gareki, if you're wondering who i am it's ruqayya his first and only love, you might be thinking cewa he wants to marry you, the only reason he is doing that is because of your money and the help your family has rendered for his own family, I'm sure you might be wondering how i came to know all these, well he tells me everything, and again if you're wondering why I'm telling you all these is because i wouldn't want you to get married to a man who doesn't love you, afterall ciwon ya'mace na ya'mace ne, cos to him you are and always will be the other woman, kar incikaki da surutu, if you don't believe me you can come to the restaurant address i forwarded to you tomorrow afternoon by 4pm and see for yourself, na barki lafiya'. Firdausi na gama rubuta wannan text din tayi saving cos they have to forward the message Abnal sent to ruqayya first, numbar Nadia firdausi ta copa daga wayarta zuwa na ruqayya sukayi forwarding din message din sannan sukayi mata magana ta WhatsApp tareda tura mata screen shot din message din that was showing Abnal's digits, and lastly sent her the drafted message, suna gamawa suka tafa suna dariya. Nadia was on her way home because she wasn't feeling too good, migraine ya hanata sukuni, so Marwan asked her to go home and rest, tana bayan mota while Marwan's chauffeur was driving cos with the way she was feeling bazata iya tuki da kantaba, saiga sako nan ya shigo wayarta, daukan wayar tayi tareda bude message dinta, she couldn't believe what she saw, bata gama processing what was going on ba saiga whatsapp message shima ya shigo cos dama her data is mostly always on, bude message din tayi saiga screenshort nan with Abnal's digit dan ko a bacci taga numbar Abnal tasani, to crown the whole thing up saiga drafted message dinda firdausi tayi, she was practically shaking when she was reading the message, buh she wanted to confirm everything so sai tacewa chauffeur din ya juya zuwa office din Abnal. Tana isa office dinshi, sai data daidaita kanta tukunnan cos right now she's still in denial cewa her Abnal can't send message of such, tana isa reception secretary dinshi namiji yace ta tsaya ta sanar dashi, 'no that won't be necessary, since you said no one is in his office i might as well just go in, i want to surprise him that's why' Nadia tafada mishi while forcing a smile, the secretary had no option than to allow her in, tunda yasan cewa she's his wife to be, Nadia na shiga cikin office dinshi Abnal ya tashi tsaye yana cewa "what a pleasant surprise" yafada yana hugging dinta, zama sukayi a two seater dake office din suna fuskantar juna Nadia tace "i was missing you so i decided to come see you" tafada while smiling, kura mata ido Abnal yayi, da Nadia ta lura da irin kallon dayake mata sai ta cigaba dacewa "why that look? You don't believe me?" "i never said so, buh you don't look too good, are you sure you're okay?" Abnal ya tambayeta looking all concerned yana shafa fuskarta "the truth is banjin dadi i have a migrain, so uncle proposed that i go home and take a nap, its just the accumulated stress that I've been going through lately, so on my way home i decided to drop in and say a quick hello" Nadia explained "that's thoughtful of you, buh hope kinsha magani?" Abnal ya kuma tambayarta "yes nasha, And Alhamdulillah na fara jin sauki, what's left now is inyi wanka sannan inyi bacci" Nadia replied "okay if that's the case kar in bata miki lokaci, it's better you get going kije ki huta" Abnal yafada mata tenderly "okay i will, buh first bani wayarka let me use it and beep mine cos i cant find it in my bag" Nadia tafada tana duba jakarta, meanwhile she intentionally left her phone in the car, without any negative thoughts Abnal ya mika mata wayarshi dan shi ya riga ya manta cewa ya turawa wata ruqayya sa'ko, infact he doesn't usually remember her inba ta fara addabarshi da kiraba, Nadia na karbi wayar ta fara gwada layinta, ringing ya farayi amma clearly it wasn't with her, sai tace "Amor please help me check the car ko na barshi a wajenne, while i continue to search my bag", da 'okay' Abnal ya amsata tareda tashi ya fita daga office dinshi, Nadia na ganin fitarshi tayi maza tashiga outbox dinshi, aikuwa saiga tsakon da Abnal ya turawa ruqayya nan na haduwarsu gobe, Nadia's heart broke into pieces when she saw it, she was hoping that ruqayya was lying about everything, Amma sai ga zahiri nan tana gani, homepage ta koma tareda ajiye wayar akan centre table din dake gabanta, sannan ta tashi tsaye. Shi kuma Abnal na fita saiga chauffeur din daya kawo Nadia nan shigowa da wayar Nadia a hannunshi, yayiwa Abnal bayanin cewa Nadia forgot it in the car and it's ringing, godiya Abnal yayi mishi sannan ya karbi Wayar tareda juyawa ya koma cikin office, lokacin daya shigo Already Nadia ita ta tashi tsaye, tana shirin fita daga office din cos she's feeling choked already by the office premises, right now she just wanna go home and think "here you left it in the car" Abnal yafada yana mika mata wayar, karba Nadia tayi tana cewa "thanks, buh i need to get going" tafada while trying to open the office door, rike mata hannu Abnal yayi ta tsaya sannan yace "Angel are you sure you'll be fine?, cos you don't look like your usual self" Abnal ya kuma fada in a concerned tone "don't worry i will be fine, all i need is a nap" Nadia tafada while releasing her hand from Abnal's hold, kura mata ido Abnal yayi cos he just have a gut feeling that akwai abun dake damunta that she's not telling him apart from the migraine she's complaining about, amma he doesn't want to come out as a pest so he just went with the flow and said "okay then, i will just walk you to do car, buh please ki tabbatar cewa kin huta sosai, i will come check up on you when i close" "no that won't be necessary, you know if you come i wont be able to rest properly, kawai zamuyi waya" Nadia na gama fadan haka ta fita daga office din without waiting to hear Abnal's response, ai Abnal na ganin haka yasan cewa definitely there's something wrong that she's not telling him, cos the Nadia he knows will never reject a visit from him, buh he doesn't want to over think anything, so sai kawai ya koma ya zauna with the intention cewa zuwa anjuma zai kirata and he will try and persuade her to tell him what's bothering her cos he will respect her decision by not visiting her later that day. Nadia na isa gida dakinta straight ta zarce, on her way to her room ta kira sadiya dake kitchen da wata house help dinsu, sadiya na ganin fuskar Nadia tasan cewa all is not well, zama tayi kusada Nadia tana tambayarta what's wrong with her, Nadia couldn't even say anything tsabagen yanda zuciyarta ke tafarfasa, hawayen da take rikewa all this while tafarayi tana mikawa sadiya wayarta, messege din da ruqayya ta turo mata harda wattsapp message din duk ta nuna mata, sadiya found it hard to believe, sai tace "please i want to beg you, don't believe any of these, clearly she just wants you to have doubts about the love Abnal has for you, which from the looks of things she's succeeding already..." katseta Nadia tayi ta hanyar cewa "you know i thought the same at first when i saw all of these, but to confirm things for myself naje har office dinshi, and guess what? He was the one that indeed sent that message, i cant believe he has been two timing and deceiving me all these while" Nadia tafada while still in tears "please don't say that, i just find it hard to believe that Abnal doesn't love you, even the way he looks at you alone as if you're the only girl in this world is something, why not talk to him about this, I'm sure he will have a tangible explanation to give" sadiya suggested "so that he will continue to lie to me? No I'm not telling him anything yet, i will wait till tomorrow and see if at all they will meet or not" Nadia tafada "you doing that will be nothing but a recipe for disaster, i believe you should have a discussion with him, cos you doing that simply means you don't trust him" sadiya adviced "sadiya don't even try to convince me otherwise, abun dazanyi na gaya miki kenan, period!" Nadia tafada tana tashi tareda shiga bandaki. Da daddare Abnal yayta kiran Nadia buh she wasn't picking, Nadia kuma na sane da kiran da yake mata, buh she's just not in the mood to talk to him cos she can't pretend to be happy with him now, and ta riga ta gayawa sadiya cewa incase ya kirata she should tell him that she has slept already due to maganin datasha, haka kuwa akayi cos da Nadia ta ki daga wayarta sai Abnal ya kira sadiya, abunda Nadia ta fada mata ta fada mishi, Abnal was worried buh he had no option than ya dau hakuri. Washegari kafun Abnal yaje aiki gidansu Nadia ya fara zuwa cos he couldn't sleep one bit throughout the night, daya isa gidansu, Nadia was still in bed cos ta riga ta gayawa Marwan cewa she won't be coming to work that day, so Abnal na zuwa sadiya ta sanarda Nadia, ba dama tace she doesn't want to see him cos then Abnal will know that something is definitely wrong, so kawai sai tace sadiya ta kawoshi dakinta cos truly she's not feeling too good, dakinta sadiya ta kaishi, Abnal na ganinta yasan cewa something is absolutely wrong with her, Amma he didn't say anything about that instead sai ya jikinta ya tambayeta "Alhamdulillah I'm feeling better" Nadia replied "buh you don't look like it, infact you look worst than yesterday" Abnal yafada mata cikin damuwa "kawai ciwon kai dinne har yanzu bai barniba, buh nasan zuwa anjuma i will be better" Nadia said reassuringly, kura mata ido Abnal yayi for like a minute sannan yace "Angel are you upset with me?" "why will you say that?" Nadia replied with a question of her own "i just have this gut feeling that there's something that you're not telling me..." Abnal yafada yana kallonta, rike mata hannu yayi sannan ya cigaba dacewa "... You know you can always tell me anything cos as I always tell you communication is key in every relationship", kirkiro murmushi Nadia tayi sannan tace "i promise you that there's absolutely nothing that I'm hiding and I'm not upset with you, so tell me about your schedule today" Nadia ta karasa maganarta while still smiling and trying to distract Abnals attention, numfasawa Abnal yayi sannan yace "nothing much, apart from the fact that i will be closing early today cos i have a meeting with a friend later today, and from there i will come back to check up on you again" Abnal ya amsata nicely "okay, better get going so that you won't be late for work" Nadia tafada mishi, Abnal bai kuma dade agidan ba ya tafi aiki. Around 3:30pm Nadia da sadiya suka isa restaurant din da ruqayya sukayi zasu hadu da Abnal, Amma basu fito daga cikin mota ba, infact inda suka paka motarsu was a strategic spot that duk wanda zai shiga cikin restaurant din suna iya ganinshi but not necessarily wanda zai shiga cikin restaurant din ya gansu "Nadia i don't think what we're doing is the right thing, you ought to have discuss this with him since yesterday" sadiya tafada worriedly "quit nagging please, we're already here so just keep shut let's concentrate kar suzo bamu sani ba, i want to catch him red handed, no man will take me for a fool irrespective of how much i love him" Nadia tafada, Nadia nayin shiru saiga wani mota yazo ya ajiye ruqayya, Nadia na ganinta ta geneta dukda ruqayya tadan changa ta kara haske, ga wani irin shegen kwalliyar datayi da tight fitted gown din datasa, Amma ruqayya ita bata gansuba, after like ten minutes saiga motar Abnal nan yazo yayi parking a parking lot, Nadia na ganin motarshi hawaye ya sauko daga idonta, cos up until now she was still hoping that ruqayya was lying buh she can clearly see that ruqayya was right "you know it's not too late for us to go back home and pretend that all these never happened" sadiya tafada feeling all concerned dataga hawayen Nadia "it's too late for that now" Nadia tafada tana goge hawayenta. 19/01/2022, 3:42 am - Maryam Yusuf Sa left 19/01/2022, 10:17 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 31" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1151393312?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=ekpRxDlt3utMG71a%2BWTk5aUQ5lE576wEUpjB0w8%2BY47UT1yZ1DBndr5bJM2w7P74dhmUsIkxkYFARwTctkCEjQGCM86LUAIiXSrwYwm49YXnXRZBnUqLPPGPXRzp8Q82 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) Chapter 31 ABNAL THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Abnal na shiga cikin restaurant din ya hango inda ruqayya ke zaune, kureshi da ido ruqayya tayi har ya karaso ya zauna a chair din dake gabanta, ruqayya couldn't believe cewa Abnal din data sani before ne wannan because of how beautiful he is right now, Abnal na zama waiter yazo yana tambayarsu mai za'a basu, kawai drink Abnal yayi ordering sannan yace waiter din ya tambayi ruqayya abunda takeso, snacks da drink tace abata, waiter din na barinsu Abnal ya fuskanci ruqayya yace "ruqayya why on God's earth are you disturbing me? What exactly do yo want from me?" Abnal ya jera mata waennan tambayoyin yana kallonta "baby you already know what i want, buh first of all i want to apologize to you..." katseta Abnal yayi cos he's not planning on staying long there, tunanin Nadia ya hanashi sukuni, sai yace "see ruqayya i understand and know what you want, buh i will be frank and honest with you, there's absolutely nothing that can ever happen between us again cos I'm over you, infact as I'm talking to you right now, I'm already stupidly in love and engaged with another, nanda two months ma zamuyi aure, and maganar cewa you want to apologize, ni wallahi tallahi ban rikeki ba, asalima i need to thank you cos had it been you did not break up with me i wouldn't have met the amazing people that i know now, for that i say a very big thank you, so please for the love of Allah stop disturbing me, I've already moved on which i think you should do the same, buh a piece of advice if you will take it, ruqayya please stop the kind of lifestyle that you're living now, the person sitting before me now is not the same ruqayya that i dated before, just take a look at the too much makeup and tight attire that you're putting on, dake da tsirara babu banbanci, babu kamilin namiji da zai ganki ahaka yace yana sonki, duk kinbi kin lalata kanki kin biyewa son zuciya da shawarwarin yayarki dana uwarki, all because of money, the disadvantage of the lifestyle you're living now is soo much greater than the advantage that's if there's any, take a good look at firdausi, do you really admire the type of woman she has become? Ita ba wani kwakwaran aiki, ba mijin aure sai gantali, is that how you want to end up?..." Abnal ya tambayeta, ruqayya that by now she's in tears ta girgiza kai alamar 'Aa', sai Abnal ya cigaba dacewa "... I thought as much, so please i implore you that you should find a man and settle down, abun dazaki iyayi ki rufewa kanki asiri kenan" Nadia couldn't hear what they were saying amma she could see them cos table din dake kusada window suka zauna, saukowa tayi daga cikin mota sadiya dake biye da ita abaya na kiranta cewa karta je buh Nadia is already blinded by anger and jealously, tana shiga cikin restaurant din ta tarar cewa Abnal na bawa ruqayya handkerchief dan ta goge hawayenta, Nadia bata ma tsaya ta kalli ruqayya ba, her own focus was on Abnal that was giving ruqayya the handkerchief, zuwa tayi tace "I'm sorry to interrupt you romantic moment, buh I'm here to return this" tafada tana kallon Abnal tareda cire zoben da Abnal ya bata ta ajiye akan table, sannan ta cigaba dacewa "... you can as well use it to propose to her" tana gama fadan haka ta juya tafita daga cikin restaurant din, Abnal was shocked cos Nadia was the last person he was expecting to see, saida Nadia ta fita sannan ya dawo cikin hankalin shi, kudi ya cire tareda ajiye shi akan table yana cewa "take, pay the bill with it and please ruqayya, do not contact me again" yana gama fadan haka ya fita da sauri yabi bayan Nadia, zuwa lokacin Nadia ta kusa isa inda motarta take, tana kokarin bude kofar motar Abnal ya rike hannunta, juyowa Nadia tayi a fusace tana fuskantarshi tace "don't you ever touch me with your filthy hands again, i regret ever falling in love with you, you know, i thought you were different, yesterday when your first and only love forwarded me the message of your appointment that you sent her, i did not believe her, that's why i came to your office to confirm, to think that all this while you've been lying to me... Buh Alhamdulillah that it's not too late cos I'm done with this relationship" Nadia tafada cikin fushi "so you mean to tell me that ruqayya sent you a message since yesterday and you didn't deem it fit to tell or ask me about it? Nadia where is the trust?" Abnal ya jera mata waennan tambayoyin while starring at her "don't even give me that 'where is the trust' bullcrap, before i was stupid to have believed all your lies buh now dear I'm woke!" Nadia ta kuma fada cikin fushi "you know what? Suit yourself, cos I'm tired of all this back and forth all because of your insecurities and lack of trust, and i don't see the use of a relationship that there's no trust in it, I'm done too" Abnal shima yafada cikin fushi tareda juya ya koma indaya parka motarshi yabar wajen, bawa sadiya mukullin mota Nadia tayi cos clearly she can't drive with the level of anger she's feeling right now. A hanyar su Nadia na komawa gida, Nadia was just lamenting tana cewa "did you hear what he just said? Dama neman yanda zai rabu dani yake, buh i thank God that before he had the chance to humiliate me i did it first, wato ya samu abun daya keso which is connections, yanzu with or without us he's good, amma Allah kadai ne zai saka mana..." katseta sadiya tayi ta hanyar cewa " i don't think you're being fair to this guy, it's clear that all what he said was out of anger cos you weren't ready to hear his own side of the story", juyowa Nadia tayi tana fuskantar sadiya tace "this should be the very last time daza kiyimun maganarshi or you take his side, or better still you can go ahead and date him if you like him that much" Nadia tafada out of anger "I'm sorry ma'am, i won't interfere again" sadiya tafada mata apologetically "you better not" Nadia replied. Nadia na isa gida ubanta ta kira tana gaya mishi cewa she wants to see him, yanda uban yaji muryarta awaya yasa hankalinshi duk yabi yatashi yana tambayarta mai ke damunta, amsashi Nadia tayi da maganar bata waya baneba, she needs to see him in person, the dad had a meeting that he ought to attend buh after receiving Nadia's call he cancelled it, yayi hanyar gida. Anty faty ta lura da yanda Nadia take and she's been asking her what the problem is buh Nadia taki tayi magana, and the reason why Nadia did not want to tell her mum anything is because tasan cewa ba lallai baneba uwar tayi supporting dinta, the only person she knows will support her one hundred percent is her dad, shiyasa taki tayiwa anty faty magana, da anty faty taga cewa Nadia is not ready to talk, rabuwa da ita tayi tana cewa 'in kin gama kukan and ubanki ya dawo i know you will talk' tafada while walking out of the room. Alhaji na iso gida ya tararda anty faty a lounge area, bayan sun gaisa sai yake tambayar anty faty what happened with Nadia "nima bansani ba, nayi nayi ta gayamun buh all to no avail, buh surely nasan zata gaya maka" anty faty responded "okay, bara naje, ai tana dakinta ko?" Alhaji Nasir asked "yes, tana can" anty faty replied, hanyar staircase Alhaji Nasir yayi, yana shiga dakin Nadia, Nadia tazo tayi hugging dinshi while still crying, riketa Alhaji Nasir yayi yana shafa bayanta, saida Nadia tayi mai isarta sannan uban ya zaunar da ita akan gado while sitting next to her, seeing his daughter like this breaks his heart, sai yace "who hurt you like this cookie?" ya tambayeta yana goge mata hawaye "it's Abnal" Nadia replied "Abnal?" Alhaji Nasir asked surprise cos shi ganau ne a irin son dake tsakaninsu "yes dad, he's been two timing me all this while, he never really loved me, he took the opportunity and advantage that I was in love with him and toyed with my heart" Nadia tafada cikin hawaye "buh cookie are you sure?" Alhaji Nasir asked again still surprised "yes dad, i know it's hard to believe cos of how he pretended to be in love with me, buh he was still seeing his ex behind my back" Nadia explained "you mean to say he's been seeing his ex all this while?" "yes dad, all this while I've been the other woman in his life..." katseta Alhaji Nasir yayi ta hanyar cewa "okay cookie, who told you all of this?" murmushi mai ciwo Nadia tayi sannan tace "i wish it's someone that told me, the pain and heart break I'm feeling right now would have been less, buh i caught them together myself and out of anger i gave him back his ring, there he told me that he was done with the relationship, he doesn't want me any longer" "you mean to say Abnal told you that he was no longer interested in the relationship?" Alhaji Nasir asked just to be sure, cos he's having a hard time believing all what Nadia is telling him right now "yes dad, i guess all along he was looking for an excuse to break up with me, and now he found the perfect excuse" Nadia ta kuma fada tana goge fuskarta, numfasawa Alhaji Nasir yayi sannan yace "if that's the case, i do not want you to shed tears over him again cos he's not worth it, you deserve better than him, remember when you showed your interest in the boy i warned you to be careful, buh that's all in the past now, what i want from you now is for you to focus on your career, try to forget about him, though i know it's easier said than done, buh i know you can do it cos you're a fighter" Alhaji Nasir ya fada mata cikin kwantar da murya "yes dad, i know it's not gonna be easy for me buh, i promise you that from this minute, I'm not gonna brood or cry over him again, i can never be any man's second choice, i deserve better than that, i will just focus on myself and my career" Nadia tafada cikin confidence "that's my girl!, so now let's talk about other important things like your clinic, so how is the employment rate?" Alhaji Nasir ya tambayeta just for them to change topic "it's coming quite well, i and uncle are almost through with the employment, everything is going as planned" Nadia ta amsa shi "good to know, your focus should be on that, now zo mu sauka kasa i don't want only you to be locked inside here" alhaji Nasir yafada yana tashi tsaye tareda mika mata hannu alamar ta kama "okay dad, buh you go on i want to freshen up, i will join you in a jiffy" Nadia replied tana tashi tsaye "are you sure?" Alhaji Nasir ya kuma tambayarta "yes dad, i already told you, Abnal is in my past now, no more crying or brooding over him, and you know that when i set my mind on something, i do it" Nadia replied while smiling, cos truly yanzu Abnal is history to her dan bata taba zata cewa Abnal zai iya kalli kwayar idonta ya fada mata cewa he's done with the relationship ba, that just shows how little she knows him, da wannan tunanin ta shiga bandaki. Da Alhaji Nasir ya sauko kasa, anty faty ta tambayeshi abun daya faru, nan Alhaji Nasir yayi mata bayanin komai, anty faty was totally speechless cos she just found it hard to believe all what her husband just told her, sai tace "dear are you sure cewa that's what really happened? Cos it's just hard to believe cewa Abnal will say he's done with the relationship knowing how much he loves her" "okay, so you want to tell me that karya ko sharri tayi mishi yanzu, knowing fully well the type of daughter you have, lying is not her habit, inma zatayi karya sai ta rasa wanda zatayiwa sharri if not Abnal?" Alhaji Nasir ya tambayi anty faty in an angry tone, cos when it comes to maganar Nadia Alhaji Nasir always takes her side " haba dear, ni bance karya ko sharri tayi mishi ba, all I'm trying to say is..." katseta Alhaji Nasir yayi ta hanyar cewa " look woman, lets assume that babu abun daya faru tsakaninsu and Nadia decides that she's no longer interested in him, you know fully well that bazan taba yiwa any of my children forced marriage ba, so I'm using this opportunity and medium to plead with you, i do not want you to interfere or ask Nadia any question pertaining to this matter, ita ta kawoshi cewa she loves him, now she said she's no longer interested in the relationship, and even the boy said the same thing, so i do not see what the issue is here, i hope I'm communicating?" Alhaji Nasir ya karasa maganarshi da tambayar " yes, and i promise you that i won't ask her anything" anty faty replied tana tashi tsaye "that will be appreciated" Alhaji Nasir yafada shi yana zama, anty faty bata kuma amsa shiba tayi hanyar dakinta. When Abnal arrived home ko bangaren Mami bai shigaba cos of how livid he was, dama shi dayake baya fushi, inyayi baya kyau, apartment dinshi straight yaje ya shiga bayi ya sakarwa kansa shower, cos right now only God knows how he's feeling, even his heart is palpitating, ya dade acikin bandakin kafun ya fito, bayan ya gama Shiri, maganin bacci dana ciwon kai yasha ya kwanta cos right now he doesn't even wanna think about what just happened, bai dade da kwanciya ba bacci ya dauke shi. Da muhseen ya dawo gida, apartment dinshi ya shiga sai dayayi wanka ya shirya, sannan yayi hanyar bangaren Mami thinking cewa Abnal yana gurin cos he saw his car in the parking lot, so definitely he's around. Daya shiga ciki bayan ya gaishe da Mami, sai yake cewa "mom ina Abnal yake? Na zata yana nan ne" "wai ya dawo ne?" Mami ta tambayeshi "a yadawo, dan ga motarshi can a parking lot" muhseen replied "toh inaga yana bangarenshi" Mami tafada mishi "wai bai shigo nanba tun daya dawo?" muhseen ya kuma tambayar mami "bai shigo ba, ni banma san cewa ya dawo ba" mami tafada mishi "wow, that's odd" muhseen yafada cos Abnal na dawowa the first thing he does is yaje ya gaida Mami kafun ya koma nashi apartment din "dan duba shi a bangaranshi muga ko lafiya" Mami tafadawa muhseen worriedly "toh" muhseen ya fada tareda fitowa yayi hanyar bangarensu, daya isa cikin apartment din Abnal kwankwasawa yayi amma babu response, sai kawai ya shiga ciki, nobody was in the lounge area, dakinshi ya zarce ya kuma kwankwasawa, da farko babu amsa, sai daya kuma kwankwasawa for like three times sannan Abnal da lokacin yake tashi daga bacci yace "who's there?" "muhseen" muhseen replied "come in" Abnal yafada, shiga muhseen yayi ya zauna akan gado yana cewa "hey bruh, you good?" "yea, just had a bad day" Abnal replied "wanna talk about it?" muhseen ya kuma tambayarshi "not today" Abnal replied shortly "okay, just know anytime you feel like talking, i will be right here" Muhseen yafada mishi "tanx man" Abnal replied "buh i think you should call or go see mom cos she's quite worried" muhseen yafada mishi "i will just shower and observe my prayers, then i will go see her" Abnal replied "okay then, bara ni naje masjid dan anriga an kira Sallar Maghreb" muhseen yafada yana tashi tsaye "okay, and tanx for checking up on me" Abnal ya gode mishi "anytime bruh" muhseen yafada tareda fita daga dakin. Bayan Abnal yayi wanka tareda gabatar da sallar Maghreb da isha cos kafun ya gama wanka da shiryawa lokacin sallar isha ya shigo, bangaren Mami yaje ya gaidata, tambayarshi abun dake damunshi Mami tayi dan ko abunci bai ciba cos he doesn't have an appetite, sai kawai ce mata yayi bai jin dadine amma yasha magani kar Mami ta damu kanta, adduan samun sauki Mami tayi mishi, Abnal bai dade agurin ba ya dawo apartment dinshi ya kwanta, cos he just wanna sleep the day away, ko lokacin da ruqayya ta rabu dashi he did not feel this helpless, bai dade da kwantawa ba bacci ya kumayin awon gaba dashi. 19/01/2022, 10:32 am - Nafisa Auwal left 19/01/2022, 6:08 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 32" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1152967232?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=Y0RWnubRGFDC65rLxr3ZsLhY8LmZAO43ggSt6y7pHP6m7JWImevLszyroHNmVEmMADlF61RpIowpc%2BfPqgvZ7oVNOTjxbVnly6xUoXuApcNPrDxQS1dTDUfs54Sq8dOT 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL Chapter 32 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *HEY LOVELY PEOPLE, MY NEW BOOK TITLED QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) IS COMING UP ON THE 5TH OF FEBRUARY AND WHEN I TELL YOU THAT ITS A 💣 YOU BETTER BELIEVE ME, ITS GONNA BE VERY ENTERTAINING AND EDUCATIVE AS USUAL, IS IT ABIGAIL'S DRAMA YOU'LL WANT TO MISS? OR SADIQ'S BOSSY NATURE? KO JEDDERH'S CONSTANT LIFE TRIALS, OR ANTY MAGRETE'S QUEST FOR MONEY?, I CAN GO ON AND ON, I BET YOU WON'T WANNA MISS ANY OF IT, AND ALL THIS ENTERTAINMENT AT JUST A TOKEN OF 300 ONLY, WHEN I TELL YOU THAT THE BOOK IS WORTH MUCH MORE THAN THAT BETTER BELIEVE ME, AMMA DAN INASON KOWA YA KARANTASHI COS OF HOW EDUCATIVE IT IS, SHIYASA NACE KU BIYA 300 KACAL, GA ACCOUNT NUMBER DIN DAZAKU TURA KUDINKU 2141821179, THEN YOU SCREEN SHOT YOUR EVIDENCE OF PAYMENT TO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO THE PAID GROUP, PLEASE BANDA RECHARGE CARDS��, SO COME ON YA'ALL AND SHOW ME SOME LOVE BY PAYING 🥰, SAI KUNZO💃�.* Ruqayya na isa gidan kawar firdausi dasuka sauka, ta tararda firdausi a lounge area zaune tana kallon film, firdausi na ganinta tace "a'a har kin dawo? So how was your meeting with Abnal?" ta jera mata waennan tambayoyin tana kallon ruqayya, ruqayya bata amsa taba instead sai tace "sis I'm going back to keffi today, buh you can stay back tunda bamu shirya komawa yau ba" tana gama fadan haka tayi hanyar dakin da aka basu as masauki, binta zuwa dakin Firdausi tayi tana kuma cewa "i don't understand what you're saying, why do you want to go back to keffi today? Did Abnal insult or humiliate you in any way?" firdausi ta kuma jera mata waennan tambayoyi, dan karamin box da ruqayya tazo dashi data fara sa kayanta aciki tadan dakatar ta kalli firdausi tace " no Abnal did not insult or humiliate me, buh on the contrary he opened my eyes, sis I'm tired of this lifestyle, all i want to do right now is focus on my studies and settle down, which i think you should do the same" "what do you mean by you want to settle down?" firdausi asked ruqayya confused "sis please i know you understand perfectly well what i mean, i don't want us to start going back and forth, I've already made up my mind to change my ways, so please don't even try to persuade me otherwise" ruqayya ta amsata in a serious tone, kura mata ido firdausi tayi na waensu lokaci sannan tayi murmushi mai ciwo tace "sit let's talk" tafada tana nuna mata kan gado, babu musu ruqayya ta zauna while firdausi ta zauna kusa da ita, sannan firdausi tace "my dear do you think it's gonna be easy finding someone to marry? Expecially with the type of life we're living? Ko kina ganin cewa nima banson aurennan ne? I want to get married buh babu mijin aure, its just one disappointment after another, the reason I'm telling you this now is because I don't want you to get your hopes up about this marriage thingy..." katseta ruqayya tayi ta hanyar dafa hannun firdausi tana cewa " i understand perfectly well what you're trying to say sis, shiyasa nake son inyi aurennan as soon as possible cos i already have a suitor, Alhaji Bala has been disturbing me for some time now cewa he wants to marry me, nice dai ban bashi fuska ba, buh now I'm ready to settle down with him, atleast he knows everything about me cos we've been intimate on several occasions, Amma dukda haka ya nuna cewa yana sona da aure, and you're a witness to the way he pampers me, so I'm being optimistic that even after marriage he will continue to love me, that's why i don't want to waste anymore time and tell him cewa ya turo, dukda i didn't plan on being any man's second wife cos i really do not like polygamy buh it seems that banda choice yanzu, and sis please kema kibawa Sulaiman fuska( Sulaiman wani bank manager ne dake mutuwar son firdausi, Sulaiman yanada mata buh he soo much loves firdausi, firdausi ita tace Sulaiman is not her class, ba irin mijin da ita take son aura bane ba, buh once in a while they both get intimate with each other which clearly shows that bawai bata sonshi baneba, kawai gani take tafi class dinshi, duk irin cin mutuncin da firdausi take mishi, haka Sulaiman ya nace mata, cos he's blinded by love.), you and I knows how blindly in love with you he is, in kin cigaba dacewa ke sai politician kikeso, bazaki samu mijin aure yanzu ba, you already in your early thirties, and is not as if Sulaiman is not well to do cos nasan ci, sutura da sha bazai gagarekuba, remember that he's even ready to invest in you since kince you're tired of office work, please what else do you want?" ruqayya ta karasa maganarta da tambayar while still starring at firdausi, numfasawa firdausi tayi with a sad smile on her face tace " I'm not even sure if Sulaiman will still be interested in me cos it's been a while rabon damuyi magana, cos the last time i spoke with him we had a big fight har na zageshi sosai, since then bai kuma bi ta kaina ba, which he has never done before, dan duk fadan da cin mutuncinshi da nakeyi before, karkarinta sati daya zakiga cewa ya huce ya fara kirana kuma, buh i think he has had enough and has moved on with his life" firdausi tafada gwanin ban tausayi "sis please don't say that, take give him a call mugani" ruqayya tafada tana mikawa firdausi wayarta "i don't think it's a go..." firdausi tafara fada, katseta ruqayya tayi ta hanyar cewa "please don't say anything now, just give him a call tukunnan", karbi wayar firdausi tayi tareda dialing din numbar Sulaiman, saida kiran ya kusan katsewa kafun Sulaiman ya daga yana cewa "hey babe, are you sure ba mistake kikayiba cos this is Sulaiman speaking", murmushi firdausi tayi tana lankwasar da muryarta tace "its not a mistake, tunda kai ka manta dani, nace bara ni na kiraka" "wow! I'm just finding it hard to believe cewa kece kika kirani cos the last we spoked kince you don't wanna ever speak to me again, that i should keep my distance, shiyasa nima na kama kaina" Sulaiman yafada mata "you know i didn't mean all what I said, Amma kayi hakuri inna bata maka rai" firdausi tafada tana shagwaba muryarta kamar tana gabanshi ne, shiru Sulaiman yayi for few seconds, that saida firdausi tace 'hello' sannan yace "firdausi tell me, what do you want from me exactly cos I'm tired of you toying with my emotions" Sulaiman yafada mata as a matter of fact, shiru firdausi tayi tana tunanin abun dazata fada mishi, cos she doesn't want to give herself away just like that, instead ta amsa shi sai tace "Allah sarki, dama na kira kane dan mugaisa" " babe what's up with you? You sound as if you want to cry, are you sure you're okay?" Sulaiman ya tambayeta feeling all worried and concerned "yes I'm good" firdausi ta amsashi tana rike kanta dan kar tayi kuka, cos rashin aurenta yana damunta amma she has always hid it well whenever she's in the presence of ruqayya, buh today she just can't hold it anymore "i don't believe you, if it's what i said earlier that upset you I'm soo sorry, you know i will never upset you intentionally" Sulaiman yafada mata in a pleading way "believe me, I'm not upset with you" firdausi tafada mishi reassuringly "okay then, i would have paid you a visit buh right now ina Abuja, nazo wani official meeting, buh gobe in Allah ya yarda zanzo in ganki" Sulaiman ya fada mata a hankali "really? Ai toh nima ina Abuja, and yau nakeson koma keffi" firdausi tafada mishi sounding a bit excited "and may i know what brought you here?" Sulaiman ya tambayeta suspiciously "i came for a wedding, nida ruqayya ma mukazo" firdausi replied him curtly "and this your friend is he a he or a she?" Sulaiman ya kuma tambayarta while sounding jealous "it's a she" firdausi ta amsa shi a takaice tana murmushi "okay, send me the address of your location, and I will come pick you both mutafi tare, dan dare ya farayi" Sulaiman ya fada mata, da 'toh' firdausi ta amsa shi sannan ta katse kiran happily, kallon ruqayya firdausi tayi tana murmushi tace "thanks for the advice and your insistence that i should call him" "ba Komai, I'm happy i could be of help, buh the ultimate thanks goes to Abnal dan shi ya bude mun ido, amma i think i might have ruined his engagement cos the fiancee showed up in the restaurant looking soo livid and she returned the ring he used in proposing to her, saying she's no longer interested in the relationship" ruqayya tafada worriedly "wow, that's pretty messed up, buh karki damu we will find a solution to that later, buh for now, kema ki dauki wayarki ki kira Alhaji bala, let's settle your own relationship too" firdausi tafada excitedly, dialing din number Alhaji Bala ruqayya tayi, yana fara ringing Alhaji Bala ya daga yana cewa "hello sarauniyar zuciyata" murmushi ruqayya tayi sannan tace "na'am, ya kake?" "Alhamdulillah, kece bakiyi disputing cewa kar in kuma kiranki da wannan sunan ba?, toh Ma Shaa Allah, da alama cewa sona ya fara tasiri a zuciyarki" Alhaji Bala yafada cikin murna "toh ai ni ban taba cewa bana sonka ba" ruqayya ta amsashi tana shagwaba muryarta "ai ba sai kince ba, da kina sona ai da kin yarda cewa in turo magabatana ayi maganar aurenmu, buh from the looks of things gani kike nayi miki tsoho dayawa" "a'a ni banceba, in fact to show you how in love with you i am, na yarda cewa ka turo" ruqayya tafada mishi "are you serious or you're joking?" Alhaji Bala ya tambayeta skeptically, cos he's finding it hard to believe cewa just like that ruqayya ta yarda daya turo "I've never been more serious than this in my entire life, zaka iya turowa as soon as possible, koda gobene" ruqayya ta karasa fada mishi jokingly "don't tempt me young lady, kinsan cewa a shirye nake, ko gobe kikeso a daura mana aure I'm all ready, buh i will come see you tomorrow in Allah ya yarda muyi magana a tsanake, dan wannan maganar bata waya bane ba" Alhaji Bala yafada mata feeling soo excited "okay tohm, Allah ya kaimu goben" ruqayya replied him, basu dade ba, suka yiwa juna sai da safe. Ruqayya na ajiye wayar tayi hugging din firdausi feeling soo excited tana cewa "sis everything worked out, yace zaizo gobe in Allah ya yarda sai muyi magana a tsanake" "I'm happy for you lil sis, i just hope mine too works out with Sulaiman" firdausi ta karasa maganarta while having a worried look "please don't worry, I'm sure Sulaiman will be more than happy to marry you, we just have to be optimistic here" ruqayya tafada mata "okay i hope so, tashi mu karasa kimtsawa cos Sulaiman will be here at anytime, na riga na tura mishi location dinmu lokacin da kike waya, and he said its not that far from where he's at right now, nanda twenty minutes zai karaso" firdausi tafada while they were packing their bags. Lokacin da Sulaiman ya karaso, firdausi da ruqayya were already outside the gate dan already firdausi ta riga ta kira kawarta dasukayi masauki a gidanta cewa su sun tafi cos the friend bata dawo daga aiki ba, the friend asked her hope dai lafiya cos basuyi zasu koma a ranar ba, amsa mata firdausi tayi da cewa karta damu that everything was fine, its just that abun dasuka zoyi is over, so it's just best su koma a ranar, journey mercy kawar tayi musu, firdausi ta kuma gode mata sosai sannan suka katse kiran. Sulaiman is a nice looking man that will be in his early fourthy's, his dark in complexion and is of average hight. parking din motar yayi a gabansu firdausi amma bai fitoba, instead chauffeur dinshi ne ya fito tareda sa kayansu a butt din motar, sannan firdausi ta bude gidan baya ta zauna kusada Sulaiman while ruqayya ita kuma ta zauna a gidan gaba, gefen chauffeur. After all the necessary pleasantries has been exchanged, sai Sulaiman ya kalli firdausi yace "what really brought you both to Abuja?", sai ruqayya tayi caraf ta amsa tana cewa "actually danni sis tazo Abuja, we came for a friend of mine's wedding, dukda da kyar ta yarda ta bini" "wow, Allah ya basu zaman lafiya, tunda da alama cewa inkin roketa tana jin maganarki, maybe ki samun baki ta yarda nima na turo ayi maganar bikinmu, cos your sister is really giving me a hard time" Sulaiman yafada yana kallon ruqayya " pay her no attention , tanaso tana kaiwa kasuwa, ai tun lokacin da kuka samu misunderstanding take damuna da maganar how she misses you, kullum bata da maganar daya wuce naka, tun lokacin apart from aikin da take zuwa, she's always indoors, ai shiyasa ma dazanzo Abuja na nace cewa sai ta bini, atleast for her to change her environment maybe that will brighten up her mood, ko kiran datayi maka it's because she couldn't hold up herself again shiyasa ta kira" ruqayya ta karasa maganarta tana murmushi "au wai kin gama Jawabinki?" firdausi ta tambayi ruqayya "A na gama, kema kinsan gaskiya nafada" ruqayya ta amsata, matsa kusada ita Sulaiman yayi with a wide smile on his face yace "so you really care about me like this kike wahalar damu?" "ai ba'a bakina kajiba, sai kasamu wacca tafada maka ka tambayeta sai ta baka amsa" firdausi replied while staring back at him "ai wacca ta gayamun baza tayi miki sharri ba, so please I'm begging you ki yarda in turo ayi maganar aurenmu, I've always thought that the feeling wasn't mutual, buh yanzu danasan cewa its both ways, I'm not relenting sai kin yarda cewa na turo" "au, is that a threat?" firdausi ta tambayeshi "of course not, buh please just say yes already" Sulaiman yafada yana murza hannunta while starring at her, kurawa juna ido sukayi for like a minute sannan firdausi tace "okay", Sulaiman didn't want to believe what his ears just heard, sai yace "what did you just say?" "nace na yarda ka turo" firdausi tafada, ai Sulaiman najin abun datace, ya rungumeta yana cewa "i promise that you won't regret this, i will make you the most happiest woman on earth", murmushi firdausi tayi sannan tace "don't make promises you might not keep cos i would hold you up to it", sakinta Sulaiman yayi while starring deeply at her yace "that's because you don't know how crazy i am about you" yafada mata cikin ra'da while trying to kiss her, dakatar dashi Firdausi tayi tana nuna mishi da ido su chauffeur da ruqayya dake gaban mota, sai yace "so? After all they ain't looking" yafada mata a hankali.. , sannan ya cigaba dacewa ".. even at that.." Sulaiman yafara fada, katseshi firdausi tayi ta hanyar cewa "don't even try to persuade me, you're not getting a kiss from me" "okay ma'am" Sulaiman ya amsata a takaice while smiling. Da suka isa gida their mom was surprised seeing them back so early, bayanin komai sukayi mata nacewa they both want to settle down and who their future husband's were, the mom really did not oppose their decision dan dama is not as if they're poor, kawai rashin kishin kai ne yake sasu duk abun dasu keyi, thinking that wayewa ne, not knowing that jahilcine, Allah ya cigaba da karemu zuwa hanya madaidaiciya, Ameen. 19/01/2022, 6:10 pm - Ummukhairi H left 20/01/2022, 11:11 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 33" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1154707479?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=7Qv8PJLAActCPFkBL%2BnD7IK8uBUCKhr2877lWj01wFkWEaQWOXp59iEvO6Yqtt7dgWmCJ9cTeKWuRHBnPo%2BjmBcQtfrPyrv0QRs5TGZYAz99mEs3gfexlVHbXDvJ93uy 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 33 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Washegari da Abnal ya tashi da safe he was just moody, ko aiki bai jeba cos he simply can't function properly with the state of mind he's in right now, dayaje gaida Mami da safe, Mami suggested ko zai tafi asabiti ne, Amma yace that won't be necessary, all he needs is enough rest. Da yamma da muhseen ya dawo daga aiki, bayan yayi wanka sai ya zarce bangaren Abnal cos he's quit disturbed with the way Abnal has been quite since yesterday, a lounge area ya tararda Abnal yana kwance a three seater ya kunna TV, Amma kallo daya zaka yimishi ka gane cewa he's absent-minded, kwata-kwata hankalinshi baya kan TV din, kawai ya kurawa TV din ido ne, Abnal baisan da shigowar muhseen ba saida muhseen ya zauna a cushion din dake kusa dashi, sannan Abnal ya kalleshi yace "A'a bruh har ka dawo?" Abnal yafada yana tashi zaune tareda kirkiro da murmushi "yeah, i was worried about you, what's up with you man?, please talk to me, i couldn't concentrate on anything at work today" muhseen yafada mishi worriedly "it's Nadia..." Abnal ya fada atakaice "i thought as much, so tell me, is there trouble in Paradise?" muhseen ya tambayeshi "yea, something of sort, this is what really happened..." Abnal explained all what happened yesterday to muhseen, daya gama sai muhseen yace "wow that was pretty intense, hardasu cire zobe? Amma da baka biye mataba, you shouldn't have told her that you were done too cos clearly all what she did were out of anger and jealousy" "you know I'm a very easy going person, this is not the first or second time that something will happen baza tama tsaya taji side dina ba and she will just jump into conclusions, and nasha gaya mata cewa banason irin haka, sai kaga cewa she will apologize, Amma in Allah ya yarda anything ya kuma faruwa that bata ganeba she will repeat the same thing by jumping into conclusions without giving me an audience or a listening ear, toh dan Allah haka zamu cigaba babu wani trust? Gaskiya i cant! And you know that bayan aure it will be worst than this, so its best na taka mata birki tun yanzu" Abnal explained "hakane kam, so yanzu no more wedding?" muhseen ya tambayeshi "of course there is, kawai i just want her to realize her mistake ne, it's because you don't know how hook, line and sinker i am in love with her, she's practically like the air i breath" Abnal ya amsashi "if that's the case don't allow this break you both are having to be long and try and patch things up with her, kasan she might not call you if you don't make a move, you know how ladies can be da girman kai na tsiya, suna so amma suna kaiwa kasuwa" muhseen Adviced "ai gobe gobennan zan kokarta inga cewa mun daidaita, cos just today dabanyi magana da itaba has been hell, so gobe in Allah ya yarda i will talk to her (Allah ya baka sa'a🤣)" Abnal replied confidently "okay that being settled, hope you were able to convince ruqayya to move on with her life and stop disturbing you?" muhseen asked "yea i think i was able to, cos Nadia's display didn't allow me to know ko ta hakura, buh from her countenance i think i was able to convince her, and again tun jiyan bata kuma kirana ba, which is a good sign" Abnal explained "aiit, buh please cheer yourself up, you know i don't like seeing you this down" muhseen yafada mishi da damuwa "don't worry about me bruh, I'm good, enough about me, how far dawowar haseeba, is it still next week?" Abnal replied cheerfully just so muhseen zai daina damuwa, murmushi muhseen yayi sannan yace "yea, next week din zata dawo in Allah ya yarda, infact she was telling me this morning when we spoke cewa she might just come earlier than planned, dan already sun gama course din data jeyi, its just the certificate dazata karba that's remaining, and it's something she can receive online, so pending sha, buh latest uwar haka next week nima i will be with my baby, atleast zan huta da tsiyar da kai da ya Yusuf kuke mun", murmushi Abnal yayi sannan yace "ai toh duk abun da muke fada maka gaskiya ne...", hira suka cigaba dayi wanda yasa Abnal dan mantawa da damuwarshi, daga baya suka tashi zuwa bangaren Mami, da Mami taga Abnal she was happy seeing him talking and smiling again, ba kamar da safen dayazo wajenta looking all sick ba. Washegari around 8pm da Abnal yasan cewa Nadia will be back home yayi hanyar gidansu, cos he has been calling her since morning buh her line is not going through, and baison zuwa wajen aikinta cos that's not the right place for them to settle their issues, yana karasowa gidansu bayan yayi parking din motarshi yayi hanyar cikin gidansu, yana isa lounge area anty faty kadai ya tarar tana kallon 8 o' clock news, bayan ya gaida anty faty, an bashi wurin zama anty faty take tambayarshi abun daya hadashi da Nadia, bayanin komai yayi mata without hiding anything, anty faty batace komai ba apart from 'Allah ya kyauta', cos tayiwa kanta alkawari not to meddle acikin wannan misunderstanding din tunda har mijinta ya gargadeta, ita ido zata zubawa mijin da Nadia, duk yanda yakeson rayuwar Nadia ta zama sai ya zama, abun dayasa ma ta tambayi Abnal was because she wanted to feed her curiosity by knowing what really happened, buh she will continue to pray for her, Allah ya ganar da ita. Kiran Sadiya anty faty tayi tace taje ta kira Nadia cewa tayi ba'ki, da 'okay ma' sadiya ta amsa anty faty sannan ta juya zuwa sama, anty faty na gama fadan haka ta kalli Abnal tace "ni toh zan shiga ciki", godiya Abnal yayi mata sannan anty faty tayi hanyar dakinta. Lokacin da sadiya ta iso dakin Nadia, bata dade da fitowa daga wanka ba and she was already in her PJ's, night cologne dinta take shafawa sadiya ta shigo, sakon anty faty ne sadiya ta fada mata, tana gama fada sadiya ta juya ta fita daga dakin without waiting, dan karma Nadia ta tambayeta wake nemanta, da ido Nadia ta bita thinking what's wrong with her, dan tun lokacin data gaya mata magana acikin mota ranar data samu sab'ani da Abnal, sadiya has been keeping to herself, iyakacin abun dake hadasu yanzu is tazo ta gyara mata daki da bandaki shikenan. Medium hijab Nadia ta dauko tasa akan kayan baccinta, sannan ta sauko kasa, immediately data hango Abnal dake zaune ya kurawa cinema dake lounge area din ido, her heart skipped a bit, daidaita kanta tayi sannan ta karaso inda yake, tana zuwa ko gaisuwa babu tace "Mr man what are you doing here? Last i checked we both said and agreed that we were done with the relationship" Nadia tafada while folding her hands on her chest and giving him an irritating look, tashi tsaye Abnal shima yayi ya fuskanceta sannan yace "c'mon angel i thought by now ya kamata ace kin huce, agreed we both said things we didn't mean to each other..." katseshi Nadia tayi ta hanyar daga hannunta sama tana cewa "hey please!! You might not mean all the things you said, buh me i meant it when i said i was done with the relationship, i want nothing to do with a lier and a cheat like you", Abnal was taken a back hearing all what she just said now, not to mention the names she just called him, though he wasn't expecting cewa zata huce da wuri, buh he also wasn't expecting that she will still be this upset either, furzar da iska daga bakinshi yayi sannan yace "at least try and hear my own side of the story before jumping into conclusions" "what's there to hear? More lies?, no i don't think i have the time for that, so please i will really appreciate it if you can take your leave now and never return to this house!" Nadia tafada mishi angrily, Abnal didn't want to believe cewa this is really happening, the girl standing in front of him right now looks like a total stranger, not his lovely angel, so sai ya kuma cewa "okay, it's like you're still upset with me now, so zan tafi yanzu, when you're more calm sai muyi magana, buh why is your line not going through? I've been trying it since morning", kallon mamaki Nadia ta bashi cos it seems like this guy is not comprehending all what she's been saying since, so sai tace "are you sure you're not deaf or dumb? All what I've been saying since you didn't understand? Okay let me Echo myself, i said I'm done with you! The relationship is over! So please leave me the hell alone!! Haba!,and as for my line that's not going through on your phone it's because I've blocked your digits on my phone, so you can see that I'm really over you, so please leave already cos you've overstayed your welcome, or don't worry if you're not ready to leave you can stay and continue enjoying yourself, ni zan bar maka nan" Nadia na gama fadan haka ta juya tareda haurawa sama, haka Abnal ya tsaya speechless yana binta da ido har ta bace daga ganinshi, he just find it hard to believe cewa Nadia ce taci mishi mutunci haka, wayarshi ya dauka tareda barin gidan. Allah kadaine yakai Abnal gida lafiya, throughout that night he wasn't able to sleep, sai tunanin abun daya faru a gidansu Nadia yake, zuciyarshi daya na gaya mishi cewa ya kuma bata lokaci cos it's obvious she's still upset while the other one is saying no he shouldn't give her any space, cos maybe its because bai kirata throughout jiya ba that triggered wannan haushin shi da take ji yanzu (when you're blindly in love you tend to make excuses for your partner even when they're wrong), da wannan tunanin ya yanke shawara cewa gobe in Allah ya yarda zai kuma zuwa asabiti ya sameta ya kuma roketa, cos Shima yasan cewa rabuwa da Nadia yanzu is not gonna be possible for him, he's already too deeply in love with her, sai wajajen 4am kafun bacci ya daukeshi. Around 9am Abnal ya isa asabitin Marwan, gurin receptionist yaje ya tambayeta ko Nadia is around and if she's less busy? Amsashi receptionist din tayi da yes she's around kuma tana office dinta, godiya Abnal ya mata sannan yayi hanyar office din Nadia, yana zuwa ya kwankwasa, amsawa Nadia tayi da 'come in', sai Abnal ya shiga, dago da fuska Nadia tayi daga file din dake gabanta da take dubawa, tana ganin cewa Abnal ne murmushin dake kwance a fuskarta before ya bace, sai ta daura fuska ta tashi tsaye tana cewa "Abnal what exactly is your problem? I thought i made myself clear yesterday night cewa i don't want anything to do with you again? So what are you doing here?" "Angel please hear me out.." Abnal ya fara fada, katseshi Nadia ta kumayi cos right now seeing Abnal everytime is not gonna be good for her, dan jiya bayan ya tafi tunaninshi bai bartaba, sai gashi kuma yau ya kuma zo, she really needs to do or say something that will annoy him and make him stay away from her if at all she really wants to forget him, so sai tace "is now i know that you have a problem, and big one at that, i said I'm no longer interested in you, is it by force?!" Nadia tafada cikin daga murya sosai, tana rufe bakinta wani Dr ya shigo yana cewa "miss Nadia is everything alright?, i heard you screaming" "everything is fine doc, buh if you can do me the favour and tell this looser here that i said I'm no longer interested in him, I'm way above his league, lokacin danayi soyayya dakai i was dumb ne shiyasa, buh now I'm woke, so please help me explain it to him man to man, dan ni nayi mishi bayani buh it's seems like his brain is blocked baya fahimta" Nadia tafadawa colleague dinta daya shigo "mr Man i think you understand quite well all what miss Nadia here just said, so please i will like you to take your leave now if not, you leave me no option than to call the securities on you" doc din yafada yana kallon Abnal, by now Abnal's eyes were already teary, he just can't believe that shi Nadia tayi humiliating haka, "that won't be necessary.. " Abnal yafada yana kallon doc din, sannan ya fuskanci Nadia yaci gaba dacewa "... I will take my leave now and i promise you that i won't disturb you ever again" yafada mata while staring into her eyes yana kokarin rike nashi hawayen, yana gama fadan haka ya fita daga office din. Yana fita doctor din ya kalli Nadia yace "i don't understand how some guys can lack self worth, hope you're fine now?" ya tambayeta "yea I'm good, tanx for coming to my rescue" Nadia tafada mishi tana kirkiro da murmushin dole cos only her knows the way she's feeling right now "anytime, i was even coming to call you cewa doc Marwan is around now and yace ke yake jira dan afara ward round" doc din yafada mata "aiit, i will be there in a jiffy" Nadia replied cos she just wants her colleague to go and leave her alone already, colleague dinta na barin office dinta Nadia broke down in tears, cos she's been holding herself in front of colleague dinta ne, the last look of hurt in Abnal's eyes is what's really bothering her now, zuciyarta daya na gaya mata cewa what she did is right and Abnal deserved what he got while the other one is saying bata kyauta mishi ba, she went overboard with the whole insult thingy, she had to start saying and repeating this sentence 'he deserved all what i did and more' just to justify her actions, takaita kukan da takeyi tayi sannan ta gyara fuskarta dan kar agane cewa tayi kuka kafun tabar office dinta zuwa ward round. Abnal na isa cikin motarshi ya kife kanshi akan steering din motar, cos only God knows how he's feeling right now, his heart beat is palpitating and he can't breathe properly, kukan dayake rikewa tun dazu ya farayi, sai dayayi mai isarshi acikin motar dan yaji sassauci a zuciyarshi, Amma all to no avail, his heart still hurts and breathing is difficult for him right now, kunna motarshi yayi cos he needs to get home as soon as possible to take his pills, Allah kadaine ya kaishi gida lafiya, yana isa gida bangarenshi yayi yaje yasha maganin shi ya kwanta, da daukawa kanshi alwashin cewa he won't disturb her again koda kuwa son Nadia zai zamo ajalinshi, ya hakura da ita. 20/01/2022, 3:29 pm - +234 813 888 4935 left 20/01/2022, 6:49 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 34" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1157719714?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=JvNbmqa6TVbL%2BbzPAWEJS7FA7h3o5veUAGxdGCFg4QEP0fqeONh4y%2F%2BSD7RMxjRics1QW1zJofOaGcjsRbhymowq0aqlv3BeXzg35uPw52oQF4Wv7lfuDV05Lvvexuv6 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 34 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *_***SNEAK PEAK FROM MY NEXT BOOK 'QADDARAR JEDDERH' JEDDERH'S DESTINY ' "I'm gonna ask you a simple question that needs a yes or no answer, have you slept with that man that you were with?" Sadiq asked her in a very calm tone, Amma kallo daya mutum zaiyi mishi yasan cewa this his calmness is nothing but what we call 'calm before the storm', murmushin takaici Jedderh tayi sannan tace " you must be a joker, i will pretend that you didn't just ask me that pervatic question, just move out of my way and let me go if at all you want me to forgive this stunt you pulled on me now" Jedderh tafada mishi cos Sadiq was standing between her and the door, babu yanda zata fita if at all Sadiq bai matsa daga hanyar taba "answer the damn question!!!" Sadiq yafada cikin fushi, cos just the thought that there's a possibility nacewa Jedderh has been intimate with Mr Johnson is driving him nuts, Jedderh was shocked and taken a back by yanda Sadiq yayi ihu cos she wasn't expecting it, batasan lokacin data amsashi da "no i haven't slept with him, I'm just his date and nothing more" tafada while giving him a surprised look, Sadiq najin amsa dinta baisan lokacin dayayi ajiyan zuciya ba yana shafa fuskarshi frustratingly, Jedderh was just staring at him speechless cos she simply do not understand what's going on in Sadiq's head "now that I've answered your question you should let me out, else you give me no option than to call anty maggy and explain all what you did to her, I'm sure you wouldn't want a lawsuit in your hand anytime soon" Jedderh tafada mishi confidently cos she has decided not to show an iota of fear, Da Sadiq yaji abun da Jedderh tafada sai ya ciro wayarshi tareda fara dannawa cos he knows what Jedderh said is true, anty maggy doesn't play with any of her girls, any form of maltreatment she will sue you, and the last thing Sadiq wants is a lawsuit on his office deck all because of an excort, so he decided to beat Jedderh to her own game by calling anty maggy himself, dan yanada number dinta awayarshi amma this is the first time dazai kirata da kanshi, harun has always been the one to do the calling, wayar nafara ringing Sadiq yasashi a handsfree, Jedderh was just standing there wondering who he was calling, not until taji muryar anty maggy ta daga wayar tana cewa "hello, good evening Sir" cos anty maggy has Sadiq's digits, and when she saw his call she was soo excited amma kuma tana dan fargaba cewa hope Sadiq is not calling to stop his patronage cos the last set of girls daya aika mishi he declined all of them, and each one of those ladies were anty maggy's best, so she's worried cewa Sadiq is not finding her services worthy anymore and she wouldn't want to loose him as a client "so i will assume that you know who's on the line" Sadiq yafada mata "yes sir, i do" anty maggy replied respectfully "okay, in that case let me go straight to the reason why I called you, i want the lady you sent to Mr Johnson to spend a month with me" Sadiq yafada authoritatively, cos he has decided to have Jedderh to his fill and a month should be okay for him, cos he really needs to get his sanity back, Jedderh najin abunda Sadiq yafada ta bude duk idanuwanta waje finding it hard to believe what she just heard him say, Amma she decided to keep mute and hear anty maggy's response first, "oh you mean Jedderh right?" anty maggy ta tambayeshi "i don't know whatever her name is" Sadiq replied arrogantly, Jedderh was just staring at him "that's her name sir, that shouldn't be a problem at all, buh it will cost you alot of money..." anty maggy tafara fada cos she really don't want to turn Sadiq's offer down after not being able to satisfy him for weeks, and again this is a very good business that will fetch her alot of money, katseta Sadiq yayi ta hanyar cewa " that shouldn't be a problem, get your lawyers to meet mine and they both can settle things out, you just name your price" Sadiq yafada "okay sir, in that case she's all yours for the next one month" anty maggy tafada excitedly kafun Sadiq ya katse kiran yana bawa Jedderh kallon 'you're all mine now'. Jedderh couldn't believe cewa anty maggy just accepted Sadiq's demand just like that without asking her first, sai yanzu ta kuma sanin cewa batada gata, but God knows she's not spending a month with this egoistic bastard, tana gama wannan tunanin wayarta yafara ringing, tana dauka taga cewa anty maggy ce, dagawa tayi bayan sun gaisa anty maggy tayi mata bayanin proposal din Sadiq, there and then Jedderh tayi rejecting dinshi, sai anty maggy tace "you don't get to reject a client, don't you want more money? If you don't need or want money, well i do, so you better make use of this opportunity that you have and secure your future, remember you're indebted and binded to the agency for the next five years, if you really do not want to stay with him for a month, then pay me the exact amount he's paying for your services" "anty maggy you of all people knows that i don't have the money to pay you..." Jedderh tafada pleadinly "in that case, you'll stay with him for a month and certisfy him in every possible way you can and i don't want any complaints from him about you, so you better behave yourself and be on your best behavior, good luck to you" anty maggy na gama fadan haka ta katse kiran. Jedderh was left dumbfounded, juyowa tayi ta fuskanceshi tace "you this Sadistic bastard, you think you can buy me with your money, well I'm not for sell! So you better call anty maggy back and tell her that you're no longer interested in me, else you won't like what i have up my sleeve for you" Jedderh tafada mishi angrily thinking that her rude behavior might change Sadiq's mind, takawa zuwa gabanta Sadiq yayi while staring down at her yafara cewa "you're nobody to tell me what to do or not to do, you're just a mere cheap whore that's needed to be taught a lesson cos you're rude, and don't think that this one month you're about to spend with me is gonna be an enjoyable one, no, far from it, it's gonna be hell on earth cos I'm gonna be having you my way, anyhow i want it you have no choice than to give it to me, you know why? Cos you're for sale and I've paid for a month out of your miserable life, so the earlier you shut that latrine you call a mouth the better for you", Sadiq na gama fadan haka sai ya juya yafita daga dakin tareda kulle Jedderh aciki. SO ARE YOU STILL IN DOUBT EITHER IT WILL BE INTERESTING OR NOT? BE A LEGAL READER BY PAYING INTO THIS ACCOUNT NUMBER 2141821179, UBA BILKIS QAZEEM AND SEND A SCREEN SHOT OF YOUR PAYMENT INTO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO MY PAID GROUP. *_* Da yamma when muhseen came back from work he was surprised at the state he meet Abnal, cos he was expecting cewa zuwa yanzu yaci ace ya sasanta da Nadia cos Abnal told him jiya cewa zaije gidansu in other to iron things out with her, so baisan lokacin da Abnal ya dawo jiya ba and yau da safe he left home pretty early so basu samu daman haduwa da Abnal tun jiya da daddare ba sai yanzu, zama yayi kusada Abnal yana tambayarshi cewa mai yafaru, bayanin haduwarsu ta jiya da tayau Abnal ya gaya mishi, muhseen couldn't believe it cewa Nadia ce ta wulakanta Abnal haka, sai yace "I'm speechless right now bruh, i don't even know what to say, i would have suggested cewa maybe she's just playing hard to get ne, buh the insults and humiliation.. No that's uncalled for, why not let me talk to her maybe she might reason with me" "haba bruh bayan duk wannan cin mutuncin data mun? Na hakura gaskiya!" Abnal yafada gwanin bantausayi "even me i would've suggested cewa ka hakura da ita, buh it's as clear as daylight cewa you're blindly in love with her, and considering your heart issues, banson kasamu matsala" muhseen yafada "i will be lying and deceiving myself innace I'm no longer in love with her, i know for a fact that for me to stop loving her will be close to impossible, if she comes to me by herself and apologize i will definitely accept her back, Amma ace nice zan kuma zuwa gareta ko intura wani ko wata to plead on my behalf is what i will not do, akan inyi haka i prefer to suffer, koda kuwa sonta zai zama ajalina, na yarda" Abnal yafada "stop talking like that, babu abun dazai sameka sai Alheri in Allah ya yarda, so no more wedding yanzu?" muhseen ya karasa maganarshi da tambaya "i guess so, for now i will take a week off from work dan inyi jinyar Heartbreak dina for the second time, cos clearly i can't work in this state of mind that I'm in now, after that I'm gathering my life back and focusing on my agency, nida soyayya not anytime soon" Abnal yafada trying to cheer himself up, cigaba da zama dashi muhseen yayi suna dan taba hira. Da daddare bayan Sallar Isha Alhaji Habib ya aika sameera cewa taje ta kira mishi Muhseen da Abnal daga bangaren su, while shida Mami da Yusuf suna zaune a lounge area. Tare da Sameera su Abnal da muhseen suka dawo, bayan sun gaida Alhaji Habib da Mami, Alhaji Habib ya nuna musu wajen zama sannan ya fuskanci Abnal yace "Mami ta gayamun cewa baka jin dadi, how are you feeling now?" "Alhamdulillah, I'm better now sir" Abnal replied "Ma Shaa Allah, Allah ya kara sauki, Alhaji Nasir ya kirani yau zuwa office dinshi yayi mun bayani cewa auren ka da Nadia bazai yuba kuma, cewa you both said you're no longer interested in the relationship, why is that?" Alhaji Habib ya karasa maganarshi da tambayar, Abnal wasn't expecting such question at all, he was surprised cewa har Nadia ta fadawa dad dinta, what baffled him the most was the fact that she said they both agreed to end the relationship, well if she truly doesn't want him anymore, who is he to force her? So he will just go with the flow and close chapter din Nadia once and for all, right now he just wanna focus on his career, baison jin zancen Nadia kuma cos it will only make him to be sad, which is not good for his heart, dan har yanzu his breathing bai dawo normal ba, the pain he usually feels duk lokacin dayake cikin damuwa is the only thing da bayaji yanzu, and reason being because of the medication his on now, numfasawa yayi sannan yace "yes dad, we realized we're not compatible, so instead of going into marriage muzo muna samun matsala, it's better to call it quit, maganin kar ayi shine kar afara" Abnal replied respectfully "when did you both end the relationship da baka gayawa kowa ba? Kodai ya fada miki ne?" Alhaji Habib ya karasa tambayarshi yana kallon Mami "ni bai gayamun komai ba, inba yanzu da kake gaya mana ba, bansani ba" Mami replied "ban gayawa kowa ba apart from muhseen, shima yau nafada mishi, dama dawowarka nake jira kafun infada muku" Abnal yafada "ikon Allah! Toh mai ya faru ne wai?" Mami ta fada tana kallon Abnal "Mami, Dad nasan bakuji dadin maganar nanba, Amma i want to plead to you both cewa dan Allah ba dan mun isaba, you both should respect our decision, Allah ya hada kowa da rabonsa" Abnal yafada yana kallon Mami da Alhaji Habib while trying all his best to hold his tears cos he was already teary, tausayin shine ya tsargawa Alhaji Habib cos it's clear cewa baiso rabuwanshi da Nadia ba, kawai he's just going with the flow ne "don't worry son, if alhaji Nasir supports his daughter, i see no reason why i won't support you " Alhaji Habib yafadawa Abnal in a gentle manner "thanks Dad, i really appreciate your understanding and support" Abnal replied "you have nothing to thank me for son, zaka iya tashi ka tafi, Allah yayi muku Albarka" Alhaji Habib ya kuma fada, da 'Ameen' Abnal ya amsa kafun shi da muhseen sukayi musu sai da safe sannan suka koma bangarensu. Bayan fitarsu, Yusuf shima yayi musu sai da safe dan zai koma gidanshi, rakashi zuwa waje sameera tayi. Fuskantar Alhaji Habib Mami tayi tana cewa "anya Alhaji haka zamu bar yaran suyi abun dasu kaga dama?" "toh ya kikeso ayi ne wai? Bakiga cewa shi Alhaji Nasir ya goyi bayan Nadia baneba ba? Dan Allah kibar maganar, bana son kuma ki takurawa Abnal dan kin riga kinsan condition dinshi, inkin lura dazun dayake magana he was just holding himself ne, from the look of things Nadia ce tace ta fasa, yanzun abun da nakeso dake shine kisa ido sosai akanshi ki tabbatar yana shan magungunanshi, bana son wani abun ya sameshi, in yana bukatar a kuma turashi wajene, sai in turashi" Alhaji Habib yafada "toh naji, in Allah ya yarda zan kiyaye, nagode sosai da kulawa" Mami tafada tana rike hannun Alhaji Habib, murmushi Alhaji Habib yayi yana jan hancinta yace "bana gaya miki cewa tsakanina dake babu Godiya ba, for breaking the rule zaki biya amma a daki zaki biya", murmushin jin kunya Mami tayi sannan tace "kai Alhaji kai dai ka fiya son sani jin kunya", hira suka cigaba dayi, daga baya suka koma daki dan biyan bashi😂. Washegari around 9am Mami ce zaune a dakinta rike da waya tana kiran anty faty, dagawa anty faty tayi, bayan sun gama gaisawa Mami take cewa "kinji maganar da waennan yaran suka bullo dashi cewa sun fasa auren?" "aikam naji, ba Abnal bane ba yace ya fasa, yarkice tace tafasa, dalilin dayasa ban kira kiba dan mu tattauna akan maganar shine, ranar da Nadia ta dawo gida tana kuka cewa Abnal has been cheating on her... , waya mutu waya tashi, da tadai gamayiwa uban bayaninta sai cewa tayi ita gaskiya tafasa auren, uban Shima yahau kan maganarta ya zauna, bai kira Abnal yaji ta bakin shiba, a cewarshi Nadia bazata yi mishi karya ba, toh saukowar dazaiyi daga dakin Nadia, gargadina yazo yayi cewa shi bayason in takura mata, infact kar ince wani abun, imagine fa! Yar da nina haifa akemun irin wannan gargadin akanta! Aikam ni kuma nayi alkawari cewa uffan bazan ceba indai akan Nadia ce, duk yanda uban yakesonyi da ita, sai yayi, kinji dalilin dayasa ban kira kiba" anty faty explained "ikon Allah, jiya babansu shi yake gaya mana, Amma ai nasan haka nan Nadia baza tace tafasa auren ba, definitely akwai abun daya faru" Mami tafada "eh toh, nadai san cewa yanada alaka da ruqayya, Amma bansan cikakken labarin ba" "wacca ruqayyar?" Mami asked in a surprise manner "ruqayyar dai da kikasani, ex dinshi" anty faty replied "ikon Rabbi! Shiyasa yaronnan yaki ya gaya mana abun daya faru, Amma ba komai ai, kanshi yayiwa" Mami ta karasa maganarta in a bit upset tone "a'a, kuji ta bakinshi kafun ku yanke hukunci, in Allah yace su zasu auri juna, babu wanda ya isa ya hana, matar mutum kabarinshi ai" anty faty tafada "hakane kuma, Allah jishe mu Alheri, toh yanzu tunda su Nadia sun fasa, sai mucigaba dana su sameera ko?" Mami ta tambayeta "A mana, bara zuwa jibi ko gata zanzo dan mu tattauna sosai" anty faty tafada "toh shikenan, sai kinzo" da haka Mami ta katse kiran. Mami na katse kiran tayi dialing din number laila, ringing biyu laila ta daga, bayan sun gama gaisawa Mami take tambayarta inda take, gida ko restaurant, amsa mata laila tayi da tana gida, sai Mami tace toh yayi kyau, dan dama wani maganar takeson ta gaya mata, nan Mami ta fada mata komai da ita tasani pertaining to maganar bikinsu Nadia da Abnal da aka fasa, har izuwa tattaunawar da Mami tayi da anty faty dazu, laila was speechless data gama jin komai, sai tace "anya Mami Abnal da ruqayya suna tare kuwa? I just find It hard to believe gaskiya" "atoh nima nayi mamaki da anty faty ta gayamun, Amma inna tuna irin son da Abnal yayiwa ruqayya sai inga cewa maybe zai iya yuwa" Mami tafada "kin tambayeshi kinji ta bakinshi?" laila ta kuma tambayar Mami "nida uban mun tambayeshi jiya da daddare amma yaki yace mana komai, kawai abun daya fada shine su biyu basu dace da juna ba, shiyasa suka fasa auren" Mami ta amsata "ikon Allah!, toh da alamar tambaya, abun dazanyi yanzu shine, zan kira Nadia nasan ita zata gaya mun komai, tunda shi d'an naki zurfin cikin tsiya ne gareshi" laila tafada "toh hakanma yayi, banson takura mishi ne dan uban ya rokan jiya cewa kar in sake ince zan takura mishi da tambaya" "karki damu Mami duk yanda mukayi da Nadia zan sanar dake, nasan Nadia baza tayimun karya ba" laila ta kuma jaddadawa Mami "toh shikenan zan tsumayi kiranki" Mami tafada, da haka suka katse kiran. Laila na gama magana da Mami ta kira Nadia, lokacin Nadia ita tana ward round itada Marwan da some other few doctors, excusing din kanta Nadia tayi taje ta daga wayar, tana dagawa bayan sun gaisa, Nadia take cewa "ai bai kamata in daga wannan kiran naki ba, dan kin manta dani, bakya ji dani kamar da" Nadia tafada tana shagwabe fuska as if tana gabanta "ni na isa na manta da one and only special lil sis dina? Ai ban isa ba, kawai abubuwanne sai a hankali, Amma toh kiyi hakuri, ya kike da aiki?" laila ta karasa maganarta da tambayar "ai kin isa har kinyi yawa, kuma kinsan bazan iyayin fushi dake ba, aiki na nan lafiya lau, ya twins dina?" "Ma Shaa Allah, twins dinki suna nan lafiya lau, sai rigima, kar in bata miki lokaci da surutu dan nasan cewa kina asabiti yanzu, so nake in ganki, bansaniba ko you'll be able to make it today ba?" laila ta tambayeta "well bamuda any special aiki yau, our schedule is not that tight today, so maybe in uncle zai dawo gida sai in bishi mu taho tare" Nadia replied "okay, da kin kyauta kuwa, mai kikeso in ajiye miki?" laila ta tambayeta cikin raha "dambun shinkafa nake so" Nadia replied while smiling "consider it done, bara nabarki haka nan dan nasan cewa ward round kuke yanxu" laila tafada itama tana murmushi "aikam dai, bara na tafi kafun mijinki ya turo a kirani" Nadia tafada, sallama sukayiwa juna, Nadia taje tayi joining dinsu, tana zuwa Marwan ya kalleta ya tambayeta inda taje, matsa kusa dashi Nadia tayi tace "anty laila ce takeson ganina, na fada mata cewa inzaka koma gida sai mu tafi tare" Nadia tafada mishi a hankali dan kar sauran mutanen dake wajen suji abun datace, da 'okay' kawai Marwan ya amsata, sannan suka cigaba da ward round dinsu. Around 5pm Marwan da Nadia ce zaune a bayan mota Nadia na bashi labarin abun daya faru tsakaninta da Abnal, data gama bashi labarin, sai Marwan yace "buh chuchu i think you should've talk to him first before jumping into conclusions, you know how you women can be cunny, kikasan ko set up ce daga ruqayya din?" "set up fa kace uncle, babu wani set up, i saw the message he sent to her na haduwarsu da ido na awayarshi, and that's not the first time, na taba ganin chat dinta dashi na wattsapp, when i asked him about it he gave me some cock and bull story which i believed him at that time, buh not anymore uncle I'm done, na yafeshi, yaje ya karata da ita" Nadia explained "okay if you say so, buh i would insist you talk to him and listen to his own side of the story" Marwan ya kuma fada "uncle please don't insist, you know I've never disobeyed you before, buh this time around i would really love and appreciate it if you support this my decision" Nadia tafada "okay, i will respect your decision and won't say a word about it again" Marwan yafada mata reassuringly "thanks uncle" Nadia tafada while side hugging him. Da suka isa gida, bayan sunci abunci, Nadia da laila suka dawo dakin laila, while Marwan shi kuma yana lounge area da yaranshi suna wasa. Bayan sun zauna akan gado laila take tambayar Nadia abun daya faru tsakaninta da Abnal, nan Nadia ta kumayi mata bayani tun daga wattsapp chat dinshi da ruqayya data gani har izuwa meeting dinsu a restaurant, da Nadia ta gama yiwa laila bayanin komai, laila couldn't believe it, buh Nadia sound soo convincing and laila knows that Nadia will never just sit and form all this, Nadia ta lurada irin disbelieving look dake kwance a fuskar laila sai tace "anty it's soo unbelievable to you right? Buh unfortunately it's the truth, nima da gayamun akayi zan karyata ne, Amma i saw the message he sent to her on his phone with my own eyes, and even their meeting i was there, i saw both of them together" Nadia tafada tana kokarin danne hawayenta, handkerchief laila ta mika mata tana cewa "lil sis are you sure cewa ruqayya kika gani? I will understand if it's another lady dukda Abnal is not the womanizing type, buh it seems like i don't even know him any longer" laila tafada "it's ruqayya aunty, ai nasanta dan na taba ganinta a keffi, lokacin mun fita strolling, so i can recognize her anywhere" Nadia tafada confidently "if that's the case, I'm highly disappointed in him, ace ya rasa wa zai komawa sai ruqayya?" laila ta kuma fada disbelievinly "ai shiyasa nace it's better mu rabu kawai, Allah ya hada kowa da rabonsa, cos it's clear cewa son dayake mata is very much, i wouldn't have been soo hurt and disappointed by his betrayal, da'ace wata daban na kamashi da, buh ace ex dinsa daya barshi when he had nothing, that i can't take" Nadia tafada tana goge hawayenta, dafata laila tayi sannan tace "lil sis, words alone can't describe how sorry I am, ke zan roka, dan Allah badan halinshiba, find a place in your heart and forgive him, please" laila tafada pleadinly, kirkoro da murmushi Nadia tayi sannan tace "wallahi ni ban rike shiba a zuciya, I've long forgiven him, and i wish all the best between him and the love of his life" Nadia tafada gwanin ban tausayi, cos harga Allah Nadia seriously believes cewa Abnal has been two timing her da ruqayya all this while ne, which means he doesn't really love her, kawai he has been lying and pretending to her ne, Amma she's happy cewa she found out before committing the mistake of marrying him "thank you soo much, har kunyarki nake ji yanzu cos you deserve to be treated better than this" laila ta kuma fada "laaa anty wallahi karki damu, I'm good oo, i know it will be hard to forget about him buh it's not impossible, so i will be fine" Nadia ta kuma fada while trying to smile "once again thank you soo much, ai its his loss my dear, santaleliyar budurwa irinki, son kowa kin wanda yarasa, i know for sure cewa by now you done get replacement, so tell me who is the lucky guy?" laila tafada jokingly while clearly trying to crack Nadia up, dariya Nadia tayi sannan tace " nida relationship for now is a no no, yanzu abun dake gabana is opening din clinic dina that's coming up in the next two weeks plus" "hakane kuma, so how is the preparation coming along? Do you need my assistance with anything?" Laila ta jera mat waennan tambayoyin just for Nadia to forget about Abnal's matter, Amma deep inside her she's boiling ne, Allah Allah take gobe da safe yazo taje gidan Mami, cos the only thing stopping her from going now is because its late, Amma first thing tomorrow morning tana gidan Mami, "for now i don't need anything, Amma if i do need your assistance zanyi miki magana" Nadia tafada with a smile on her face "okay tohm, i will be waiting" laila replied, Nadia bata kuma dadewa agidanba cos lokaci ya kure and she needs to get home, chauffeur din Marwan ne ya kaita gida. 20/01/2022, 10:03 pm - You added Ummu Ammar�� 21/01/2022, 9:02 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 35" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1156224711?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=yIY2DA8QuKxqVnrqLUHMqEW9tu0JVM%2F%2Fw86gjyy2iqHqKs8zZIXR1TjeQ5gfq81LWofWcZzZMFW7gBLDMYJTbuYfJhLDMKPPxx1UX14xJGviacmUdcoU11qLndkjver3 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 35 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Washegari around 7:30am laila ce tsaye a gaban vanity mirror dinta tana gyara gashin kanta, from all indications ta gama shiri, kawai mayafi da takalmi ne ya rage mata tasa, Marwan da yake zaune yana sa takalmi shi ne ya dakata yana kallonta yace "don't you think its pretty early for you to go to Mami's house? She might still be in bed for pet sake" "babe it's not early, dan bakasan yanda maganar nan yake damuna bane ba, i cant believe cewa Abnal ya komawa ruqayya, sai kace mara hankali? Allah yasa na sameshi a gida, he really needs alot of explaining to do" laila tafada in an upset manner "sweetie please calm down, remember Abnal is no longer a kid, he gets to decide who he wants to settle down with" Marwan yafada mata calmly, juyowa laila tayi tana kallonshi tace "ba dole kayi supporting dinshiba, afterall all you men are the same" "ikon Allah! Daga shawara!" Marwan yafada while trying to hide his smile "babu wani Shawara, ko ka manta abun daya faru last week dakazo daukana daga restaurant, that i met you outside busy hugging one of your ex..." laila tafara fada, dakatar da ita Marwan yayi yana murmushi yace "that's not what happened and you know, i already explained what really happened, agreed she was my ex, buh she came to have launch in your restaurant and was surprised to see me, out of excitement she hugged me buh i didn't hug her back, at that moment ke kuma kika fito, and i already explained all these to you which we've settled everything, and i promised you that such thing will never happen again, mai na taso da maganar kuma? " "it better not happen again, but i will still insist that most men are not to be trusted, sefini!" laila tafada tareda fuskantar gabanta tana cigaba da gyara gashin kanta, karasa sa takalminshi Marwan yayi sannan ya tashi yaje yayi hugging dinta ta baya ya daura kanshi a kafadarta, hannunshi daya na rikeda ku'gunta while the other hand na shafa cikinta yace "it seems like this pregnancy hormones are really getting to you, all I'm saying is that you should take it easy please" Marwan ya fada mata seductively a kunnenta yana dan ciza kunnenta "babe stop, you know we're both dressed and you're already running late" laila tafada while trying to break free from him "naji, buh promise me that you will take it easy and not get all worked up" Marwan ya kuma fada mata "i promise" laila tafada mishi while smiling and looking at him through the mirror "aiit, i will have the chauffeur take you and the kids down there, when will you be back?" Marwan asked "i don't know, buh i will give you a call when leaving there" laila replied tana daura hannayenta biyu akan wuyarshi, cos they both were already facing each other "okay, i will be expecting your call" Marwan yafada yana pecking din bakinta, sannan ya fita daga dakin cos he's running late already. Laila ce zaune itada Mami, yanzu ta gama bawa Mami labarin maganar data tattauna da Nadia jiya, Mami itama mamkine ya isheta, sai laila tace "toh kinji abun daya faru, yanzu shi Abnal yana nan?" "A yana nan, dazu dayazo nan na tambayeshi ko zashi aiki yace mun a'a sai sati mai zuwa, ya dauki hutu na sati daya" Mami ta amsata "bara na kirashi inji ta bakinshi cos i still do not want to believe everything that's happening now" laila tafada tana dialing din number Abnal, Abnal yana dagawa laila tace "sameni a bangaren Mami yanzu" tana gama fadan haka ta katse kiran, bayan kamar minti biyar saiga Abnal nan ya shigo da sallama, amsa mishi sallama laila tayi tana tashi tsaye tace "i will ask you a simple question, and all i want is a simple yes or no answer" laila tafada looking all serious, Abnal naganin countenance dinta yasan cewa she's furious, and one of the reasons why bai gaya mata komai ba is because tun asali laila never liked ruqayya one bit, so she won't even want to give him a listening ear had it been ya fada mata, Abnal was ready for anything so sai yace "okay, I'm all ears" "did you meet with ruqayya in a restaurant, yes or no?" laila asked "yes we did meet" Abnal replied, ai laila najin amsarshi ta kwashe shi da wani wawan mari tana cewa "are you stupid or what? What have come over you?, ko ka manta irin wahalar da tashin hankalin da wannan yarinyar da family dinta suka samu? , incase you forgotten let me help refresh your memory, ruqayya was the girl that left you when you needed her the most, she was the one that didn't care either you lived or died, she left you for richer guys and men, she and her mum together with her sister were the same ones that humiliated me when i went to plead with her to come see you when you were sick koda sau dayane, and all this time that she neglected you who was there? Nadia! She was beside you throughout your hard times, she cared for both you and me when we came to Abuja, even without her knowing who we really were, and the best way you think you could repay her was by two timing her with ruqayya? Really!!! I'm highly disappointed in you, just get lost, i don't wanna see you" laila ta karasa maganarta tana hawaye, cos she's really hurt by what she thinks Abnal has done, all this while Abnal was just standing there looking at her, cos he knows that nothing he says now will make sense to laila cos of how livid she is, so sai kawai yasa kai ya fice daga wajen. Yana fita laila ta koma ta zauna tana share hawayenta, Mami was just starring at her cos she knows and understands that what laila did was out of anger, before you know it zasu shirya, shiyasa bata shiga tsakaninsu whenever they have misunderstandings . Abnal na koma bangarenshi bandaki straight ya zarce ya sakarma kanshi ruwan sanyi, yadan dauki lokaci a gurin sannan ya fito, boxers kawai yasa yasha magungunanshi ya kwanta, kawai he just want to sleep and forget what just happened, he can't wait for this Nadia's saga to be over, kozai samu sauki. Both laila da Abnal bacci sukayi, around 2pm laila ta tashi, Sallah tayi sannan taci abunci, tana gamawa taje tasamu Mami a dakinta tace "Mami ina zuwa, bara naje bangaren Abnal na dawo", murmushi Mami tayi dan dama tasan cewa sai anyi haka, sai tace "toh, Amma ina yaran?" "suna wajen sameera" laila ta amsata "Adawo lafiya" Mami tafada, sannan laila ta kama hanyar bangarensu Abnal. Laila na isa bangaren Abnal ta tarardashi a kulle, kwankwasawa tafarayi, lokacin Abnal shi kuma ya idar da Sallar Zuhur kenan, dan kafun ya tashi daga bacci anriga an sallaci Zuhur a masallaci, bude kofar yayi yaga cewa laila ce, matsawa yayi dan tasamu hanyar shigowa, Bayan sun zauna sai laila ta kalleshi tace "I'm sorry for slapping you in the morning, i was just soo disappointed in you, how could you Abnal?" laila ta tambayeshi calmly with teary eyes, kura mata ido Abnal yayi for some seconds, sannan ya numfasa yace " sissy i thought you knew me, buh its clear now that you don't, how on earth could you think cewa zan komawa ruqayya, for what?, kece sheda a irin son danakewa Nadia, before i even realized cewa ina sonta ke already kin sani and you kept on telling me buh i always denied it, not until i arrived Canada, so do you now think cewa i will be capable of hurting her in anyway?, how?" " then what really happened? What were you doing with ruqayya in a restaurant?" laila ta jera mishi waennan tambayoyin " this is the question you ought to have asked before hand, ga abun daya faru nan..." Abnal yafadawa laila all what happened from beginning na wattsapp message dinda ruqayya tayi mishi har izuwa irin cin mutuncin da Nadia tayi mishi a asabiti din Marwan, laila was soo sorry for not listening to him before reacting the way she did in the morning, sai tace "do you know that abun dayayi causing duk wannan problem din is lack of communication?, had it been you told her about irin damun da ruqayya take maka tun farko all this misunderstanding wouldn't have happened, once again I'm deeply sorry for hitting and shouting on you the way i did in the morning" laila tafada mishi "the reason why i didn't tell her anything was because i knew she was going to get jealous and start assuming things" Abnal replied "that's where you made a mistake, had it been cewa you let her in the known, even if she's gonna assume things bazai Kai na wannan ba and duk abunda ruqayya zata tura mata ko ta gaya mata bazata yarda da itaba cos you already told her everything, buh there's no need to cry over a spilled milk, zan mata magana and make her reason with you" laila tafada mishi "sissy please don't do that, if at all you really want me to forgive you for slapping and shouting at me in the morning, karkiyi mata magana, please i beg of you" Abnal ya fada mata pleadinly "toh yanzu haka zaka hakura da ita?" laila ta kuma tambayarshi "dan Allah ki manta da zancen, what will be will be, ni yanzu my focus is on my career" Abnal replied her "okay, buh hope you're okay? I mean your heart?" laila asked again concerned "Alhamdulillah i cant complain, dukda atimes breathing nadan mun wahala buh that's if na shiga tunani ko damuwa, Amma innasha magungunana it subsides, ai shiyasa na dauke hutun sati daya, Amma karki damu i will be fine" "Alright then, once again I'm sorry for..." laila tafara fada, katseta Abnal yayi ta hanyar cewa "sissy please enough of the apology, you know i could never get upset with you, irrespective of whatever you might have done, so please karki damu, nasan what you did was out of love, you were only trying to look out for me as usual" Abnal yafada mata with a smile on his face "tanx for understanding, that settled, i will be going to keffi next tomorrow, anty zee ta haihu ta samu baby Boy" laila tafada mishi excitedly "wow Ma Shaa Allah, gaskiya yadan kwana biyu damukayi magana da ita, Amma zan kirata zuwa anjuma in Allah ya yarda, and i will also send you some money kiyiwa baby boy siyayya" Abnal yafada "aikam daka kyauta, cos anty zee is just one in a million, she deserves all the goodness she can get, duk wata i made it an obligation to send her some money, while every other day kuma muna waya, at first she didn't want to accept the money, sai dana tillasta mata, cos Almighty Allah practically used her to change our lives" laila tafada while reminiscing their past "ai atimes it still feels like a dream to me that we're actually living the life we're living now, ita da take bamu before, yanzu mu muke bata, how wonderful Almighty Allah is" Abnal yafada "that's why it always pays to be good, karka taba wulakanta mutum expecially in yana kasa dakai, dan kaine yau, Amma bakasan gobe ba, well let me not bore you, bara inje insamu yaranka" laila tafada tana kokarin tashi "au dama dasu kikazo? I thought you left them back home with their nannies" "a'a, dasu nazo, suna wajen sameera tun safe shiyasa baka gansuba, kasan mutuniyarsu ce ita, shiyasa banma damu kaina da kawo mai kulawa dasuba, dan nasan she's around" laila tafada mishi "okay, buh wait sissy, are you pregnant?" Abnal daya kura mata ido tun data tashi ya tambayeta "why are you asking?" laila replied with an answer of her own "cos you look... pregnant" Abnal yafada mata while smiling "na you know" laila tafada tana kara gaba "kice in the next few months i should be expecting some good news" Abnal yafada mata jokingly "so kake inyi magana kuma bazanba" "nide kishafa mun kan yarana" Abnal yafada mata yana dan daga muryarshi cos laila tadan yi mishi nisa daga inda yake zaune, laila taji shi amma bata amsa shiba. Da yamma when muhseen came back from work, bayan yaje ya gaida Mami, ya dawo bangaren Abnal feeling all excited, kan gadon da Abnal ke kwance ya hau yana cewa "hey bruh how you doing?" "i cant complain, how was your own day?" Abnal ya tambayeshi "Alhamdulillah, it was splendid" muhseen ya amsa shi excitedly "i can see that already, so tell me what's got you this excited, did you win a jack pot?" Abnal ya tambayeshi while starring at him "what i won is more than a jack pot bruh, guess what? My damsel is coming back tomorrow!" muhseen ya amsa shi yana washe hakora "wow, guy I'm happy for you, so what's the plan?" Abnal asked again "nothing much for now, sai ta dawo zamu tattauna, buh one thing I'm damn sure about is that, tana dawowa we're making our relationship known to everybody, then we take it from there" muhseen explained "that's nice, finally some good news" Abnal yafada "yea, tashi mufita" muhseen yafada "bruh you know..." katseshi muhseen yayi ta hanyar cewa "wallahi kaji na rantse I'm not taking no for an answer, for almost a week now ka wani kulle kanka a daki because of a lady, ita tanacan tana rayuwarta, please stand up ka changa kaya mushiga gari, i will be waiting for you in the lounge area" muhseen yafada mishi yana fita zuwa lounge area. Minti biyar saiga Abnal ya fito a shirye cikin white polo shirt da black three quarter shorts, yazo yasa black and white sneakers, sai sun shade black dayasa cos baison mutane su ganshi looking a bit pale, dukda yadan rame he looked exquisite as usual, ga sanyayen Kamshin dake tashi a jikin shi, muhseen na ganinshi yace "fine boy like you, you just dey hide yourself, abun daya kamata make you dey pepper all the single ladies you dey here dey dull yourself" "are we going or not?" Abnal ya tambayeshi, cos he's really not in the mood for all of this "we're going, anya kasan cewa anty lail tazo kuwa?" Muhseen asked "yes we meet, i thought she she left already" "yes ta tafi, when i was coming in, ita take fita" muhseen said "okay..." Abnal yafada. Wani wajen shakatawa na manya sukaje, the ladies there couldn't keep their eyes to themselves, sai kallonsu suke expecially Abnal, he's just soo beautiful that one has to have alot of self discipline ka iya yimishi kallon Sunnah, muhseen noticed how smitten the ladies were sai yayi murmushi yace "i don't understand how or why you keep falling for the wrong girls that don't deserve you, see how girls they trip for you" "please i came here to take a bit of fresh air and relax and not for ladies, for now mata sun fita kaina, and point of correction, don't compare Nadia to ruqayya, cos Nadia is way above ruqayya" Abnal yafada mishi while sipping his cocktail, kura mishi ido muhseen yayi wondering wane irin sone Abnal yakewa Nadia haka, da Abnal ya lurada irin kallon da muhseen yake mishi sai yace "hope I'm save? Irin wannan kallo haka?" "I'm just finding it hard to believe cewa after all what Nadia did and said to you, you're still defending her?" muhseen yafada mishi cikin jin mamaki, murmushin gefen baki Abnal yayi sannan yace "guy let's drop the issue cos you won't understand the kind of love i have for this girl" "gaskiya i cant understand, when no be jazz she use for you" muhseen yafada mishi. Wajajen Maghreb suka dawo gida, godiya Abnal yayiwa muhseen cos the outing really helped him, he feels a lot l better now. 21/01/2022, 4:15 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 36" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1157719716?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=4jBQTKvcuBSGDVF5pWzjDsDBZzL6AozAzTMCrfjJvIrqzsLihcZHLeINX9pyfkMcAAritJo2kk4p0%2BpHCuq65yWqok159KbPBQA3O50fHP%2FcELq2E%2B3Z%2FIRm3It%2FAqbe 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 36 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Washegari around 2pm haseeba ta iso Abuja, muhseen ne yaje ya daukota daga airport zuwa gida, anty faty was surprised to see her dan haseeba bata gaya mata cewa zata dawo a ranar ba, bayan sunyi hugging din juna, anty faty take cewa "you never told me that you were coming back today" "yea that's because i wanted to surprise you" haseeba ta amsa tana murmushi, muhseen that was standing and admiring the re union of mother and daughter was all smile, anty faty ce ta kalleshi tace "a'a muhseen have your sit mana" "no ma'am, that wouldn't be necessary cos I'm heading back to the office, i only came to drop her off" muhseen yafada "okay then, wish you save trip back" anty faty ta fada, haseeba muhseen ya kalla yayi mata alama da hannu cewa zai kirata, safe trip haseeba itama tayi mishi sannan muhseen yafita, yana fita anty faty ta kalli yar ta while giving her a mischievous look tace "is he the one?" "yes.. " haseeba ta amsata tana murmushi "Ma Shaa Allah, gaskiya nayi murna, sai ahada danasu sameera ko ya kikace?" "yea, actually that's the plan, buh mum mai nakeji nacewa Nadia said she's no longer interested in Abnal, kuma kika yarda?" haseeba ta tambayi uwar suna zama "my dear what you heard is true oo, tace bata sonshi kuma and your dad is fully in support of her" anty faty tafada sadly "ai muhseen told me everything, har irin cin mutuncin data yimishi when he went to beg her duka ya gayamun, why didn't you talk to her mum?" haseeba ta karasa maganarta da tambayar "my dear it's because you did not see the type of warning that your father gave me nacewa i must not ask or tell her anything, and ita Nadiar dayake tasan cewa i will never support that her decision har yanzu yarinyannan batace mun komai gameda maganannanba, ni kuma nayiwa kaina alkawari cewa i wont say anything to her, haka zan zuba musu ido ita da uban, anyhow she wants to do her life sai tayi" anty faty na rufe baki saiga Nadia nan shigowa, tana ganin haseeba tace "A'a ashe yan kasar waje sun dawo, babu ko sanarwa?" Nadia tafada tana murmushi "ai dan ke na dawo dawuri" haseeba tafada tana kafeta da ido "ni kuma? Mai akace nayi?" Nadia ta jera mata waennan tambayoyin while starring back at her "why did you call off your engagement with Abnal?" haseeba asked while looking And sounding upset "oh that! Well i realized that he wasn't good enough for me, you have a problem with that?" Nadia ta tambayeta itama tana kallonta a yatsina "you must be out of your mind for asking me such stupid question, bakiji dadi cewa you found a guy that's willing to love both you and shortcomings, that guy practically licks the ground you step on, da kika rabu dashi yanzu kin zata cewa zaki samu wanda zai soki da wannan banzan halin da matsalar insecurities dinki ne? Answer me?" haseeba ta fada mata a zafaffe "a naji na kuma yarda cewa banda hali mai kyau, keda kike dashi ina ya kaiki? At 30+ bakida mashinshini, or better still why not kije kisamu Abnal ku auri juna, now that i think about it ma, you both fit each other" Nadia itama ta mayarwa haseeba magana azafaffe "Nadia are you out of senses? What gave you the temerity to talk to your elder sister like that? Ko kin manta a gaban waenda kike tsaye ne?" anty faty tafada mata cikin daga murya "mum don't worry, i will take her up on her offer, badai tace we fit each other ba? No problem, zakiga aiki da cikawa kuwa" haseeba ta fada mata, Allah kadai yasan wane irin radadin da haseeba take ji yanzu, for your own younger sister that you're way older than ta kalli kwayar idonki tayi miki gori, it's very painful gskya "toh anty faty ni kice ta fita harkata, what's her business da zata ringa samun baki acikin lamarina, ai in babba bai ji kunyar hawan dokey ba, dokey bazaiji kunyar kayar da'ita ba" Nadia na gama fadan haka ta juya ta haura sama, anty faty ce ta kalli haseeba tareda daura hannu a kafadarta tace "no amount of words can quantify how sorry i am, kiyi hakuri kinji?" "ba Komai mum, Amma one thing is for sure, sai na koya mata hankali, wannan alkawari ne, badai tace ita mara kunya ce ba, sai na gasa mata aya a hannu" haseeba tafada looking all calm, cos she doesn't wanna loose her cool, dan if that happens, zata iya balla Nadia into two "ai hakuri nake baki yanzu, banso kice zaki daketa dan girmankine zai kuma zubewa a idonta" anty faty ta fada mata, zama haseeba tayi tace anty faty itama ta zauna, bayan sun zauna, sai haseeba tace "ni bazan dake taba, what i have in mind right now is gonna be much more painful to her than physical beating" "okay, what do you have in mind?" anty faty asked "ga abunda zai faru, kindai san cewa Nadia doesn't know that I'm already in a relationship, ko kin gaya mata ne?" haseeba ta tambaya "a'a ban gaya mata komai ba" anty faty ta amsata "very good, i will pretend that I'm in a relationship with Abnal just to make her jealous, cos nasan Nadia still loves him, she's just being a spoilt brat, i tell you mum that by the time she thinks I'm in relationship with him she will want him back" haseeba explained "but what of you and muhseen?" anty faty asked again looking confused "okay, bara nayi miki dalla - dalla, you and i both know that Abnal adores Nadia, it's clear as day, so za'a cigaba da shirye shiryen bikinsu tare danamu, buh my own relationship with muhseen will be kept away from her, everybody will know amma banda ita da sadiya, so we will present it to her kamar bikina dana Abnal ake shiryawa, I'm positive cewa intaga haka, she will want Abnal back, the reason why I'm willing to do all these for her even though she doesn't deserve it is because nasan cewa she will surely regret leaving Abnal" "okay, naji duk bayananki, buh what if she's truly over Abnal and she doesn't care cewa both of you are getting married?" anty faty asked, murmushi haseeba tayi Sannan tace "i know that will not happen, buh just incase if it does happen, sai a dakatarda nata shirye shiryen bikin, it's as simple as that" haseeba replied "well me i don't really have a say in all of this, if your dad, Abnal and muhseen all agrees to the plan, then so be it" anty faty said "don't worry they will all agree, if dad comes back today i will talk to him" haseeba tafada tana haurawa sama. Daddare around 8pm Alhaji Nasir ne zaune a personal lounge room dinshi saiga haseeba nan tashigo, Alhaji Nasir na ganinta yafara murmushi yana cewa "here comes the apple of my eyes, my angel, the one that always makes me proud" "dad don't flatter me cos you and i knows that I'm none of the above names you just called me" haseeba tafada tana zama kusada ubanta, daura hannu a kafadarta Alhaji Nasir yayi sannan yace "haba, why would you say that? Kema kinsan cewa inaji dake ba kadanba" "naji amma ban yarda ba, the favour i came to ask of you, if you grant it, then zan yarda cewa kana ji dani ta gaske" haseeba tafada "okay, ask away.." Alhaji Nasir yafada with rapt attention, cos this will be the first time da haseeba zata zo tasameshi one on one to ask for a favour "i and muhseen are dating, infact zamu so ahada bikinmu danasu Yusuf" haseeba tafada tana kallon uban "wow, that's a very good news, I'm soo happy to hear this, buh how is this a favour? On the contrary it's a delight for me" Alhaji Nasir yafada mata excitedly "actually that's not the favour i was talking about, the favour I'm here to ask is not for me rather its for Nadia" haseeba tafada "Nadia?" the dad asked "yes dad, i heard the big mistake she made by calling off her engagement with Abnal over some flimsy excuse of hers and this is what i want to do..." nan haseeba tayiwa uban bayanin plan dinta ta karasa dacewa "... Dad i understand that you might be thinking cewa what I'm about to do is childish, buh I'm positive cewa Nadia still loves Abnal deeply, she's only being a spoilt brat", numfasawa Alhaji Nasir yayi sannan yace "I'm not disputing the fact that Nadia still loves him cos i caught her staring at his picture yesterday, buh the problem here is that Nadia told me that Abnal said he was done with the relationship, toh yanzu in munce zamu aiwatar da plan dinki, won't it look like we're begging him?", murmushi haseeba tayi sannan tace "Abnal said that out of anger, Amma after that incident ai Abnal has apologized to her twice, and both times she insulted and humilated him, she's just using that one as an excuse" "you mean to say that Abnal apologized?" Alhaji Nasir asked surprised cos Nadia never told him that "yes, he apologized, ai bazata gaya maka wannan ba" haseeba tafada "hmmm, yanzu ya kike gani cewa za'ayi?" uban ya kuma tambayarta "i will go explain everything to Abnal and muhseen tomorrow, nasan zasu yarda expecially Abnal, cos muhseen told me that he hasn't been himself since this incident happened, ko aiki ya daina zuwa, after that sai kai kayiwa Alhaji Habib bayanin danayi maka yanzu" haseeba explained "it's Abu Yusuf (Alhaji Habib kenan) that's a bit issue, with the way i treated him by telling him to warn Abnal to stay away from Nadia, i don't even know how to tell him this" Alhaji Habib yafada looking confused "explain things to him, I'm sure he'll reason with you" haseeba persuaded "okay, i will talk to him ko zuwa jibi ne in Allah ya yarda" Alhaji Nasir yafada, hiran yaushe rabo ne suka cigaba dayi, kafun daga baya haseeba tayi mishi sai da safe. Washegari around 3pm haseeba ta isa gidansu Mami, bangaren Mami taje ta gaidata sannan itada muhseen suka dawo bangarenshi, amma gayawa mami tayi cewa she wants to check on Abnal, bayan sun zauna muhseen yake cewa "babe you look a little bit disturbed, anything the problem?" "not really, just wanna discuss something with you" haseeba tafada mishi, kallon tuhuma muhseen ya mata sannan yace "whatever you want to discuss should not involve you telling me not to make our relationship known, or you're not ready for wedding now, please" "why are you jumping the gun? Atleast hear me out first" haseeba tafada tana murmushi "i just want us to be clear, cos if my dad returns today I'm telling him about us" muhseen yafada mata as a matter of fact "ai toh ni nariga ka, cos i already told mum and dad yesterday and they were excited" haseeba tafada mishi "really?" muhseen asked in a sexy way yana matsa kusada ita, dakatar dashi haseeba tayi ta hanyar sa hannu a kirjin shi tace "before anything, let's discuss what i came here for" "what could be more important than us?, whatever it is should wait, i just wannan enjoy this moment with you, i miss you soo much" muhseen yafada yana shinshina wuyarta "i miss you too, buh i want us to discuss about Abnal and Nadia" muhseen najin sunan waenda ta kira ya dakata sannan ya kalleta yace "what about them?" cos yanda yake jin Abnal a zuciyarshi baijin Yusuf that's his blood yana jinshi haka "i have a plan, buh the plan involves us" haseeba tafada mishi "is there a possibility of this plan leading to their coming back together?" muhseen asked, cos dukda Abnal is claiming to be fine, he knows deep down he's hurting "yes.. " haseeba ta amsashi atakaice "interesting, let's hear it" muhseen yafada yana gyara zamanshi sosai while facing her "okay this is it..." nan haseeba ta gaya mishi komai, har maganar da Nadia ta fada mishi duk ta fada mishi "wow, you mean to say Nadia said that to you?" Muhseen asked surprised "yea she did, so you can see that she really needs a wake up call" haseeba ta amsashi "well ta bangarena I'm willing to do anything to see Abnal happy again, so far its not gonna affect our relationship in anyway , then we should give it a try" muhseen agreed "thank you soo much baby, yanzu saura yanda zamuyi convincing din Abnal ya yarda" haseeba tafada "i don't think that should be a problem" muhseen said "is he around?" haseeba asked "yes he is.." muhseen replied "okay, let's go tell him our plan and see" haseeba tafada tana tashi tsaye. A lounge area din Abnal, Abnal, haseeba da muhseen ne zaune, Abnal na tsokanan haseeba da cewa "finally, our bride to- be is back" yafada yana murmushi "ai bakiga yanda shi da ya Yusuf suka ringa zolayata ba, buh now everything has come to an end, nima my baby is beside me now" muhseen yafada cikin raha, kurawa Abnal ido haseeba tayi sannan tace "how are you doing?" ta tambayeshi sympathetically "I can't complain, atleast I'm still breathing" Abnal ya amsata cos he already knows why haseeba asked that question "well she came with a solution for both you and Nadia, and i think it will work out" muhseen yafada yana kallon Abnal, murmushi mai ciwo Abnal yayi sannan yace "look, i really appreciate you guy's concern, buh i don't think I'm ready or willing to go through another back and forth or any further humiliation, Nadia made it clear that she doesn't want anything to do with me, and i think we should respect her decision" "atleast hear me out first, and i promise you that this my solution doesn't involve you going to meet her or anything of sort" haseeba tafada mishi "okay, if that's the case, out with it already" Abnal yafada eagerly, cos he's ready to try or do anything to get Nadia back, so far it doesn't involve him meeting or begging her one on one, dan this past few days, shi kadai yasan ya yakeji, he thought he will be over her with time, buh the whole thing is not working out the way he planned "okay, my plan goes like this...." nan haseeba ta kuma yimishi bayanin komai, when haseeba was through, Abnal was just staring at the both of them as if they grew horns in their head cos the plan sound weird to him, muhseen dayaga cewa shirun yayi yawa sai yace " bruh say something.." "what exactly do you want me to say? First off, How sure are you that Nadia still has feelings for me? Dan sai kanason mutum zakayi kishin sa, secondly, bruh haseeba is your fiancée, i mean it's somehow..." katseshi haseeba tayi ta hanyar cewa "i totally understand what you're thinking and how you're feeling right now, buh believe me when i tell you that Nadia is still in love with you cos dad caught her staring at your pic while crying, and as for the plan, nothing we say or do is gonna be real, it's all pretense and iya gabanta kawai zamuyi, at the tail end it will be a win - win situation, cos you get your girl back, while i get my revenge back, cos someone really needs to teach that girl a lesson, she had the temerity to look me in the face and insult and mock me" haseeba tafada feeling hurt, babba ya zageka ma kaji haushi not to talk of your younger sibling "you mean to say she was staring at my pic?" Abnal ya tambayeta cos he's finding it hard to believe cewa Nadia is still in love with him and she could insult and humiliate him the way she did "yes, very much in love" haseeba replied, muhseen, Abnal ya kalla with a heavy heart yace "bruh you mean to say you're willing to do this for me? I mean we can always use another lady, this is your woman we're talking about here" "okay, will you stop talking about me as if I'm not here? And as for your request, we can't use another lady cos that will be you looking like the bad guy she has tainted you to be, so she might not be that remorseful and hurt, buh if it's me, abun zaifi yimata ciwo sosai, and secondly if we use another lady how do i get my own revenge?", murmushi Abnal da muhseen sukayi, sannan muhseen yace " don't worry bruh, I'm willing to do anything to see you happy again, buh i still find it hard to believe that Nadia will actually mock you like that" muhseen ya karasa maganarshi yana kallon haseeba "zata fada kam, she's saucy and witty like that" Abnal replied while still smiling "it's because you don't know her well enough, she's the type of person that bata tunani kafun tayi ko ta furta abu, she's brutally blunt like that, buh Time has come for her to learn cewa one doesn't eat their cake and still have it" haseeba tafada "okay so now that everything is settled, the remaining thing is mu sanarda manyanmu, muga abun daza suce" muhseen yafada "yes, dukda ni nariga na gayawa anty faty da Dad jiya, and they both were okay with the idea, so maybe upon your dad's return today, both of you can explain things and try to convince him to accept, if that's done, the only remaining thing will be the execution of our plan" haseeba explained. Bayan tafiyar haseeba, godiya Abnal ya kuma yiwa muhseen sosai, inda muhseen ya kuma jadadda mishi cewa karya damu cos he's willing to do anything just to see him happy again. Hmmm, All this small - small meeting ontop my Nadia head? 😥 Nadia's fan where ya'all at? Kufito oo, your girl needs your support now more than ever. 21/01/2022, 8:08 pm - You added Hadiza Sulaiman 22/01/2022, 8:47 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 37" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125223?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=mN3y1tVJyxKOKhquuAtBsb6Ar80McYSCow4T2adSJSjM0v5zCfAmHmPeADwubUwc5S15txQjWx2z5V7lVUsin8H0cWaxTZoGX1s0%2FL2y8xe7%2FOdYSFWWMUkqu%2FoNq49x 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 37 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Daddare da Alhaji Habib ya dawo, bayan sunyi dinner sai muhseen da Abnal suka sameshi tareda yimishi bayanin plan dinsu, at first Alhaji Habib bai yarda ba, he was like what sort of child's play is that, Amma daya lura cewa Abnal himself is ready to go with the plan which only means he's still interested in Nadia, sai ya yarda amma with the condition cewa indai wannan plan dinsu baiyi aiki ba, Abnal will have to forget about Nadia for good, Abnal yace ya yarda. Dama already sunriga sungayawa Mami kafun dawowar Alhaji Habib, Allah ya bada sa'a kawai Mami tayi, dan all she's after is Abnal's health, indai wannan plan dinsu zaisa yaji dan dama dama then she's ready to go with it. Washegari Alhaji Nasir ya ziyarci Alhaji Habib a office dinsa, after exchanging pleasantries Alhaji Nasir ya fadawa Alhaji Habib plan dinsu haseeba, ya karasa da bada hakuri cewa shi baisan cewa Abnal later apologized ba, Nadia never told him, shiru Alhaji Habib yayi for few seconds yana kallon Alhaji Nasir sannan yace "Aboki kasan cewa i will always tell you my mind and the truth, cos ni nadaukeka a matsayin d'an uwane, those of us that know you, already knows that Nadia is your weakness, that fact is already established, buh when she came crying and complaining cewa Abnal has offended her in one way or another and she's no longer interested, what you were supposed to do was calm her down, then call Abnal and hear his own side of the story before judging or taking sides, buh you didn't do that, instead you took sides without hearing Abnal's own side of the story, and even me, baka bani the respect that i deserved ba, cos you practically came to warn me to tell Abnal to stay away from Nadia, not even considering the years we've spent together, haba Alhaji, if i tell you that i was happy with that toh nayi maka karya" "look Abu Yusuf i know and understand that nayi ba daidai ba, that's why I'm apologizing now, and by Allah's willing i will call Abnal and apologize to him too cos i didn't behave the way i was supposed to, once again I'm sincerely sorry, and da yardar Allah such will never repeat itself again" Alhaji Nasir pleaded "ai I'm not crossed with you, i just needed to say air what was on my mind, and about these children's plan, jiya muhseen da Abnal sunzo sun gayamun, and i agreed, so yanzu its no longer two weddings we have to plan for buh rather three, i don't know if you're aware that muhseen and haseeba are back together and he requested cewa dan Allah a hada aurensu danasu Yusuf , and i think its a good idea, Amma what do you think?" Alhaji Habib asked "I'm aware cos haseeba told me already, and i too think it's a good idea, afterall they ain't children anymore, let's do everything once and for all musan mun huta" Alhaji Nasir replied, toh dama the only problem they would have had is money, toh Alhamdulillah Allah ya hore musu enough wealth that even if they want to sponsor more than ten weddings at once zasu iya and it will not affect them ko daya, not to talk of just three "okay if that's the case, let's tell the women of the house (anty faty da Mami Kenan) afara shirye shirye, cos lokaci ya kure, we have less than two months now, kodai adaga bikinne?" Alhaji Habib asked "no that won't be necessary, I'm sure all the preparations will be ready before the date with the right people on board, all we need do is relegate duties to various individuals and before you know it everything will be set" Alhaji Nasir replied "okay, hakanma yayi" Alhaji Habib yafada "in na isa gida yau zanyi magana da ummu haseeba, su fara all the necessary preparations, and i suggest you do the same too" Alhaji Nasir suggested "In Shaa Allah, i will" Alhaji Habib replied. Daddare Alhaji Nasir na isa gida ya tararda haseeba a lounge area, bayan haseeba ta gaida shi ya amsa, sai yake cemata yayi magana da Alhaji Habib yau and everything is in order, so tafara shiri, and she should please call Abnal and tell him to see him tomorrow around 7pm, godiya haseeba tayi mishi sannan Alhaji Nasir ya karasa dakinshi. Yana shiga saiga anty faty nan itama ta shigo, gaidashi tayi tareda tambayar shi how was his day, Da Alhamdulillah Alhaji Nasir ya amsata sannan ya nuna mata wajen zama kusa dashi akan gado, babu musu anty faty ta zauna, fuskantar ta Alhaji Nasir yayi ya rike mata hannu sannan yace "i want to apologize for the way i treated you because of Nadia, i was just hurt seeing her in pain that day, buh i know that's not enough of an excuse for me to treat you the way i did, please find a place in your heart to forgive me, I'm really sorry for hurting you",murmushi mai ciwo anty faty tayi sannan tace "i won't lie or pretend to you that i wasn't hurt, i understand that your love for Nadia is unexplainable, which is fine by me, buh don't treat me as if I'm not her mother or that i hate her, now dan yanda kake siding dinta in all that she does either good or bad, bata ganin kowa da daraja including me her mother, she thinks she can do anything and get away with it just because she knows that daddy will always support her, you're now making me look like a bad mother or the mother that doesn't love her..." katseta Alhaji Nasir yayi ta hanyar cewa "c'mon don't say that..." katseshi anty faty tayi tana cigaba dacewa "... That's the bitter truth here, if not, ace all that happened between her and Abnal, this girl did not see the need to tell me anything, cos she thinks i don't have a say whatsoever, and i don't blame her, it's the impression that you gave her, I'm not saying you shouldn't show her love, buh you also need to scold her whenever the need be, it doesn't pay ace me I'm scolding her duk lokacin datayi ba daidai ba and you you're always supporting her irrespective of what she does, parents needs to have one mouth piece when training their children, they need to support each other's decisions, if mummy says you're wrong or don't do this, daddy should support mummy's decision, same goes for mummy, let our children don't see division in our decision making, if not they will start taking sides, buh I'm glad that you've realized your mistake now, Allah dai ya ganar damu baki daya" anty faty ta karasa fada "Ameen, and I'm so sorry for making you feel this way, buh i promise you that hence forth you shall see changes" Alhaji Nasir yafada while cleaning her tears for her, cos anty faty was crying ne "it's okay, I'm not upset anymore" anty faty tafada tana murmushi dan bata samun matsala da mijinta inba akan Nadia ba, the husband is always blind when it comes to maganar Nadia, wani irin blind love yake mata "thanks love.." Alhaji Nasir ya fada yana pecking din bakinta, sannan yacigaba dacewa "... I went to see Abu Yusuf today to discuss maganar auren yarannan and the plan that they came up with..." nan dai Alhaji Nasir yayi mata bayanin komai dasuka tattauna, anty faty itama ta fada mishi maganar da itada haseeba suka tattauna jiya, jadadda mishi anty faty ta kumayi cewa no matter irin halin da Nadia zata shiga the husband should promise her that bazai gaya mata plan dinsu ba, cos the husband is not to be trusted when it comes to Nadia, nan dai Alhaji Nasir yayi mata alkawari cewa he won't say a word to Nadia akowane irin halin da Nadia zata shiga. Washegari around 6pm Abnal ya iso gidansu Nadia cos haseeba ta kirashi ta gaya mishi cewa their dad wants to see him, at first Abnal was scared cewa kodai laifi yayi that's why Alhaji Nasir wants to see him, haseeba ce ta kwantar mishi da hankali cewa karya damu that it's nothing of such, buh yazo dawuri before 7pm so that su fara aiwatar da plan dinsu kafun Dad dinta ya dawo, shiyasa Abnal ya iso by 6pm instead of 7pm and luckily for them Nadia ta dawo daga aiki, ta window'n dakinta that's facing compound din gidansu Nadia ta hango Abnal dayake fitowa daga mota, tsayawa tayi ta kureshi da ido cos she misses him like hell, a week plus din da bata ganshiba is like a year to her, Amma data tuna laifin da ita take zarginshi dashi sai wani haushin shi ya kuma kamata, da fushi ta fito daga dakinta ta sauko kasa ta tsaya kameme akanshi, cos kafun ta sauko Abnal was already in the lounge area sitted, tun lokacin da take saukowa Abnal yasani dan ya riga yaji Kamshin turarenta, so he prepared himself well, so when Nadia stood in front of him, bai dago da kanshiba instead wayar dayake dannawa ya cigaba da dannawa, Nadia was surprised by this new attitude of him, cos she knows that yasan cewa itace tsaye agabanshi, basarwa tayi tace "Mr man didn't i warn you not to come to this house again cos your presence is not welcomed here, so what are you doing here?" Nadia ta tambayeshi tana daure fuska, Abnal baiyi kamar ya jitaba, Amma tun lokacin da Nadia tafara magana yaji wani irin sanyi a ranshi, baisan yanda yayi missing dintaba sai yanzu daya kuma jin muryarta, even though she was rebuking him ne, instead Abnal ya bata amsa, sai Nadia taji murya a bayanta ana cewa "he's not here for you buh for me", dago dakai Nadia tayi sukayi ido hudu da haseeba dataci kwalliya cikin wani irin tight fitted gown, ga shape dinta Ma Shaa Allah duk sun fito, ga style din dankwalin data daura irin style din tureni ga tsiyananne, sai dan mayafin data yafa a kafadarta, ga wani irin sanyin kamshin dake tashi a jikinta, sai Nadia duk ta raina kanta, cos right now she looked like a plain jane compare to haseeba, and right from unset haseeba tafi Nadia kyau da diri, the only thing that Nadia zata nunawa haseeba shine fari, Nadia tafita haske that's all, wani irin kallon tuhuma Nadia tayiwa haseeba sannan tace "i don't get you, what do you mean by he's here to see you?", kafun haseeba ta bata amsa, sai muryar Abnal daya tashi tsaye Nadia taji yana cewa "hey Bae, you look exquisite" yafada yana bawa haseeba wani irin shu'umin kallo, ga wannan sexy smile dinshi that Nadia soo much love yake mawa haseeba, confused look Nadia take musu su biyu cos she simply do not understand what on God's earth is going on here, sai jin muryar haseeba Nadia tayi daga sama (cos she zoned out completely while trying to make sense of what is going on there) tana cewa "thanks babe, come let's go to the private lounge room so as to avoid unwanted guests" haseeba ta karasa fada tana hararan Nadia, gaba tayi while Abnal ya bita a baya without even as much as giving Nadia a glimpse, daskarewa Nadia tayi awajen, cos she still do not want to believe what her brain is telling her, Sadiya that was hiding behind the step while looking at all that was happening ce tafito ta tsaya kusa da Nadia without saying anything, cos she too is surprised, kallonta Nadia tayi tace "sadiya can you see me?" cos she wants to be sure that she's visible, dan yanda Abnal da haseeba sukayi treating dinta yanzu is like she's invisible, expecially Abnal "i can see you ma" sadiya ta amsa ta "so that means Abnal saw me" ta kuma fada kamar wata zararriya, bin bayansu Nadia taso yi buh sadiya ta hanata ta hanyar cewa "please don't follow them, you will only make a fool out of yourself" tafada mata calmly, juyawa Nadia tayi ta haura sama fuuu kamar zata tashi sama, while sadiya tabi bayanta. Abnal da Haseeba suna shiga cikin private lounge room, haseeba ta fashe da dariya tana cewa "how i soo much love the look on her face, it was priceless" tafada in between laughters, murmushi Abnal yayi yana zama akan cushion yace "you're such a bad sister" "ai she hasn't seen anything yet, this is just the tip of the iceberg, nasan zamu kumayin wani chapter inka tafi, and inta gayamun ba dadi, duka zatasha, dan har yanzu ban manta da duk maganganun data gayamun ranannan ba" haseeba tafada as a matter of fact, Abnal najin maganar duka da haseeba tafada ya dakatar da murmushin dayake, sai yace "i want to please plead with you that no matter what she says, dan Girman Allah do not touch her, I'm begging you" Abnal pleaded "i can't believe cewa you're pleading on her behalf? After all the insult and humiliations? Gaskiya so baiyi maka adalciba" haseeba tafada cikin mamaki "a naji, you can say whatever, buh promise me you won't touch her?" Abnal insisted "gaskiya I'm not happy about this promise you want me to make" haseeba tafada cikin daure fuska "please.." Abnal insisted "okay, I've heard you lover boy" haseeba tafada "thank you" Abnal yafada while smiling "wait let me call my boo and jist him" haseeba tafada tana dialing din number muhseen "Amebo.." Abnal yafada cikin raha "a nayarda..." haseeba replied. Alhaji Nasir na dawowa, Nadia that has been pacing back and forth in her room, high BP zai kasheta dan babu irin imagination dinda batayiba na abunda haseeba da Abnal suke a inner lounge room, saukowa tayi kasa ready to come and complain to her dad amma haseeba beat her to it cos motar Alhaji Nasir na shigowa cikin gida haseeba ita tafito zuwa general lounge area, and being that ita tana kasa already ta riga Nadia isa, Alhaji Nasir na shigowa haseeba ta gaidashi, bayan ya amsa sai haseeba tace "dad Abnal is already waiting for you in the inner lounge room" "oh really? Okay let me see him once and for all cos dare ya farayi" Alhaji Nasir yafada yana yin gaba, Nadia that was standing at the end of the stairs was dumb struck, she simply do not understand what exactly is happening, hararanta haseeba ta kumayi kafun tabi bayan babansu. Abnal that was sitting na ganin Alhaji Nasir ya tashi tsaye tareda durkusawa ya gaida shi, zama Alhaji Nasir yayi tareda amsa gaisuwarshi yace shima ya tashi ya zauna, koma zama Abnal yayi sannan Alhaji Nasir yafara da bashi hakuri na rashin jin ta bakinshi da bai yiba lokacin da Nadia ta kawo kararshi, he just took her side, murmushi Abnal yayi yanacewa babu komai, shi baiji haushiba. Godiya Alhaji Nasir yayi mishi sannan yace he heard about their plan, and he promise to give them his full support, godiya Abnal yayi mishi sosai, kafun Alhaji Nasir ya tashi yabarsu zuwa cikin gida.  22/01/2022, 4:11 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 38" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125228?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=NKWVQsVbvubtLv%2B0JDl75HezTlBtrLRyK%2BkDlOq%2BnZIW%2FbazXtHjpHzYC0%2Fz%2B28jKifWBsc9%2FuTZfbOFf7lSYv746V5xQc%2FDcRbxQyKHTc7D6%2FQP59JyNhWquCN1%2F4nl 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) Chapter 38 ABNAL THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 ***SNEAK PEAK FROM MY NEXT BOOK 'QADDARAR JEDDERH' JEDDERH'S DESTINY ' "I'm gonna ask you a simple question that needs a yes or no answer, have you slept with that man that you were with?" Sadiq asked her in a very calm tone, Amma kallo daya mutum zaiyi mishi yasan cewa this his calmness is nothing but what we call 'calm before the storm', murmushin takaici Jedderh tayi sannan tace " you must be a joker, i will pretend that you didn't just ask me that pervatic question, just move out of my way and let me go if at all you want me to forgive this stunt you pulled on me now" Jedderh tafada mishi cos Sadiq was standing between her and the door, babu yanda zata fita if at all Sadiq bai matsa daga hanyar taba "answer the damn question!!!" Sadiq yafada cikin fushi, cos just the thought that there's a possibility nacewa Jedderh has been intimate with Mr Johnson is driving him nuts, Jedderh was shocked and taken a back by yanda Sadiq yayi ihu cos she wasn't expecting it, batasan lokacin data amsashi da "no i haven't slept with him, I'm just his date and nothing more" tafada while giving him a surprised look, Sadiq najin amsa dinta baisan lokacin dayayi ajiyan zuciya ba yana shafa fuskarshi frustratingly, Jedderh was just staring at him speechless cos she simply do not understand what's going on in Sadiq's head "now that I've answered your question you should let me out, else you give me no option than to call anty maggy and explain all what you did to her, I'm sure you wouldn't want a lawsuit in your hand anytime soon" Jedderh tafada mishi confidently cos she has decided not to show an iota of fear, Da Sadiq yaji abun da Jedderh tafada sai ya ciro wayarshi tareda fara dannawa cos he knows what Jedderh said is true, anty maggy doesn't play with any of her girls, any form of maltreatment she will sue you, and the last thing Sadiq wants is a lawsuit on his office deck all because of an excort, so he decided to beat Jedderh to her own game by calling anty maggy himself, dan yanada number dinta awayarshi amma this is the first time dazai kirata da kanshi, harun has always been the one to do the calling, wayar nafara ringing Sadiq yasashi a handsfree, Jedderh was just standing there wondering who he was calling, not until taji muryar anty maggy ta daga wayar tana cewa "hello, good evening Sir" cos anty maggy has Sadiq's digits, and when she saw his call she was soo excited amma kuma tana dan fargaba cewa hope Sadiq is not calling to stop his patronage cos the last set of girls daya aika mishi he declined all of them, and each one of those ladies were anty maggy's best, so she's worried cewa Sadiq is not finding her services worthy anymore and she wouldn't want to loose him as a client "so i will assume that you know who's on the line" Sadiq yafada mata "yes sir, i do" anty maggy replied respectfully "okay, in that case let me go straight to the reason why I called you, i want the lady you sent to Mr Johnson to spend a month with me" Sadiq yafada authoritatively, cos he has decided to have Jedderh to his fill and a month should be okay for him, cos he really needs to get his sanity back, Jedderh najin abunda Sadiq yafada ta bude duk idanuwanta waje finding it hard to believe what she just heard him say, Amma she decided to keep mute and hear anty maggy's response first, "oh you mean Jedderh right?" anty maggy ta tambayeshi "i don't know whatever her name is" Sadiq replied arrogantly, Jedderh was just staring at him "that's her name sir, that shouldn't be a problem at all, buh it will cost you alot of money..." anty maggy tafara fada cos she really don't want to turn Sadiq's offer down after not being able to satisfy him for weeks, and again this is a very good business that will fetch her alot of money, katseta Sadiq yayi ta hanyar cewa " that shouldn't be a problem, get your lawyers to meet mine and they both can settle things out, you just name your price" Sadiq yafada "okay sir, in that case she's all yours for the next one month" anty maggy tafada excitedly kafun Sadiq ya katse kiran yana bawa Jedderh kallon 'you're all mine now'. Jedderh couldn't believe cewa anty maggy just accepted Sadiq's demand just like that without asking her first, sai yanzu ta kuma sanin cewa batada gata, but God knows she's not spending a month with this egoistic bastard, tana gama wannan tunanin wayarta yafara ringing, tana dauka taga cewa anty maggy ce, dagawa tayi bayan sun gaisa anty maggy tayi mata bayanin proposal din Sadiq, there and then Jedderh tayi rejecting dinshi, sai anty maggy tace "you don't get to reject a client, don't you want more money? If you don't need or want money, well i do, so you better make use of this opportunity that you have and secure your future, remember you're indebted and binded to the agency for the next five years, if you really do not want to stay with him for a month, then pay me the exact amount he's paying for your services" "anty maggy you of all people knows that i don't have the money to pay you..." Jedderh tafada pleadinly "in that case, you'll stay with him for a month and certisfy him in every possible way you can and i don't want any complaints from him about you, so you better behave yourself and be on your best behavior, good luck to you" anty maggy na gama fadan haka ta katse kiran. Jedderh was left dumbfounded, juyowa tayi ta fuskanceshi tace "you this Sadistic bastard, you think you can buy me with your money, well I'm not for sell! So you better call anty maggy back and tell her that you're no longer interested in me, else you won't like what i have up my sleeve for you" Jedderh tafada mishi angrily thinking that her rude behavior might change Sadiq's mind, takawa zuwa gabanta Sadiq yayi while staring down at her yafara cewa "you're nobody to tell me what to do or not to do, you're just a mere cheap whore that's needed to be taught a lesson cos you're rude, and don't think that this one month you're about to spend with me is gonna be an enjoyable one, no, far from it, it's gonna be hell on earth cos I'm gonna be having you my way, anyhow i want it you have no choice than to give it to me, you know why? Cos you're for sale and I've paid for a month out of your miserable life, so the earlier you shut that latrine you call a mouth the better for you", Sadiq na gama fadan haka sai ya juya yafita daga dakin tareda kulle Jedderh aciki. SO ARE YOU STILL IN DOUBT EITHER IT WILL BE INTERESTING OR NOT? BE A LEGAL READER BY PAYING INTO THIS ACCOUNT NUMBER 2141821179, UBA BILKIS QAZEEM AND SEND A SCREEN SHOT OF YOUR PAYMENT INTO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO MY PAID GROUP. * Alhaji Nasir na karasowa general lounge sai Nadia ta tareshi, bayan ta gaidashi uban ya amsa tareda tambayarta what's wrong with her? Because of how she frowned her face, Nadia da dama kiris take jira ta fashe da kuka tana cewa "dad can you see what sis haseeba is trying to do?" "what is she trying to do?" uban ya tambayeta yana zama "i myself do not really understand..." Nadia na rufe baki saiga haseeba nan shigowa, ta dawo daga rakiyar Abnal, cos ta baya suka fita, sai Nadia ta cigaba dacewa "... yawwa gata nan, let her come and explain why she's with Abnal" Nadia tafada while still standing "oh about that?, she already told me, that's why Abnal came to see me, he wants your sister's hand in marriage, and since you already said you're over him, i see no reason why he can't marry your sister, afterall one man's food is another man's poison" uban yayi mata bayani, samun waje haseeba tayi ta zauna tana murmushin mugunta, kallon mamaki Nadia takewa uban tace "dad do you realize what you just said? Abnal is my fiance for God sake!" tafada cikin daga murya hawaye na fitowa daga idonta "point of correction cookie, he WAS your fiance, buh now he's your sister's fiance, i taught you said you were over him?" uban ya kuma tambayarta "dad i said so because he was two timing me, and i know he's gonna do the same to sis haseeba" Nadia said while still in tears "cookie i really do not see the problem here, you said you do not want him, he agreed and moved onto your sister, infact za'a hada bikinsu tare danasu Yusuf , as for the cheating part cookie, that shouldn't be your problem anymore, let your sister handle that part herself" uban yana gama fadan haka ya tashi tareda pecking dinta a goshi sannan yayi hanyar dakinshi cos seeing his precious jewel's face like this stricking with tears is really hurting him, uban na barin wajen haseeba ta fashe da wani irin mahaukaciyar dariya, juyowa gareta Nadia tayi ta kalleta tace "i always knew you always wanted him, ain't you even ashamed of yourself? You're scrambling over your own little sister's left over, i soo much pity your life, you're such a disgrace to womanhood that you can't even find yourself a man of your own" Nadia tafada out of anger and jealousy, tashi tsaye haseeba Tayi, one look at haseeba's face zaka san cewa this lady is livid right now, the only thing stopping her from pouncing on Nadia right now is alkawarin data yiwa Abnal na cewa bazai daketa ba, matsa kusa da ita haseeba tayi sosai sannan tace "if you do not want thunder to do press up on your destiny you better shut your trap right this instance before I shut it for you ', cos if you say another word, i will not spank you buh rather, i will so beat the hell out of you that by the time I'm through with you, you won't know what hit you, and if you want to dare me, say a word again and see" haseeba tafada mata seriously, the look on haseeba's face alone was enough for Nadia to know that she shouldn't dare her, dan inyazo kan fada, haseeba will soo beat her, cos stature dinsu ma ba daya ba, and gashi sukadaine a lounge area, babu mai kwatarta in haseeba ta fara jibgarta, sai kawai ta juya ta haura sama, haseeba na ganin haka tace "God saved you", cos she was ready to put the promise she made to Abnal aside and teach her a very good lesson, sai gashi Allah ya taimaketa she didn't say a word, hanyar dakin anty faty haseeba tayi amma bata sametaba, anty faty tana wing din mijinta. Sadiya watched all that transpired between haseeba da Nadia, and her prayer was kar Nadia ta kuma ce wani abun, cos if haseeba handles her, it's not gonna be funny, and she wouldn't be able to interfere cos haseeba is a no nonsense kinda lady. Bayan haseeba tabar lounge area din, sai sadiya tabi bayan Nadia, tararda Nadia tayi tana kuka a dakinta, zuwa tayi ta zauna kusa da ita without saying anything, cos since the day Nadia had misunderstanding with Abnal, and sadiya was trying to advise her on their way home and Nadia scolded her, sadiya has kept to herself likewise Nadia, Nadia ce ta kalleta tace "can you imagine what's happening now? Sis haseeba is getting married to Abnal in less than two months, and dad is in support of it, i don't understand how he could do that to me" Nadia tafada painfully "i understand how you must be feeling right now, buh if at all Abnal was able to move on so quickly to your sister, then believe me when i say this, he doesn't deserve you cos he never really loved you, you're too good for him and you deserve better" sadiya tafada mata trying to console her "you're actually right, i know he's gonna cheat on her cos he's still with ruqayya the real love of his life, so he just wanna use haseeba and dump her like he did to me, and if haseeba is too blind to see that, that's on her" Nadia tafada tana goge hawayenta, dan anata tunanin Abnal can never leave ruqayya, da wannan idea din sadiya tasamu ta kwantar mata da hankali. A bangaran haseeba kuma, all the conversations both she and her dad had with Nadia was recorded, bayan tayi wanka ta kunna data dinta ta turawa Abnal record din ta wattsapp, lokacin kuma Abnal was with muhseen a bangarenshi yana maimaita mishi labarin abun daya faru a gidansu Nadia, cos already haseeba has jisted muhseen, buh muhseen insisted that he wanted Abnal's version of the story, yana cikin bashi labarin saiga sakon haseeba ta shigo, daukan wayar yayi tareda playing din audio din, by the time they were through Abnal da muhseen sunyi dariya harsun gaji, dan takaita dariya muhseen yayi sannan yace "buh on a more serious note, that your girl needs to be taught a lesson, she's damn too rude" "my friend don't take sides here" Abnal yafada mishi while smiling "you yourself knows that I'm not taking sides, buh rather saying the truth" muhseen yafada seriously, numfasawa Abnal yayi sannan yace "on a very good day she's a sweet girl , buh when she's upset bata tauna magana, she says whatever comes to her mind, she's bratty like that, buh part of the things i love about her Is that she wears her heart in her sleeves, she doesn't hide her feelings, and people like her are easy to understand cos they don't know how to pretend, had it been waensu yan mata ne, they wouldn't confront their sister or dad, buh rather they will pretend as if they ain't bothered about the whole thing, amma sai su rikesu a zuciya, and people like that are very dangerous and cunny, they're the real definition of green snakes under green grass, suna cutarka suna murmushi dakai, so i prefer my angel the way she is, atleast if she's upset with me, i know, likewise if she's happy with me i know, the only real problem i have with Nadia is her insecurities, and insecurities are what leads to lack of trust in a relationship, buh now that i know that she's still in love with me, I'm ready to fight for our love and we find a solution for her insecurities together" Abnal ya karasa fada with a determined smile, kura mishi ido muhseen yayi for few seconds sannan yace "it's a relief to see you smile and laugh like this, I'm really happy" "it's all thanks to you bruh, without your help and support i wouldn't know what would have become of me" Abnal thanked him "please enough of the thanks, buh babu indaya bani dariya a cikin audio din kamar inda Nadia tace 'dad, that's my fiance!', uban yace 'point of correction cookie, he WAS your fiance buh now he's your sister's...'" dariya suka kumayi, daga baya suka cigaba da hira har izuwa lokacin da haseeba ta kira muhseen, sannan muhseen yayiwa Abnal sai da safe cos he wanna talk to his bae, bayan tafiyan muhseen, Abnal ya shiga kogin tunanin Nadia, seeing and hearing her voice was a relief for him, dukda yanda haseeba tayi kyau and everything, he will always choose Nadia over her, over and over again, anytime, anyday, the heart wants what it wants, da tunaninta bacci ya daukeshi. Two days later Tun ranar, Nadia bata kuma shiga harkar haseeba ba, dukda tunanin Abnal na nan aranta, Amma the only motivation she had was she thinking that Abnal is only using her sister the way he used and decieved her, while the only woman he truly and sincerely loves is ruqayya. On a Tuesday evening Abnal came to visit haseeba again so as to make their plan believable to Nadia, buh unfortunately Nadia bata dawo gida dawuriba ranar, da Abnal ya jira bata dawo ba yace shi zai tafi, rakoshi zuwa inda ya parker motarshi haseeba tayi, Abnal na jingine a motarshi while haseeba na tsaye agabanshi suna tattaunawa, saiga wani mota ya shigo cikin gidan, kurawa motar ido sukayi har ya tsaya, daga inda suke tsaye su suna iya hango motar da mutanen ciki amma waenda suke cikin motar basuwa hango su, cos motar Abnal yayi blocking dinshi da haseeba, Nadia ce ta sauko daga cikin motar while the owner of the car was none other than wannan doctor dayayi walking din Abnal out of Nadia's office ranar dayaje bata hakuri, ai Abnal na ganinsu countenance dinshi ya changer, kishi ya motsa, haseeba na lura dashi, da Nadia tafara takowa zuwa inda suke, sai haseeba tace "why don't we give her a taste of her own medicine" "what do you mean by that?" Abnal ya tambayeta Cos he didn't understand what she meant by that "just follow my lead, if you dare mess up i will kill you" haseeba tafada tareda masta kusa da Abnal sosai ta daura hannayenshi duka biyun akan kugunta while ita kuma ta daura hannayenta akan wuyarshi tana bashi wani irin sexy killer smile tana cewa "don't you dare look at her side, just focus on me" tafada cikin ra'da as if wani sexy words take gaya mishi, Nadia that was oblivious to their presence because of how tired she was, her day was hectic, tsabagen yanda ta gajine due to the surgery din dasukayi yau yasa Marwan rokon wannan doctor din cewa ya taimaka ya ajiyeta a gida dan bazata iya tuki ba, da yace chauffeur dinshi ya kaita gida, buh him too is too tired to drive so chauffeur dinsane zai kaishi gida, sai da Nadia ta isa dab dasu kafun ta lura dasu in that state that they were in, Abnal was smiling sexily at haseeba while his both hands were on her hips, haseeba kuma wounded her hands on his neck itama tana murmushi and saying something that she couldn't make out what they were, the position that they were in was screaming romance, mini heart attack ne ya kama Nadia dan daskarewa tayi awajen har bag dinta ya fadi daga hannunta, Saura kiris Abnal ya juyo gareta buh haseeba stopped him in his track by saying 'don't you dare', Amma yanda tafada in a whisper while still giving him a romantic look, kai dakake kallon su can swear cewa wani irin erotic words take fada mishi, daukan jakarta daga kasa Nadia tayi, ta karasa cikin gidansu da sauri while holding her tears, tana shiga cikin gida suka rabu da juna Abnal yace "i don't know if i can continue this, its clear cewa she's still in love with me, why not kawai mu dakatar da plan dinnan and tell her the truth", kura mishi ido haseeba tayi for some seconds sannan tace "had it been bansan Nadia ba sosai, i would have said tayi maka asiri ne, Amma she's not that type of girl, Abnal i beg of you do not for any reason spoil our plan, mai akayi that you're already saying we should end the plan? This is just our second meeting and you still have until our wedding day, do you think that if we end the plan now Nadia will ever take you serious again? Hell No! And incase you've forgotten, she still believes that you're only using me like you did her, and that the only person you truly love is ruqayya, so please calm down and let us see this plan till the very end, do not forget the sacrifice me and muhseen are both putting into this , so please endure it" haseeba tafada mishi "okay I've heard you, I'm sorry for suggesting that, it's just that it's not easy buh don't worry i wont let you down" Abnal assured her "Good, inka isa gida greet my baby boo for me, tunda ba daman yazo nan" haseeba tafada mishi "okay i will, buh do you know that you're a good actress? That performance you just did was epic, the Oscar's should hire you" Abnal yafada mata yana murmushi "ai i really need to teach her a lesson, in nuna mata cewa me and her no be mate on any level she could think of" haseeba replied him "is any of her room window facing this side we are standing?" Abnal ya tambayi haseeba "yes, why do you ask?" haseeba asked back "i can feel her eyes on me, she's standing there" Abnal replied, and truly when haseeba stylishly looked up, ya hango shadow din mutum awajen, though she couldn't see her clearly cos of how up high the window was, kallon mamaki haseeba ta bawa Abnal sannan tace "she's indeed standing there, buh how did you know she was there?" "i already told you, i can feel her eyes on me" Abnal repeated "wow, this una love chemistry is on another level, ko laila wa majnun Albarka" haseeba tafada, murmushi Abnal yayi sannan yace "kece kika San da wannan kuma, bara naje, dan dare yayi" Abnal yafada yana shiga cikin motarshi, saida motarshi ya fita daga cikin compound sannan haseeba ta dawo cikin gida. All these while Nadia was standing in her room window starring down at them while crying, they way they were happily talking and smiling is making her feel hot all over, since she couldn't hear them because of the distance, she assumed they were discussing about their love, not knowing cewa maganarta suke, to her they even looked cute and happy together, sadiya ce ta shigo tazo ta tsaya kusada ita tana kallonsu itama, saida Abnal ya tafi sannan Nadia ta fuskanci sadiya tace "i still find it hard to believe cewa Abnal zai iya cin amanata upto this level, is it a crime to love the way i loved him?" Nadia ta tambayi sadiya tana hawaye gwanin ban tausayi, fara goge mata hawayenta sadiya tayi tana cewa "it's not a crime to love, it's him that doesn't deserve your love, so please stop beating yourself over him cos he doesn't deserve you, he's not worth your tears, you deserve someone that will love and cherish you unconditionally, so please stop the tears cos at the end of the day it's his loss" "it hurt soo much, to think that i almost gave myself to him, Allah kadaine zai saka mun" Nadia tafada tana kuma fashewa da wani sabon kuka "what do you mean by you almost gave yourself to him? Don't answer me, Alhamdulillah that you didn't, so please stop the tears already, remember he will soon dump your sister the way he did with you, so stop worrying yourself and go take a bath, before you come out your food and drugs will have been ready, so you just eat and sleep since you're off Salat, so as to have enough energy by tomorrow morning In Shaa Allah dazaki je aiki dashi, i don't want your sister to see you down please, you need to be strong like never before" sadiya tafada mata, godiya Nadia tayi mata sannan tashiga bayi dan yin wanka, tana fitowa bayan tasa very light PJ, taci abunci dan kadan tasha maganinta hardana bacci cos she really wants to have a sound sleep, sannan tahau lafiyar gado ta kwanta, bata dadeba bacci ya dauketa, sai datayi bacci sannan sadiya ta kwashi kwanukan dataci abunci dashi, ta fito daga dakin. 22/01/2022, 6:51 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 39" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125234?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=KVGL9MyW%2F9YWZtTdGjN9rWPcDIkqxfl54q%2BH%2FIsLyk0VdKuKdHD9jq32wOp63ykvqwrcw9mkvEVy0w3kZGCLlYxqYS0myBjbgVPQ4JW0FLLG4M3w12S4kl8Ucgv1EWYf 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 39 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃💃 Washegari Nadia woke up sad, dan picture yanda taga haseeba da Abnal jiya is stuck in her brain, har Mafarkin aurensu tayi, she's just soo disorganized right now, Amma haka ta shirya ta tafi aiki. Around 2pm Nadia na zaune a office dinta abun duniya ya isheta, buh she just have to be strong cos her clinic opening is coming up next week, cellular din office dinta ne ya fara ringing, dagawa tayi receptionist dinsu ta gaya mata cewa tanada ba'ki, izinin shigowa Nadia tace abawa ba'kin thinking it was a patient, gyara zamanta tayi sosai trying to keep Abnal's issue out of her mind and focus, kwankwasa kofar office dinta akayi tace 'come in', ruqayya ce ta shigo, Nadia na ganinta fake murmushin dake bakinta yayi vanishing, Sallama ruqayya tayi mata, amsa Sallamar Nadia tayi sannan tace "what are you doing here? If you're here to rub your relationship with Abnal on my face, you need no worry cos as he might have told you, ni dashi bamuwa tare kuma, so the road is cleared for you, opps! I forgot you have to deal with my elder sister cos she's the one he's dating now, how about that?" Nadia said mockingly "i came here to explain things to you, may i please sit?" ruqayya asked politely cos Nadia as we already know did not even bother or pretend that she was glad to see ruqayya, so she didn't even offer her a seat, sai da Nadia ta kalleta for few seconds sannan tace "sit", tafada a takaice, zama ruqayya tayi sannan tace "i know I'm the last person you will want to see, buh i needed to come see you in other to have peace of mind, Abnal and i ain't dating, the restaurant incident that happened was all a plan and set up in other to break the both of you up, this is what really happened..." nan ruqayya tayi mata bayanin komai, tun daga lokacin da Abnal ya dawo daga Canada, how they hired an informant that tells them everything about Abnal and her, har izuwa how she kept on disturbing him with calls and he will always block her number, "... Nadia, Abnal truly loves you, all my efforts and advances for him to notice me didn't work out , i still remember what his response has always been, 'ruqayya I've moved on cos I'm already stupidly in love with another, so i suggest you do the same', that's what he always told me, that day you saw us in the restaurant was the first time I'm seeing Abnal since he got back from Canada, and he came to warn me to stop disturbing him that he's getting married in less than two months, and he also advised me to get my life back and focus, with the help of his advice, here, I'm getting married in two weeks time" ruqayya tafada tana ajiye Invitation card dinta akan table din dake gaban Nadia, all this while da ruqayya ta fara magana Nadia was thinking that raina mata hankali ruqayya tazoyi, not until ruqayya ta fitoda IV dinta, right now Nadia feels like a fool, she just can't believe that she ended her relationship based on a LIE, da ruqayya taga cewa Nadia ba magana zata yiba cos she's clearly in shock sai ta cigaba dacewa "... a piece of advice, no matter what, do not let Abnal go, dan samun namiji irinsa a yanzu zaiyi wuya, fight for your man, and maganar cewa he's dating your elder sister i don't believe it, cos Abnal is not that type of guy, when he loves, he loves deeply with abandonment, so investigate them well, you might end up being surprised by what you will find out, once again I'm sincerely sorry for breaking the both of you up, i pray you find a space in your heart to forgive me" tana gama fadan haka ta tashi ta fita daga office din, cos clearly Nadia wasn't going to say a word, ruqayya na barin office din Nadia ta kife kanta akan office table tafara hawaye, she just can't believe that this is happening to her, yanzu ta ina zata fara?, cos the only consolation she had before now was she thinking that Abnal was seeing ruqayya, buh now that its all a lie, she doesn't even know what to think, haka Marwan ya shigo yasameta, Nadia batama sanda shigowar Marwan ba, not until Marwan ya dafeta, dago da fuskarta dake jike da hawaye tayi ta daurasu akan Marwan, tashi tsaye tayi ta rungumeshi tana kuma fashewa da wani sabon kuka, riketa Marwan yayi zuwa cushion dake gafe a office dinta, saida Nadia tayi mai isarta sannan Marwan ya rike fuskarta while staring at her yace "chuchu what exactly is wrong with you? Since you broke up with Abnal you haven't been yourself, you're always moody, yanzu kuma i met you crying, what exactly is the problem?" ya tambayeta while wiping her tears for her, tashi tsaye Nadia tayi taje ta dauko IV dinda ruqayya ta ajiye akan table dinta ta mikawa Marwan, sannan ta koma ta zauna, karanta IV din Marwan yayi sannan yace "is it the same ruqayya that I'm thinking?" "yes, she's the one" Nadia ta amsashi hawaye na kuma fitowa daga idanuwanta "how did you get this?" Marwan ya kuma tambayarta yana nuna IV din "ruqayya was here, and she herself told me that she and Abnal ain't dating, the restaurant incident was all a plan and set up, you were right uncle" Nadia ta karasa fada tana daura kanta a kafar Marwan while crying "enough of the tears chuchu, sit up and look at me" Marwan yafada mata, dago da kanta Nadia tayi ta zubawa Marwan jajayen idanuwanta "chuchu, you're a very nice, intelligent and beautiful lady, you're most men's dream, Amma abu daya zuwa biyune matsalarki, you're very impulsive, and secondly, once you get an idea up there in your head, it sticks, irrespective of if the idea is true or false, you don't take advices, which is not right, yanzu kinga abun da rashin hakurinki ya jawo miki? And to make matters worse Abnal is already dating your sister, (dan an riga an gayawa kowa plan dinsu Abnal da haseeba, even haseeba 's grand parents weren't left out), my own advice for you now is that kiyi hakuri ki manta da Abnal, Allah ya riga yace ba mijinki baneba shiyasa, cos everything happens for a reason, yanzu ki tashi ki koma gida kije ki huta, you can take the rest of the week off in other for you to prepare properly against the opening of your clinic" Marwan yafada mata cikin kwantar da murya dan ba karamin tausayinta yake jiba "alright uncle, thanks soo much for your words of wisdom, and I will try my possible best to see that i forget about Abnal and focus on myself, once again thank you" Nadia tafada tana kokarin tashi tsaye, buh maganar cewa she wants to forget Abnal itama fada kawai tayi dan ita kadai tasan yanda take ji yanzu data sancewa Abnal never two timed her, ji take kamar ana kara hururuta wutan son Abnal acikin zuciyarta, that's if its even possible. Rakata zuwa gindin mota inda chauffeur zai kaita gida Marwan yayi, sai da motar yafita daga haraban asabiti kafun Marwan ya koma ciki. Nadia na isa gida ta tararda anty faty a lounge area, kallon mamaki anty faty tayi mata sannan ta tambayeta abun daya dawo da ita gida da wuri haka, amsata Nadia tayi da cewa, bata jin dadi ne shiyasa Marwan yace ta dawo gida, adduan samun sauki anty faty tayi mata sannan Nadia ta haura sama zuwa dakinta, tana zama akan gadonta saiga sadiya itama ta shigo cos she was in the kitchen lokacin da Nadia tashigo cikin gida, kallon mamaki itama tayi mata sannan taje ta zauna kusa da ita tana cewa "hey babe, what is it? Why are you home this early?" sadiya ta jera mata waennan tambayoyin "take a look at this" Nadia tafada tana mikawa sadiya IV din ruqayya, karba sadiya tayi ta karanta, when she was done reading it she couldn't say anything cos the whole thing was self explanatory, and dama ita tasan cewa za'ayi haka "can you see how i shot myself in the leg? It still feels like a nightmare, i just can't believe that i threw away two years of relationship because of a lie, sadiya what should i do now? Tell me please" Nadia tafada cikin kuka "it's okay please, i hate to be your conscience here, buh i told you that all that restaurant thingy was a lie, buh you wouldn't listen, you allowed your anger and jealousy to take control over your actions, forgetting that these two are terrible advisers" sadiya tafada matter "sadiya i know I've messed up big time, what i need now are solutions" Nadia tafada desperately "right now i can't think of anything cos your sis is in the picture, and if you won't tell me to shut my trap like before i will advice you to gather yourself and emotions first, only after then will we know the next step to take, cos right now you're an emotional reck" sadiya tafada mata "I'm sorry i talked to you the way I did the other day" Nadia apologized "see ni ban rike kiba a zuciya, cos the love i have for you is a genuine one, all i want you to do now is gather yourself and thoughts together, then we take it from there" sadiya ta kuma fada mata a hankali, sadiya bata bar Nadia ba not until tasha maganin ciwon kai sannan ta kwanta, sai data tabbatar cewa tayi bacci sannan tabar dakin. Washegari Nadia bataje aikiba, anty faty ce ta shigo cikin dakin Nadia, ta zauna kusa da ita akan gado ta kureta da ido, Nadia data jingine bayanta a head board itama uwar take kallo, saiga hawaye nan sun fara fitowa daga idanuwanta tace "I'm sorry mum.." "sorry for what exactly Nadia?" anty faty ta tambayeta "for everything, i know that recently i haven't been at my best behavior, buh I'm soo sorry" Nadia ta kuma fada while crying "okay, apology accepted, buh tell me what's bothering you, duk kinbi kinsa kanki acikin damuwa, what exactly is going on with you?" anty faty ta tambayeta calmly, fashewa da wani sabon kuka Nadia tayi sannan tabawa anty faty labarin duk abun daya faru tsakaninta da Abnal, har izuwa ziyaran da ruqayya ta kawo mata jiya, shiru anty faty tayi da Nadia ta gama bata labari, cos already ita tariga tasan da zuwan ruqayya office din Nadia jiya, Marwan ne ya kirata ya gaya mata komai da Nadia itama ta fada mishi jiyan, sannan ya roketa cewa dan Allah taje ta dubata tareda janta ajiki, they shouldn't neglect her "all this happened Nadia and you didn't see the need to inform me? Well now is too late for any remedy between you and Abnal cos as you already know he's getting married to your sister, my own advice for you as a mother is for you to gather yourself together and be strong, just focus on yourself and career for now, har lokacin da Allah zai kawo miki wani masoyin, you will see that once you fall in love again all this pain you're feeling now will vanish, zai zama kamar ba'ayiba" uwar tafada mata while wiping her tears for her, kawai amsata Nadia tayi da toh, buh ita tasan cewa forgetting Abnal is not gonna be easy expecially now that she knows that itace da laifi. Upon her dad's return that day, bayan uban yaci abunci taje tasameshi ta gaya mishi komai, the dad scolded her cewa maiyasa bata gaya mishi tun farko cewa Abnal came to apologize to her ba, sai tace she taught then that he was lying to her ne, kawai yanason cigaba da yaudaran tane, hakuri tabawa uban cos tun lokacin datayi wayo, this will bed the first time that she can remember da uban yayi mata fada, yanzu ta kuma yarda cewa tayi ba daidai ba, when the dad saw how sorry she was sai yafara rarrashinta kuma, shawaran da anty faty ta bata da safe shi uban ya kuma bata, godiya Nadia tayi mishi buh she wasn't happy cos she was thinking that her dad will proffer a better xsolution for her ne, amma sai gashi shima yana cewa tayi hakuri. Nadia na komawa dakinta tadau wayarta tayi unblocking din numbobin Abnal, har tayi dialing din number sai tayi sauri ta kaste dan inya daga she doesn't know what she will say to him, instead sai tashiga wattsapp, luckily for her ta ganshi online, kurawa wayar ido tayi while contemplating tayi mishi magana ko kar tayi, rufe ido kawai tayi ta tura mishi 'hi'. Lokacin shi kuma Abnal yana duba wani patient file ne, dan ya riga ya koma wajen aiki, hankalinshi akwance yake yanzu tunda yasan cewa Nadia is still in love with him, ga shirye shiryen bikinsu na tafiya accordingly, wayarshi ne ya fara blinking alamar cewa yanada sak'o, ajiye file din dake hannunshi yayi ya dauki wayar ya duba, he couldn't believe his eyes cewa Nadia ce ta turo mishi da sako, dukda ba wani abun tace ba, buh he was damn excited, its a relieve to know that she has unblocked him, that's a sign that their plan is working, gyara zama yayi sosai akan gado contemplating either to reply her or not, cos he really needs to be very careful, he doesn't want a situation whereby he will be carried away by his feelings for her and jeopardize their plan, he decided to reply her, what he would have given to see this message before haseeba's plan "hey sis in law, how are you doing?" Abnal replied back, Nadia that has been thinking all sorts of things cos Abnal was taking too long to reply tunda taga cewa ya karanta message dinta, Nadia was soo glad when she finally saw cewa Abnal was typing, da message din ya shigo Nadia was heart broken all over again, wato he's referring to her as his sis in law "I'm fine and you?" Nadia typed back "good to know, I've never been better, how's your clinic opening coming up, my fiance told me that it's next week" Abnal ya tura mata while having a cynical smile on his face, Nadia na gama karanta sakon hawaye ya fara fitowa daga idonta, its just soo hard for her to accept cewa her own Abnal ne zai auri haseeba, when Abnal saw that she was taking long to reply he knew that he had hit a nerve, just to cut the conversation short sai ya fara typing kamar haka "well, i wish you all the very best, hope we're invited?" "yes.." Nadia replied shortly while wiping her tears "aiit then, goodnight" Abnal ya tura mata just to end the conversation, cos the urge to know if she's alright or not has started to arise in him, and if he's not careful zai iya kiranta, and if at all he mistakenly calls her, yasan cewa that will be the end of their plan, Nadia did not even reply back cos she doesn't see the point, it's clear that Abnal has moved on, kashe wayarta tayi gaba daya tana kuka. Abnal shima kashe datarshi yayi, sannan ya jingina da kan gadon tareda rufe idanuwanshi yace "why Nadia, why? You brought this upon us", cos Nadia is not the only one hurting here, him too is in pain. Few pages left to go💃💃💃💃 23/01/2022, 12:40 am - +234 704 097 8726 left 23/01/2022, 9:34 am - +234 913 613 9671 changed to +234 806 061 3609 23/01/2022, 12:08 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 40" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125237?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=dEQG0ovnx0OT0eMLMSjGm%2BOxP%2FojZHojw1kteMa1mkua9aTMcesDvpesqtSr4D%2FRW%2FDZZudZbo9YYhbohUe%2FDjW1vixLbkljy9AjN1TfkMUkWVFcgHAD2twbaTRG3mAz 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 40 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 A week later Yaune opening din clinic din Nadia, the past week has been tough for her, buh the anticipation of today yadan rage mata damuwa. As we all already know Nadia's clinic is very beautiful, all the necessary staff needed have been employed, both families and friends were present. Abnal bai samu daman zuwa da wuriba, cos he had an emergency at work that needed his attention, muhseen da haseeba came almost the same time, Nadia couldn't keep her eyes off the entrance door waiting to see ko Abnal zai zo. Around 4pm Abnal ya iso, akan idon Nadia ya shigo, sai ya kara wani irin kyau , that's if its even possible, inda muhseen da haseeba suke tsaye Abnal yaje ya samesu, bayan sun gaisa muhseen yake cewa "if looks could make one disappear, bruh you wouldn't be standing here right now cos the rate din da yan'mata ke kallonka is alarming expecially one specific one that's in a yellow and black floral jumpsuit (Nadia yake nufi)" murmushi Abnal yayi sannan yace "you don't get tired of joking around, have you guys check the whole place out kodai tun zuwanku soyyayarku kuke sha?" Abnal ya tambayesu "I'm capitalizing on this opportunity to spent time with my boo, buh you can go look around and come tell us how you find the place, afterall clinic dinkune" haseeba tafada mishi cikin zolaya, murmushi Abnal yayi sannan yace "bara na barku, let me go feed my eyes", yafada yana barin wajen, hanyar ICU yayi, Nadia da tun lokacin da Abnal ya shigo idonta nakanshi, tana lura da duk wabi abun dayakeyi, immediately dataga cewa Abnal yabar wajensu muhseen yayi hanyar ICU sai ta bishi a baya, sadiya tried to stop her buh she wouldn't listen, dakin dashi da Nadia suka kwana ranar da Nadia ta kawo shi asabitin ya bude ya shiga, the room is exactly as it was that day, gaban window din dakin yaje ya tsaya remembering and reminiscing that night, yana nan tsaye Nadia ta shigo dakin, he didn't need to turn around to know that she was the one cos of the scent of her cologne, gefenshi Nadia taje ta tsaya while staring at him tace "hey there..", the first thing Abnal did was put both of his hands in his trouser pockets just to avoid unwanted situations, sannan ya fuskanceta yace "the CEO herself, how are you?" ya tambayeta yana murmushi, she looked exquisite in this her outfit, dukda tadan rame, buh to him she's the most beautiful thing he has ever set his eyes on, how he wish..., when his line of thought started straying he quickly stopped himself "I'm not fine" Nadia replied sincerely hawaye na taruwa a idanuwanta, kurawa juna ido sukayi without saying a word cos their eyes were doing all the talking, Nadia ce ta katse silence din ta hanyar cewa "I'm sorry.." tafada cikin hawaye "sorry for what exactly?, the insults or the humiliation, which exactly is it? " Abnal ya tambayeta while having a serious look on his face "for not giving you a listening ear and not trusting you enough, for everything in general" Nadia replied "Nadia i thought what we had was real, that all those moments we shared were special, but you proved me wrong by gallantly walking out of the relationship, you insulted and humiliated me over an offence i never committed, and now you come tell me that you're sorry? Really?" Abnal yafada while still having a very serious look on his face " i know I'm to blame for ending our relationship, buh you simply can't accuse me of not loving you, cos i too think the same of you now, it wasn't even upto a complete week that i ended our relationship that you moved unto my sister, what should i call that?" Nadia itama ta tambayeshi while crying profusely, the only thing stopping Abnal from hugging and telling her the truth right now is because of Muhseen and haseeba, he wouldn't let them down like that, cos telling Nadia the truth will only make haseeba and Muhseen look stupid, if they could put their own relationship on a hold for him he simply see why he wouldn't reciprocate back the gesture, so sai yace "well, what can i say, your sister was available when i needed someone to lean on, she's kind, loving, caring and matured, she's everything you were not and more, and she said you already gave us your blessing, that kince you're soo over me and she can have me, so i see no reason why you should complain when i only fulfilled your wish" Abnal yafada mata "i swear i only said that out of anger which she knows..." dakatar da ita Abnal yayi ta hanyar cewa "see Nadia, all of this is not necessary anymore cos as you already know, your sister and i are getting married in a months time, so do not worry, ban rike kiba a zuciya, i have already let bygone be bygone, so i suggest you focus on yourself and career, i wish you the very best life will offer" Abnal na gama fadan haka ya fita daga dakin, cos if at all he spends another minute there babu abub dazai hanashi rungumeta ya rarrasheta, yana fitowa yaga sadiya tsaye, sai yace mata "please go in and console her" yana gama fadan haka yayi gaba abunsa. Meanwhile da haseeba ta lura cewa bataga Nadia kumaba and Abnal too is no where in sight, sai tace "i think Nadia followed Abnal, let me go check on them before Abnal spoils our plan, cos i don't trust him when it comes to Nadia", dakatar da ita muhseen yayi ta hanyar cewa "c'mon let them be, Abnal won't let us down, when he's not a baby, he knows what's at stake here" muhseen yafada mata, dan already shi yasan cewa Abnal wanted to see Nadia ne, tunda this is not his first time coming here, so maganar cewa he wants to look around was just an excuse. Abnal na isa indasu haseeba suke yace musu "I'm going, any of you coming?" ya tambayesu da idanuwanshi dasukayi ja, shi kadai yasan ya yakeji yanzu, muhseen na ganin fuskarshi yace "let's go together, babe i will call you later" ya karasa fada yana kallon haseeba, girgiza mishi kai haseeba tayi alamar cewa taji, sannan muhseen da Abnal sukabar wajen. A hanyarsu ta zuwa gida muhseen dake tuki ya kalli Abnal dake gefenshi and in deep thought sai yace "how did your meeting go with her?" "fine, buh i don't know if i can continue with this plan bruh" Abnal yafada sincerely "i know it's not easy, buh you just have to be strong, we have less than a month to go" muhseen yafada mishi "i don't know, seeing her like that in pain really hurts, at the end of the day, she's not the only one hurting here" Abnal said while wiping his tears, dan shi kadai yasan irin radadin dayake ji acikin zuciyar shi yanzu "or should we call off the plan?" muhseen asked concerned "that will be me being ungrateful and letting you and haseeba down" Abnal replied, shiru muhseen yayi, da Abnal ya lurada worried look dake kwance a fuskar muhseen, sai ya kirkiro murmushi yace "don't worry about me bruh, i will be fine", ajiyan zuciya muhseen yayi yana murmushi yace "i hope so, majnun ta laila", dariya Abnal yayi jin sunan da muhseen ya kirashi dashi . A asabiti kuma, sadiya ce zaune kusada Nadia tana tambayarta 'how did it go?', "it's over sadiya, there's simply no turning back now, you know had it been cewa wata daban zai aura, i would have fought for his love back, i wouldn't mind being his second wife, buh even if i continue to plead with him, to what end? He can't marry if he's already married to my sister, so what's the point? You know this room and bed experienced our love, and no matter what happens i will forever cherish those moments. I don't even know how i will be able to forget all his kisses, now sis haseeba gets to enjoy all of that and more, sadiya that guy is a kisser.." dakatar da ita sadiya tayi ta hanyar cewa " please stop thinking about stuff like that, you're only torturing yourself" "don't worry sadiya, just let me say all i have to say today, i promise that after today i will make peace with my sister and wish them well" Nadia tafada with a sad smile on her face, haka Nadia ta cigaba da bawa sadiya labarin soyayyarta da Abnal zuwa lokacin da mutane suka watse, Alhaji Nasir ne yazo ya kira Nadia cewa tazo su tafi cos kowa sun tattafi tunda ranar is a Saturday, on Monday mai zuwa clinic din zai fara aiki fully. Washegari dayake Sunday ne kowa na gida, around 11am Nadia ce ta shiga dakin haseeba, lokacin kuma haseeba was on the phone with muhseen, tana ganin Nadia tace "baby let me call you back..., don't miss me too much" tafada da wani irin sexy smile kwance a fuskarta, Nadia najin abun da take cewa ta zata cewa da Abnal take magana, wani irin radadi zuciyarta ke mata, Amma tayi kokari ta danne zuciyarta tana zama kusa da haseeba akan gado, ajiye wayar haseeba tayi sannan ta kalli Nadia tace "how can i help you?" ta tambayeta tana daure fuskarta, dan ta zata wani rashin kunyar Nadia tazo yimata kuma "i came to apologize.." Nadia tafara fada, dakatar da ita haseeba tayi ta hanyar cewa "wait let me quickly check something.. " tafada tana daukan wayarta, record ta danna sannan tace "ehem you were saying.." "i said i came to apologize for everything, how i was rude to you and all the insult i said to you i take them back, please forgive me, and also to let you know that I wish both you and Abnal the very best" Nadia tafada tana hawaye, tsaya kallonta haseeba tayi for few seconds sannan tace "stop crying.. " tafada tana goge mata hawaye, cos she noticed that hardly a day goes by without Nadia shedding tears, duk tabi ta rame "you know we might have our differences, but i want you to know one thing which is, that i love you, all what i say or do is out of the love i have for you, i know you still like my Aby, and i sincerely wish that i could leave him for you, buh i cant cos I'm already in love with him, he's every woman's dream, so handsome, nice and top it all he's soo damn romantic.." haseeba tafada in a dreamy way, by now Nadia's heart was boiling but she tried to maintaine her cool, amma saida discomfort din ya nuna a fuskarta, haseeba ce tacigaba dacewa "... Let me not bore you with our romantic escapades, so my dear baby sis you're forgiven, buh I've been meaning to ask you for a favour.." "thanks for forgiven me, so what's the favour you want from me?" Nadia asked "i will like you to be my maid of honor, that's if you don't mind" haseeba tafada just to hear what she will say, if truly she has embraced the idea of Abnal marrying her, wani irin pitiful murmushi Nadia tayi sannan tace "I'm sorry i wouldn't be able to do that, i hope you understand" "no problem, i totally and perfectly understand" haseeba tafada while smiling dan dama tasan da kamar wuya tayarda "well, let me get back to my room, i was in the middle of something when i decided to come see you" Nadia tafada tana tashi tsaye "okay then, come give me a hug before you go" haseeba tafada itama tana tashi tsaye, hugging din juna sukayi kafun Nadia ta koma nata dakin. Nadia na fita daga dakin haseeba ta fashe da dariya, muhseen ta kira tace mishi ya duba wattsapp dinshi ta turo mishi da sak'o, Amma kafun ya bude yaje ya samu Abnal suji tare, aikam haka akayi, bangaren Abnal muhseen ya tafi, Abnal that tun jiya dayaga Nadia he hasn't been himself, tunanin yanda yaga tears stricken face dinta yaki barin brain dinshi, kwance yake adakinshi yana tunani saiga muhseen nan ya shigo, yazo ya zauna a gefenshi, yana cewa "there's new update.. " yafada yana kunna audio din da haseeba ta turo mishi, dasuka fara ji, muhseen was just laughing while Abnal was just smiling, dasukazo inda haseeba takewa Nadia bayani how romantic Abnal was daina murmushi Abnal yayi cos he was just imagining how Nadia is feeling right now, shi tsoron shi daya kar wani abun yasameta, agarin gyara gira yazo ya rasa ido gaba daya, har audio din ya kare Abnal was just quite, muhseen ne ya dakatarda dariyan dayake dayaga how sad Abnal was sai yace "bruh are you sure you can continue with this plan?" muhseen asked worriedly, kallonshi Abnal yayi sannan yace "at this point bruh, i don't know, I'm just scared kar wani abun yasameta, and like i told you earlier, she's not the only one suffering here, ni kadai nasan yanda nakeji" Abnal yafada mishi sincerely "see bruh if you know you can't cope any longer, just let me know sai muyi abolishing plan din" muhseen yafada mishi "okay, i will definitely let you know when that time comes" Abnal replied. Nadia na koma dakinta, ta tararda sadiya a gurin, dama tabarta ne anan "so how did it go?" sadiya ta tambayeta "good, i apologized and she accepted it, infact we even hugged it out" Nadia tafada tana zama akan gado tareda daukan wayarta tace "remaining the last step.. " tafada tana shiga cikin gallery dinta, duk hotunan Abnal tayi deleting, cos she doesn't see the use of keeping her sisters husband to- be pics a wayarta, bayan ta goge komai ta ajiye wayar tana cewa "finally done! I wish them the best" Nadia tafada tana goge hawayenta, zuwa sadiya tayi, tayi hugging dinta tana cewa, "don't worry dear, with time you'll be fine" "thank you for your support and advice, may Almighty Allah reward you" Nadia ta gode mata. Da daddare around 10pm Nadia na kwance bacci yaki zuwa, dan tayi kuka harta gaji, sai kawai tadau Wayarta, ta shiga bangare messages tafara rubutu kamar haka 'i know I'm not supposed to do this or say what I'm about to write, just want to let you know that you' ll always be in my heart, and that night we spent in my clinic will forever be in my heart too, wish you and my sister a happy Married life in Advance.' tana gama rubuta message din ta tura mishi, sannan ta ajiye wayar ta kwanta. Abnal da yake shima bacci yaki yazo, he was just turning on his bed, tunanin Nadia ya hanashi sukuni, and he misses her like crazy, ganin dayayi mata jiya kuma is not helping matters, yana cikin wannan yanayin saiga sakon Nadia ya shigo wayarshi, harda bazai dauka ba thinking maybe irin waennan MTN messages ne, buh daga baya yayi deciding cewa ya duba yagani, he was surprised dayaga an rubuta message from my angel, cos bai changa sunan taba, da gudu ya tashi zaune yana bude sakon, immediately he read the message yasan cewa he simply can't continue with this their plan, he won't survive it, tashi yayi yasa takalminshi tareda saukowa zuwa bangaren muhseen. 23/01/2022, 5:59 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 41" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125241?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=kY0kQYQfpOS5FvHS9kBepNpl3f8WFYwMwmdTV8L0cY8ezLVva%2FJwqkdjpTm%2BrzqhLEdjzL6nXqad8Ewmj6On34X4gLeBv4e%2FKNu6KcmYel%2BvBOZkCoy2QpVYJRo07JKZ 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 41 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Kwankwasawa Abnal yafarayi a kofar muhseen, bude kofar muhseen yayi with sleepy eyes yana cewa "hey bruh what's up?" yafada yana bawa Abnal hanya dan ya shigo, bayan sun zauna Abnal yace "I'm sorry for disturbing your sleep, buh i really needed to talk to you that's why" "don't worry about that, so what's soo urgent?" muhseen asked "bruh i want us to end this plan, i can't cope any longer" Abnal replied, murmushi muhseen yayi dayaji abunda Abnal yafada, dan shi dama yasan cewa za'ayi haka, sai yace "okay, that shouldn't be a problem, zan kira haseeba gobe ingaya mata cewa inta tashi daga aiki ta biyo ta nan, sai mu uku mu tattauna" "bruh let me be honest with you, tomorrow evening is too far for me, why not we go over to their house as early as possible tomorrow morning kafun su tafi aiki, that way we get to discuss in the presence of everybody, ayita ta kare kowa ya huta" Abnal suggested, muhseen na murmushi yace "kai baza kaje aiki ba? And again don't you find it somehow going to our in law To be's house that early?" "it's like you're not getting me, i can't even sleep, talk less of working, i need to fix my life first before i can help or assist anybody with their own problems, and maganar cewa its too early bai tasoba, that will only show them how serious I am" Abnal replied "okay, I've heard you, we will do just that, so please try and get some sleep, cos me I'm off to bed" muhseen yafada yana tashi tsaye, sai da safe sukayiwa juna sannan Abnal yabar bangarenshi zuwa nashi. Abnal na isa dakinshi yadau wayarshi ya kuma karanta message dinda Nadia ta turo mishi, yana gama karantawa yayi dialing din numbarta, cos right now all he wants is to hear her voice. Bayan Nadia ta tura sakon she was expecting a reply from him koda na godiya ne bisa adduan data yimishi cos message din ya nuna cewa an karantashi, Amma data jira for like ten minutes bataga reply ba saita kwanta ta fara aikin data bawa kanta for the past weeks now which is crying, in an gaya mata cewa a day will come dazata turawa Abnal sako ya karanta amma ya kiyin reply zata karyata ne, amma saiga zahiri nan tana gani. Tayi kuka ta gaji har bacci yafara daukanta saiga wayarta yafara ringing, da idon bacci ta dauki wayar dan taga wake kiranta by this time, ai tana ganin sunan Abnal ta bude idonta sosai tareda tashi zaune in order to be sure cewa Abnal ne ke kiranta, daga wayar tayi da sallama, Abnal najin muryarta yasan cewa tayi kuka, tausayinta ya kuma tsirga mishi a zuciya, he wanted to blame himself for going with haseeba's plan, amma ya tuna cewa if not for the plan maybe Nadia wouldn't have succumbed, amsa mata Sallama yayi sannan yace "you've been crying" yafada a hankali "no, not really..." Nadia tafara fada, dakatar da ita Abnal yayi ta hanyar cewa "don't even try to deny it, remember i know you quit well" cos he could already picture her face now, yak'e Nadia tayi sannan tace "I'm not sure you do anymore" "and why would you say that?" Abnal asked "are you seriously asking me that?" Nadia replied with a question of her own, shiru su biyu sukayi for like a minute, Nadia was the one that broke the silence by saying "why did you call me?" she whispered asked "cos i wanted to hear your voice and make sure you weren't crying" Abnal replied sincerely, Nadia was surprised by his response, Abnal could sense cewa she's surprised by his sincere response, sai yacigaba dacewa "... Bara na barki kiyi bacci, buh please promise me that you will cry no more?" "i promise.." Nadia replied with an excited smile on her face, cos knowing that Abnal still cares just gladdens her heart "aiit then, goodnight" Abnal said "night, and thanks for caring" Nadia tafada mishi, Abnal did not reply her not until ya katse kiran sannan yace 'i will forever care about you love' yafada with a lovely smile on his face, he can sleep now that he has atleast heard her voice, da wannan tunanin ya kwanta. Nadia couldn't still believe cewa Abnal actually called her, excitement was written all over her face, itama da tunaninshi ta kwanta, if not because of how late it was already babu abun dazaisa kar taje ta gayawa sadiya abun daya faru yanzu, tasan cewa sadiya will scold her cewa mai yasa zata tura mishi wannan sakon, buh right now she doesn't care, she just wants to enjoy this moment cos she simply can't remember the last time that she was this excited. Washegari around 6am Abnal da muhseen sukabar gida, zuwa 6:30am suka karaso gidansu Nadia, dama already muhseen have briefed haseeba about what him and Abnal discussed yesterday, so Haseeba tasan da zuwarsu. Da haseeba suka fara cin karo, gaisawa sukayi sannan haseeba ta kalli Abnal tana murmushi tace "you no get mind at all, ordinary plan you can't execute" "ba dole kice hakaba, sheybe you're together with your own boo, if it's that easy kuma ku aiwatar" Abnal replied jokingly "ai I'm not the one that doesn't have manners" haseeba tafada, Abnal was about to say something again saiga anty faty da Alhaji Nasir nan sun shigo, cos already haseeba ta gaya musu abunda muhseen yafada mata, gaidasu Abnal da muhseen sukayi sannan duk suka zauna, Alhaji Nasir ne ya kalli Abnal yafara magana kamar haka "Abnal, haseeba ta gaya mana yau da safe cewa you said you ain't interested in the plan any longer, is that true?" "yes sir, i don't see the need to continue with the plan when she ( Nadia) has already regretted her actions and has apologized to all parties involved" Abnal ya amsashi respectfully yana sunkuyar da kai, murmushi Alhaji Nasir yayi sannan yace "dama kune kuka kawo idea din plan din, since yanzu kuma kunce bakwaso kuma, sai a dakatar, Alhamdulillah manufar damu keson ci mun samu, koba hakaba antyn mu?" Alhaji Nasir ya karasa maganarshi yana kallon anty faty, murmushi anty faty itama tayi sannan tace " hakane, fatanmu Allah ya kiyayi gaba", da 'Ameen' duk suka amsa sannan Alhaji Nasir yace "bara mu kira uwar gayyar mu fada mata, koya kukace?" yafada yana kallonsu Abnal "hakane kam" haseeba ta amsa uban, waya Alhaji Nasir ya ciro yafara dialing din numbar Nadia dayayi saving da 'cookie'. Sadiya tasan da zuwansu Abnal, she was very surprised seeing them that early, tunanin abun daya kawosu take, dakin Nadia ta shiga tareda tashin Nadia daga bacci, dan Nadia komawa bacci tayi bayan Sallar Fajr, with sleepy eyes Nadia ta kalli sadiya tana cewa "sadiya you know how i detest cewa atasheni in ina bacci" "yes i know and I'm so sorry for waking you up, buh you need to know what's happening" sadiya tafadawa Nadia a hankali "and what exactly is happening?" Nadia asked "Abnal and muhseen are around" sadiya replied, ai Nadia najin abunda sadiya tafada ta tashi zaune sannan ta bude idanuwanta sosai tace "they're around where?" she asked eagerly "they're in the lounge area, together with dad, anty faty da sis haseeba" sadiya replied her "what could be soo important dazai sasu zuwa da sassafe haka?" Nadia tafada while trying to Crack her brain for a possible answer "Allah masani.." sadiya said "i just have a weird feeling about this whole thing, do you know that Abnal called me yesterday night?" Nadia ta karasa maganarta da tambayar "you mean to say he called you? What for?" sadiya ta jera mata waennan tambayoyin, bayanin komai Nadia tafadawa sadiya, tun daga kan message din data tura mishi har izuwa kiran dayayi mata "buh you know you shouldn't have sent him that message, you're only torturing yourself, for crying out loud this guy is getting married to your sister, if you continue doing this matsala zaki jawa kanki" sadiya reprimanded "do you think it's easy sadiya watching the love of your life marry your own biological sister?, at this point i think i will just have to travel out of the country, i need space, i cant stay here and pretend that I'm okay and fine when in reality I'm dying inside, i simply can't attend their wedding, i cant " Nadia tafada hawaye na taruwa a idonta " it's okay please don't cry, i understand all what you're going through, and if leaving the country will make you feel better, then i suggest you do so, buh what about your clinic, ya zakiyi dashi?" sadiya asked " my manager will take care of it, she's a very competent person, so for that i do not have fears , buh the clinic Is the last thing on my mind right now, i just want to go faraway" Nadia tafada sadly, tana rufe bakinta saiga kiran dad dinta ya shigo wayarta, tana ganin kiranshi tace "dad is calling me" "pick it up kafun ya katse" sadiya tafada mata, daga wayar Nadia tayi da Sallama, amsa mata Sallama uban yayi sannan yace "meet me in the general lounge area now", yana gama fadan haka ya katse kiran, daskarewa Nadia tayi cos she doesn't know why the dad wants to see her "what did he say?" sadiya ta tambayeta eagerly "he said i should meet him in the lounge area now" Nadia replied "then why are you still sitting?, stand up and quickly wash your face ki daura jilbab akan kayanki, don't keep them waiting" sadiya tafada mata, tashi tayi da sauri ta wanke fuskarta tareda daura jilbab ajikinta dan babu lokacin changa kaya, when sadiya noticed how tensed up she was sai ta dakatar da ita ta hanyar rike mata hannu tace "please calm down, you don't know why dad wants to see you, so please do not get your hopes up or anything of sort", "okay.." Nadia ta amsata a takaice sannan ta fita daga dakin. Tun lokacin da Nadia tafara saukowa daga sama Abnal ya kureta da ido cos where he was sitted was opposite the staircase, karasa saukowa Nadia tayi tazo ta zauna kusada dad dinta, sunkuyar dakanta tayi ta gaida kowa by saying her Tasleem, amsa mata Sallama kowa yayi amma banda Abnal that was lost tsabagen yanda ya kureta da ido, not caring about those that were in the lounge area with him, nobody was surprised with the way Abnal was staring at Nadia cos inda sabo sun saba, son da Abnal yakewa Nadia is in the open, it's what everybody knows, Alhaji Nasir ne ya fara magana kamar haka "cookie, we all have something to tell you" uban yafada yana kallonta, by now Nadia was already worried, sai tace "okay dad, what do you all have to tell me?" she asked in a worried tone, the dad noticed how worried she sounded sai yace "calm down, it's good news, we just wanted to tell you that the marriage between haseeba and Abnal was a lie, it was all a plan, don't get me wrong oo, your sister is getting married but not to Abnal, buh to muhseen" confused look Nadia tayiwa uban, cos she simply do not understand what the dad is saying, da uban ya lurada irin kallon da take mishi sai ya kuma cewa "okay let me break it down for you....." nan uban yayi mata bayanin komai from beginning to end, ya karasa da cewa ".. originally the plan was sai ranar daurin aurenku za'a gaya miki gaskiya, buh Abnal here couldn't continue with the plan so he asked for the plan to be aborted , so i hope you've learnt one or two things from this", by now Nadia was in full tears, she just couldn't believe cewa all the sufferness and heartache she went through were because of a lie, sumbantarta Alhaji Nasir yayi a goshi sannan ya tashi zuwa bangarenshi anty faty itama tabi bayanshi, Muhseen shima tashi yayi ya kalli Abnal yace "bruh ni zan wuce gida, i need to go get ready for work, kai fa?" ya tambayeshi with a smile on his face "I'm not going, you can take the car i will find my way back home" Abnal replied him, mikawa haseeba hannu muhseen yayi ta kama suka fita zuwa parking lot, bata dadeba ta dawo cikin gida, tayi hanyar sama dan taje ta shirya zuwa aiki itama. Nadia was just sitting while burying her face on her legs tana kuka, tashi Abnal yayi yaje ya zauna kusada ita yadan sunkuyar da kanshi zuwa gefen nata fuskar yace "Angel please enough of the tears" yafada yana daura hannunshi akan bayanta "take your hands off me" Nadia data dago da jajayen idanuwanta tafada mishi, dama Abnal ya riga yasan cewa sai tayi fushi, zaiyi magana kenan saiga sadiya nan tazo tace "sorry to interrupt, buh na gyara muku inner lounge room, it's better if you both go there, cos there's more privacy there" and its true dan inda suke zama is like an open space that the house helps are going and coming "thank you sadiya, buh first come and plead on my behalf" Abnal yafada mata yana murmushi, murmushi sadiya itama tayi sannam tace "karka damu, zata sauko ne ma" tana gama fadan haka tayi hanyar kitchen, fuskantar Nadia Abnal ya kumayi sannan yace "Angel lets go to the inner lounge room, there we can discuss better" Abnal yafada yana mika mata hannu alamar ta kama, Nadia ignored his hand, sai kawai ta tashi tayi hanyar inner lounge room din, murmushi Abnal yayi yabita da ido sannan ya girgiza kanshi ya tashi ya bita a baya. Alhaji Nasir da anty faty na isa dakinshi sai ya kalli anty faty yace "it's soo obvious how smitten by her Abnal is, he doesn't even care cewa muna zaune, kinga yanda ya kureta da ido kamar zai hadiye ta" ya karasa fada yana murmushi, murmishin anty faty itama tayi sannan tace "ai dear you don't know how excited i am cewa Nadia found someone that loves her deeply like this, ai ba abun dazance sai godiya ga Allah for accepting my dua's over her" "Alhamdulillah, Amma da nima nafara tsorata da plan dinku, kawai banson complaining ne dan na riga nayi miki alkawari, Amma inba haka ba kema kinsan cewa i wont accept anything that will hurt my cookie, duk tabi ta rame, ga kukan dana tabbatar cewa almost everyday sai tayi shi, ai da gangan nafara avoiding dinta, cos seeing her like that breaks my heart" Alhaji Nasir yafada "dear kenan, ai ina hankalce da kai, buh I'm just excited cewa she was able to learn and take one or two things, next time before she chooses to be bratty she will think it twice" anty faty tafada tana murmushi, hira suka cigaba dayi har zuwa lokacin da haseeba tazo gai dasu cewa ta tafi aiki, adduan samun nasara sukayi mata, da haseeba ta karaso general lounge area bataga kowa ba, wata house help dinsu ta kira ta tambaya cewa ko dai Abnal ya tafi ne?, amsata tayi dacewa a'a suna inner lounge room, haseeba wanted to have a chat with Nadia, buh that won't be possible now, sai maybe inta dawo gida, da wannan tunanin tabar gida. 24/01/2022, 9:03 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 42" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1160125245?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=o3VGHG6THk25w9b9CnJ0vuaJXOvDm2sGjjNSSn2EFjowY7xCPaYUBiAejvwwO1U7qvhdosaTRz%2Fc7VJZXO483aFhLbT%2BLyLYcrcmifLAOMyX2FUbH6mUAYFgbVlRJtCy 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 42 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *HEY LOVELY PEOPLE, MY NEW BOOK TITLED QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) IS COMING UP ON THE 5TH OF FEBRUARY AND WHEN I TELL YOU THAT ITS A 💣 YOU BETTER BELIEVE ME, ITS GONNA BE VERY ENTERTAINING AND EDUCATIVE AS USUAL, IS IT ABIGAIL'S DRAMA YOU'LL WANT TO MISS? OR SADIQ'S BOSSY NATURE? KO JEDDERH'S CONSTANT LIFE TRIALS, OR ANTY MAGRETE'S QUEST FOR MONEY?, I CAN GO ON AND ON, I BET YOU WON'T WANNA MISS ANY OF IT, AND ALL THIS ENTERTAINMENT AT JUST A TOKEN OF 300 ONLY, WHEN I TELL YOU THAT THE BOOK IS WORTH MUCH MORE THAN THAT BETTER BELIEVE ME, AMMA DAN INASON KOWA YA KARANTASHI COS OF HOW EDUCATIVE IT IS, SHIYASA NACE KU BIYA 300 KACAL, GA ACCOUNT NUMBER DIN DAZAKU TURA KUDINKU 2141821179, THEN YOU SCREEN SHOT YOUR EVIDENCE OF PAYMENT TO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO THE PAID GROUP, PLEASE BANDA RECHARGE CARDS��, SO COME ON YA'ALL AND SHOW ME SOME LOVE BY PAYING 🥰, SAI KUNZO💃�.* Dab da ita Abnal yaje ya zauna har suna iya jin numfashin juna, sai yace "Angel I already said I'm sorry" yafada while staring at her "do you know what I've been through for the past weeks? I've been through hell thinking that you were getting married to my sister" Nadia tafada kuka nacin karfinta, rungumeta Abnal yayi yana shafa bayan ta yace "I'm so sorry angel, buh I had to agree to the plan if at all i wanted you back, and i was desperate and willing to do anything", Abnal yafada while rubbing her back, saida Nadia tayi shiru sannan Abnal ya saketa, hawayenta yafara goge mata sannan yafito da engagement ring dinta ya kuma saka mata a hannu, kurawa juna ido sukayi while Nadia was having a smile on her face, Abnal started to lean in until his lips touched hers, Nadia gasped when their lips collided and then flung her arms around him and drew him closer to herself, he used his hands that were already on her hips and drew her closer and deepened the kiss by slipping his tongue in her mouth, Nadia didn't resist but rather kissed him back as if her life depends on it, cos only God knew how she missed and craved for a moment like this one, Sallamar Sadiya ce ta katse su, daura kanta Nadia tayi a kirjinshi tareda zagaye hannunta a jikinshi, while Abnal kuma yayi kokarin daidaita kanshi kafun ya amsawa Sadiya Sallama tareda bata izinin shigowa, breakfast sadiya tazo ta ajiye a center table din dake gabansu, godiya Abnal yayi mata kafun tafita daga wajen, "should i serve you?" Nadia ta tambayeshi while still hugging him "no, I'm not hungry, I just wanna hold you tight in my arms like this and savour this moment, how i missed you" Abnal yafada while hugging her back, dago dakai Nadia tayi ta kureshi da ido tace "it just feels like a dream being in your arms again" Nadia tafada mishi a hankali while playing with his mostach, murmushi Abnal yayi sannan yace "same here angel.. " "give me five minutes let me shower and change" Nadia tafada mishi "there's no need for that.." Abnal yafara fada, dakatar dashi Nadia tayi ta hanyar cewa "please don't say no, I'm not comfortable like this" tafada a shagwabe "okay, i will let you go just because you said you ain't comfortable, Amma inta nine I'm okay with you like this, afterall nima ba wani kwalliya nayiba" Abnal yafada mata dan black jallabiya ne ajikinshi "ai you always look good, it's natural and effortless for you" Nadia tafada tana tashi tsaye, murmushi kawai Abnal yayi sannan yace "buh don't stay long", pecking din bakinshi Nadia tayi tace "i won't, BRB" tafada tareda barin wajen. Nadia na isa dakinta, bayi ta shiga straight, within five minutes har ta fito, sadiya tagani zaune a couch din dakinta, while akan gado kuma wani maroon simple Abaya gown ne da mayafinta, obviously sadiya ce ta tayata fito dashi, tashi sadiya tayi tana cewa "let me give you privacy dan ki shirya" tafada tanayin hanyar kofar fita "you don't worry, I will change in my closet, dama ba wani kwalliyar zanyiba" Nadia tafada tana daukan kayan da sadiya ta fito mata dashi tayi hanyar walk in closet dinta, bata dadeba ta fito a shirye, turare ta fesa ajikinta sannan ta juyo gare sadiya data kureta da ido tace "how do i look?" "you look unique and beautiful as always" sadiya ta amsata tana tashi tsaye "thank you, buh let me quickly get back to him, inna dawo zanzo inbaki full gist" Nadia tafadawa sadiya excitedly tana yin hanyar kofar dakinta, dakatar da ita sadiya tayi ta hanyar rike mata hannu tace "have you apologized to him yet?" "nop, i haven't, i don't even know where to start from" Nadia ta amsata gloomly "my dear don't worry yourself too much, start from anywhere, i know Abnal will understand, the most important thing is that you apologize, even if it means you shedding crocodile tears, do it!" sadiya tafada mata, murmushi Nadia tayi jin abunda sadiya tafada na 'crocodile tears', "okay ma'am, I've heard you, and thanks for everything, i really appreciate all what you've done for me, buh let me get going when i get back, you know now, i will come and download everything for you" Nadia tafada tareda fita daga dakin, murmushi sadiya tayi tana girgiza kanta, bandakin Nadia tashiga dan gyarawa. "Abnal was busy pressing his phone when Nadia came in, ajiye wayar yayi ya kureta da ido yana murmushi " hope you didn't miss me too much?" Nadia tafada tana zama a gefenshi while staring at him " i did actually" Abnal replied while smiling back "haba, i didn't spend upto 10 minutes fa, buh all the same, let me serve you" Nadia tafada tana bude warmers din da sadiya ta kawo "nifa I'm not hungry.." Abnal yafara fada "don't even say that, cos nasan you haven't eaten anything, don't worry i will feed you myself" Nadia ta karasa fada with a smile on her face, murmushi Abnal yayi yace "if you're gonna feed me then who I'm i to say no". feeding din juna sukayi, dasuka gama Nadia ta kwashe kwanukan zuwa kitchen, a hanya ne wata house keeper dinsu ta karbi kwanukan daga hannunta, komawa ciki Nadia tayi, bayan ta zauna sai ta rike hannun Abnal tana kallonshi tace "I'm soo sorry for everything that i did, i know I'm not always on my best behavior and I've promised you severally that i will change which i didn't, so I'm not gonna promise you anything, but i want you to know that henceforth i will start to work on my insecurities and learn to trust you blindly, cos what i experienced and passed through this past weeks have really thought me a lot, now i know that without YOU there's no ME, and i want to use this medium to plead to you that in the future no matter what i say or do to you, please do not leave me, i know i can be saucy, witty, bratty, you just name it, buh please promise me that you will stick by me" Nadia tafada mishi cikin hawaye while looking at him in the eyes, goge mata hawaye Abnal yayi kuma sannan ya fara magana kamar haka "Angel please stop asking for forgiveness cos there's absolutely nothing to forgive from my own side, we both made mistake, i should have been open with you about rukayya, so you can practically say that i caused what happened to us, abu d'aya nakeso in rokeki, please learn to listen and communicate your feelings to me, inkinga abun da baki gane ba or someone told you something, please ask questions, demand for an explanation, and only if after I've explained things to you and you still aren't satisfied with my explanation then you can take any action you Choose, but please not before that, the only time or circumstance that you don't need to ask for an explanation is when you catch me or see me rolling in the hay (having sex) with another woman that's not you, which i know and I'm praying that you will never experienced such, that's the only time din dazaki iya daukan mataki without hearing me out first, cos that one is quite self explanatory, Amma apart from that please demand for an explanation first, i promise you that koda zan kara aure bayan ke, you will be the first to know..." wani irin kallo Nadia tayi mishi dataji yana maganar second wife, dariya Abnal yayi dayaga yanda tayi fuska, sai yaci gaba dacewa "... ai it was just an example and nothing more" "you don't have to use polygamy as an example indai baya ranka" tafada tana hararanshi "dan bakisan yanda nake jinki a zuciyata baneba shiyasa kike magana haka, how i wish ana iya ganin zuciyar mutum da irin son da kakewa mutum, dana bude miki nawa zuciyar kigani yanda sonki ya maimayeta, Nadia ke kadai nake gani, i don't even know how i can describe my feelings for you in words, so please ki kwantar da hankalinki, you may see me with a lady maybe in a restaurant, or i might receive an anonymous call, whatever the case might be, all I'm trying to say is if you do not understand or you suspect something, please talk to me, and i promise to tell you the truth, no matter how bitter it is" Abnal yafada mata, hugging dinshi Nadia tayi sannan tace "i promise to change for the better" tafada tana pecking din bakinshi "i need to get going cos I've overstayed my welcome" Abnal yafada, marairace fuska Nadia tayi sannan tace "haba dai, ko awa biyar bakayiba da zuwa" "awa biyar kuma? You want dad to use koboko on me Kenan" Abnal yafada yana kokarin tashi, Nadia na ganin haka tayi maza ta tashi ta zauna akafar shi ta zagaya hannunta a wuyarshi, murmushi Abnal yayi yana rike mata ku'gu yace "Angel please don't do this now, i need to lea..." Abnal went silent due to abunda Nadia take mishi, harshenta tasa a kunnenshi tana wasa dashi tana cewa "you were saying..." tafada cikin tsokana while having a smirk on her face, unexpectedly Abnal ya kwantar da ita akan two seeter din dasuke zaune sannan ya kwanta a gefenta yace "you're playing dirty, you know right?" yafada with a smile on his face "what did i do?" Nadia asked innocently, bata ankara ba taji hannunshi a ass dinta, Nadia was shocked cos she never expected what Abnal just did, kallon mamaki Nadia ta bashi sannan tace "you didn't just do that" "what did i do?" Abnal asked while having a straight look and his hand still on her ass, sa kanshi yayi a wuyarta while inhaling her sent and moving his hand up and down her ass yace "cat got your tongue?", kura mishi idonta daya fara changa colour tsabagen jaraba Nadia tayi, Abnal bai ankaraba yaji hannunta a dick dinshi, ai immediately ya tashi tsaye yana kallonta with a smile on his face "why did you stand up?" Nadia ta tambayeshi while giving him an innocent look "you're something else, so kike kisani yin abun kunya agidanku, toh aniyarki ta biki" Abnal yafada while still smiling, tashi tsaye Nadia tayi itama ta taka zuwa gabanshi tace "how i wish we could just stay here like this, together forever" Nadia tafada tana daura kanta a kirjinshi tareda zagaya hannunta ajikinshi, shafa kanta Abnal yayi sannan yace "Angel i really need to get going, don't worry i will video call you immediately i arrive home" Abnal yafada trying to convince her to let him go, dan yasan cewa inya biye ta Nadia, he won't go anywhere, both sides of her face ya rike tareda bata light kiss a baki yace "i love you" murmushi Nadia tayi itama tace "i love you more". Da motar Nadia Abnal ya koma gida, cos Nadia insisted cewa bazai koma da public transport ba, so he had no option than to take her car. Bayan tafiyar Abnal, Nadia ce kwance a dakinta ita kadai tana murmushi, she simply can't believe all that has happened today, it's just like a dream to her, ahaka sadiya ta shigo ta sameta, bayan sadiya ta zauna kusa da ita a gado, Nadia ta tashi tayi hugging din sadiya tana cewa "sadiya I'm soo happy, i cant believe that in less than a month Abnal will be mine, its like a dream to me" "okay, cikani ki bani labari, how come? What happened?" sadiya ta tambayeta eagerly "hmmm my dear, ashe it was all a plan, ga ainihin abun daya faru nan...." nan Nadia tabawa sadiya labarin duk abunda aka gayamata, ta karasa dacewa "... Thank you soo much sadiya for being a friend, sister and soo much more, samun irinki yanzu zaiyi wuya, no amount of words can explain how greatful i am, thank you soo much for always being my rock, for that i want to do a little favour for you which i do not want you to say no" sadiya najin abunda Nadia tafada sai ta rike mata hannu tace "all what i did is for God and the genuine love that i have for you, banyi dan inason wani abun daga garekiba" "i know that already, and mind you I'm not trying to pay you for your support cos all what you've done for me can never be paid back, irrespective of how much I'm gonna give you, kawai kisa aranki cewa its just a gift from a sister or friend, na dauke miki nauyin kayan daki, kitchen, lounge area har izuwa gara dinki, all that is on me personally, so you don't have to worry about that" Nadia tafada mata with a smile on her face, sadiya couldn't believe it "i don't even know how to show you how greatful i am, thank you soo much, may Almighty Allah reward you abundantly, and replenish your pocket, ya baki zaman lafiya da habibinki, ya kauda idon makiya, thank you soo much" sadiya tafada cikin hawaye "c'mon, ai tsakanina dake babu godiya, you deserve all that and more" Nadia tafada mata tana goge mata hawaye. Abnal na isa gida bangaren Mami yaje, luckily for him Alhaji Habib na nan, a lounge area yasame su, bayan ya gaishesu, Alhaji Habib ya tambayeshi mai yasa baije aikiba, nan Abnal yayi mishi bayanin komai, ya karasa dacewa "... I'm soo sorry dad for not informing you before going to see her, buh i couldn't hold back and the time we went there was quit early, so i didn't want to disturb you shiyasa", murmushi Alhaji Habib yayi sannan yace "son there's absolutely nothing to be sorry about, all I'm after is your happiness, and her dad has already called me this morning and explained things to me, Allah ya kiyayi gaba yasa ta gane kuskurenta, Mami ya kikace?" Alhaji habib ya karasa maganarshi yana kallon Mami dake zaune a gefenshi, murmushi Mami tayi kafun tace " ai ka gama magana, Allah ya kiyayi gaba, yasa ayi bikin lafiya, ya kuma basu zaman lafiya", Da 'Ameen' suka amsa kafun Abnal ya tashi ya koma bangarenshi, tashi Alhaji Habib shima yayi dan dama a shirye yake dan zuwa aiki. Bayan tafiyar Alhaji Habib Mami ta dauki wayarta ta kira laila, laila na kwance a dakinta cos she's a bit under the weather, due to stress din tafiya keffi din datayi while Marwan na zaune a gefenta, tana gayamishi cewa ya tafi aiki that she will be fine, daga kiran Mami laila tayi, bayan sun gaisa Mami tayi mata ya jiki, sai Mami tayi mata bayanin dawowarsu Nadia da Abnal, dariya laila tayi sannan tace "ai nina riga nasan cewa sai anyi haka, indai Abnal din dana sanine, him that he loves with utmost abandonment ne, yaushe zai iya wannan plan din, ni kallonsu kawai nake da Abnal ya kiran ya gayamun lokacin, Alhamdulillah da komai ya daidaita yanzu, sai adduan Allah ya kiyayi gaba" laila tafada, da 'Ameen' Mami ta amsa mata addua kafun daga baya suka katse kiran. Bayanin komai laila tayiwa Marwan, murmushi kawai shi yayi, sannan yace "that's refreshing to know, atleast now chuchu will stop the everyday tears, that aside, sweetie are you sure you'll be fine on your own? I can always stay back" Marwan yafada while having a worried look "i'll be fine sweetie, all i need is a rest which I'm already having now, okay let's do it this way, why not kaje highest sai ka tashi dawuri, how about that?" laila tafada mishi tana shafa fuskarshi with a smile on her face "okay, i can work with that, buh please if you feel anything call me, and i will instruct the helps to take care of the twins and make sure they don't disturb you" Marwan explained "okay, if that will make you feel at ease" laila tafada mishi while pecking his lips. 24/01/2022, 10:25 am - +234 704 371 7601 left 24/01/2022, 3:48 pm - Fadimatou💖💖💖 changed their phone number to a new number. Tap to message or add the new number. 24/01/2022, 6:20 pm - +234 907 318 7335 left 24/01/2022, 7:38 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 43" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1161954023?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=pRg9prNyZn2oQi8ZvurXAzcIajNxpiiUuc%2FUeQY3kzP%2F6ib1pcavd%2FgkQ7itZO5kGQ8KhzyvrNUPW1N8Hf5W4sOTUnI8xJHkUekstZZRZYwGHpCdf7d939zaLMwMDepF 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 43 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Da rana Nadia taje tasamu iyayenta a bangarensu, she apologized and thanked them for all they've done for her, expecially her mum, daga karshe they hugged it out and prayed for her. Daddare Nadia da haseeba ce zaune a dakin haseeba suna fuskantar juna, haseeba ce take magana kamar haka "... lil sis, like i told you before, i know you're aware that i love you and will never wish you any bad, buh there are some truths and facts that i need to tell you, i understand the fact that you're quite young and inexperienced when it comes to romantic relationships, cos Abnal is practically your first boyfriend, buh sis you really need to wake up and sniff the coffee, i will be brutally honest with you here, in this time and Era da muke ciki, if at all you're a man's first wife toh kisa aranki cewa akwai uku da zasu zo a bayanki, expecially men like Abnal that are very attractive, koda baida kudi mata bazasu barshiba not to say Alhamdulillah yanada kudinshi yanzu babu laifi, you need to apply wisdom and smartness when dealing with men, you can't afford to be rude and harsh all in the name of ke baki iya boye feelings dinkiba, mace bata cika mace ba indai bata iya kissa ba, how can you be a woman and ace you don't know how to handle difficult situations?, a woman is the heart of every home, your thinking needs to be top notch, and please don't get me wrong, I'm not talking about being academically smart, cos indai a wannan bangarenne you're very smart and intelligent, buh I'm talking about being smart domestically, i don't know if you understand what I'm talking about?, kibar ganin cewa Abnal na mutuwan sonki, love alone is not enough to keep a marriage, and duk son da namiji zaiyi miki if at all bakya bashi kwanciyan hankali, my dear sunanki sorry, cos he will go out there and look for that peace of mind that you're depriving him, and trust me cewa Abnal doesn't need to look too far kafun yasamu wacca zai maye mishi gurbinki, so the earlier ki tashi tsaye the better for you..." haka haseeba tacigaba da bata shawarwari, daga baya Nadia ta gode mata cos all what haseeba said is like a wake up call to her. Washegari Nadia woke up feeling soo excited, Abnal ne zaizo daukanta zuwa aiki yau with her car daya dauka jiya. Around 7:30am Abnal ya iso gidansu amma bai shiga cikiba, kiranta yayi awaya ya sanarda ita isowarshi, Nadia that already a shirye take ce tafito tasameshi, tun data fito daga gida Abnal ya kureta da ido, he simply can't describe the type of love he has for this girl, tana shiga cikin motar tace "good morning handsome" tafada tana murmushi "morning beautiful, how was your night?" Abnal ya tambayeta yana tayarda mota "Alhamdulillah, it was splendid and filled with dream of you and me" Nadia replied while still smiling, kallonta Abnal yayi yana murmushi yace "really? Would you mind sharing the details with me?" "nope, i won't, the dream is meant for me alone" Nadia tafada mishi a yangance "okay, if you say so" Abnal replied "you know i was thinking cewa why not muje gidan anty laila dan dubata before heading to work, cos when i called uncle yesterday evening to break the news of our coming back together, he told me that she was a bit under the weather" Nadia suggested "yea that's a good idea cos nima dana kira sissy jiya she wasn't sounding too well, buh won't you be late for work?" Abnal asked "have you forgotten that I'm the boss of myself now? I can resume and close anytime i deem fit" Nadia tafada tana jin kanta "welldon, madam self employed" Abnal yafada mata jokingly yana daukan hanyar gidan laila "you can say that again" Nadia replied, murmushi Abnal yayi while concentrating on the road "what are you thinking about?" Nadia asked "how do you know that i was thinking?" Abnal replied with a question of his own yana dan kallonta "what a question, Obviously! because i know you, like duh! " Nadia replied him "are you sure you know me? Cos if you do you wouldn't have believed that i was capable of dating your sister immediately after breaking up with you" Abnal yafada yana kallonta "that was because i was vulnerable and didn't know what to or what not to think at that time, at first my brain refused to believe cewa zaka iya cin amanata to that level, buh after that display of affection you both did a parking lot na rike junanku da kukayi, i had no option than to believe it" "that was all your sister's idea, she made me do it, buh i can never ever betray you like that, my bratty fiance" Abnal yafada mata yana rike mata hannu "did you just call me bratty?" "yes, ain't you? ' Mr man i think you have overstayed your welcome, please leave our house now'" Abnal yafada yana mimicking din Nadia "stop, i feel bad already don't make it worse" Nadia tafada a shagwabe, murmushi Abnal yayi sannan yayi pecking din knuckles dinta yace "there's nothing to feel bad about, i was just kidding around" "I'm sorry for all what i said to you" Nadia tafada countenance dinta na changawa "c'mon, enough of the apology please, oya lets stop discussing about the past and focus on the present and future" Abnal yafada mata. A lounge area Abnal da Nadia suka tararda Marwan da laila, from all indications, rako Marwan zatayi zuwa parking lot cos Marwan was already dressed, gaisawa sukayi Marwan yace "where are you both coming from this early morning?" ya tambayi Nadia yana bata kallon tuhuma "where else will they be coming from if not home" laila replied her husband "sweetie don't interfere in this matter cos they both know why I'm asking that question" Marwan ya kuma fada, murmushi Abnal yayi sannan yace "daga gida muke, i went to pick her up..." nan Abnal yayiwa Marwan bayani "okay, since that's the case, Abnal will use one of the cars here and go to work, ke kuma zaki tafi da naki motar, with that Abnal won't arrive late at work" Marwan yafada "okay sweetie, I'm i missing something here?" laila ta kuma tambaya tana bawa Marwan kallon tuhuma "not at all sweetheart, everything is perfectly fine" Marwan replied with a fake smile, dariya Abnal yayi cos he knows why Marwan is doing this, sannan yace "okay, dama munzo mu gaida sissy ne muga ya jikinta, Alhamdulillah i can see that she's fine, so i will take my leave now, yaya ina mukullin motar to?" Abnal ya karasa fada yana kallon Marwan "okay wait let me get the key for you" Marwan yafada yana juyawa zuwa cikin gida, minti biyu saiga Marwan nan ya dawo da car key, ya mikawa Abnal, godiya Abnal yayi mishi Sannan yayiwa laila da Nadia sallama, tareda Marwan suka fita daga gidan, laila was just standing looking all confused cos ita bata gane what just happened now ba, sai ta kalli Nadia that was already sitting down tace "what was all that about?" "i don't know.. " Nadia replied not meeting her eyes "you don't know or you won't tell me?" laila said "aunty i didn't come here because of that, i came to see how you were doing, cos i learnt from uncle that you were a bit under the weather, hope you're better now?" Nadia asked trying to change the topic "it's me you want to use sense for, sooner rather than later i will find out, as for my health, Alhamdulillah I'm better now, and naji abun Alherin daya faru jiya, fatanmu Allah ya kiyayi gaba, we learn from our mistakes, so i hope you've learned from yours now?" " yes ma.. " Nadia replied shyly " good, indai kina son tafiyar da d'a namiji, you need to apply wisdom..." nan laila ta bata shawarwari based on Abnal's behavior kafun daga baya Nadia tabar gidan, cos it's not the same rule that apply to all men, you first off need to know and study your man's behavior, before knowing what will work for him, its just as the sayin goes, 'different strokes for different folks', Allah ya bamu zaman lafiya a gidajenmu, Ameen. Two weeks later Ankai lefen Nadia dana haseeba, tunda sameera ita dan gida zata aura ba'ayi wani gayya ba, lefensu Ma Shaa Allah anyi kokari, twenty four boxes akayi musu each, banda sauran kananan kaya da aka hada da lefen, komai da akasawa haseeba ansawa Nadia, the only difference is colours and sizes. next week ne bikinsu, so Nadia da haseeba sun daina zuwa aiki suna gida, sadiya ce maid of honor din Nadia while Maria ce ta haseeba, tazo daga Dubai. Yau ake kamu dinsu, babban hall guda daya aka kama inda akayi kamu dinsu uku, komai ya kayatar babu karya, amare sunsha kyau harsun gaji, dan dama can their skin is flawless, so gyaran dasu kayi wasn't that much, babu unnecessary hayaniya, komai cikin tsari akayishi, toh abu na manya. Washegari akayi mothers day, on the third day being Saturday akayi dinner daddare, wayyo zokuga amare, the three of them looked flawless, Abnal couldn't take his eyes off Nadia, sai kallonta kawai yake, all the events that happened in the dinner hall Abnal can't even say how it all went cos his concentration was on Nadia. Da'aka tashi daga dinner, each car has designated chauffeur to it, the same time motocin daya dauki each groom and his bride sukabar venue din, sameera kadai ce tayi hanya daban dan gidan Mami zata koma. On their way home Abnal couldn't keep his eyes off her, sai Nadia ta kalleshi tace "you've been staring at me all night long, i know that guest at the venue will be like 'what's wrong with this guy?'" "and who cares what people think or say? I just can't help myself than to stare cos you look, ravishingly beautiful, i feel like taking you home already" Abnal yafada yana dab da ita "your lips are too sugar-coated that you might end up giving me diabetes if not careful" Nadia replied jokingly, dariya Abnal yayi sannan yace "you're soo cheesy" Abnal yafada yana jan hancinta, hada goshinsu yayi yana kallon kwayar idonta yace "I'm hungry for your lips.." "... and you're not going to have a taste not until tomorrow" Nadia ta karasa mishi "please do not starve me like that" Abnal yafada yana marairaye mata fuska "how can i refuse when you give me that puppy face" Nadia tafada while smiling, sauko da kanshi kasa yayi ya hade bakinsu, it was a slow sensual kiss, Abnal deepened the kiss by moving her closer to himself while using his free hand to rub her exposed neck, gangarowa yayi zuwa wuyarta yana showering dinta with kisses, kara mikar da wuya Nadia tayi giving him more access, Nadia bata ankaraba taji hannunshi akan boobs dinta ta cikin riga, rike mishi hannu tayi ta kalleshi tace "stop, you're such an oportunist, i gave you an inch and you want to take a mile" "what did i do?" Abnal asked while staring at her with a cynical smile on his face, kofar motar da'aka rufe ne ya ankarar dasu cewa sun iso gidansu Nadia, chauffeur din daya kawo sune yafita dan ya basu privacy "you know what you did, thank God we're home" Nadia tafada tana kokarin saukowa "and where do you think you're going ma'am?" Abnal asked "inside of course" Nadia ta amsashi "babu ko sallama?" Abnal ya kuma tambayarta yana kallonta, shagwabe fuska Nadia tayi tace "baby I'm exhausted, i just want to shower and hit the bed, or don't you want me to be fully ready and energized for you tomorrow night?" Nadia ta karasa maganarta tana bashi wani sexy look, dariya Abnal yayi sannan yace "kedai wayo kikeson yimun, buh i will let you go now, buh not until you give me a good night kiss" "promise me that you won't cross the line this time around?" Nadia ta tambayeshi tana marairace fuska "i promise, just a kiss and nothing more" Abnal assured her, matsa kusa dashi Nadia tayi ta hade bakinsu, she intended to give him a light kiss, amma datazo cire bakinta Abnal used that opportunity and slipped his tongue into her mouth and captured her tongue yafara tsotsa, Nadia batasan lokacin data zagaya hannayenta a wuyarshi ba moving closer to him while moaning ba, glass din motar da'aka kwankwasa ne ya dakatar dasu, Amma suka hade goshinsu "laila wa majnun, soyayyar da kukayi yau ya isa haka, gobe in Allah ya yarda kwa karasa, it's time to go, the night is far gone" muhseen yafada, yana gama fadan haka ya koma wurin haseeba that was already outside the car standing while resting her back on the car. "that kiss was earth shattering, buh i have to get going, see you tomorrow as your wifey" Nadia tafada with a smile on her face, 'night' Abnal ya iya fada cos of how aroused he is right now, Nadia na ganin countenance dinshi ta gane abun dake damunshi cos he's not the only one that's feeling hot dukda uban AC dake cikin motar, fitowa Nadia tayi, tayiwa muhseen sai da safe kafun itada haseeba suka shiga cikin gida. Muhseen ne ya zauna kusada Abnal a cikin mota, Abnal ya jingina bayanshi a seat din motar ya rufe idonsa, tayarda motar chauffeur yayi, muhseen na ganin Abnal ya fashe da dariyar mugunta yana cewa "who send you? Kaje ka danne yar mutane now you're all bothered" "kai dai bari kawai, ni kadai nasan mai nakeji yanzu, see who is talking, indai Kai dana sani ne Allah yasa bakayi quickie da ita abayan mota ba, that's how bad you are" Abnal yafada while still closing his eyes "ai just to avoid situations like this shiyasa ban taba baby naba, i will patiently wait till tomorrow in Allah ya yarda" muhseen replied him "i can't, i simply can't have her in front of me like that looking all yummy and you expect me not to want a taste, my self restraint is not upto that level" Abnal yafada iya gaskiyarshi. Tsokanan juna suka cigaba dayi har suka isa gida. Washegari around 8pm aka kai Nadia da haseeba gidajen mijin su, their houses is not that far from each other, allmost the same time aka kai sameera itama, anty zee as always was among the elders that excorted her to her husband's house, dukda cewa bata dade da haihuwa ba, a haka tazo daga keffi cos she said she can never miss the wedding ceremony for anything. Sai fatan da adduan Allah ya bada zaman lafiya da zuri'a tayyiba, Ameen. 25/01/2022, 9:38 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 44" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1161954028?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=%2BFhmRwmK9V8azZW1iaDO%2BZUcPsiGsniZKx66PGmi%2FxylToox63M%2BtMGg4JeybKc088RpVjKq%2B4XWF%2FsYRfTUDq56FD6kFCO2ITWvEJFIwKDUJadrEiEo%2BhAhnHf2qrpg 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 44 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Bayan kowa sun watse ya rage daga amarya sai angonta, Nadia that was sitting on her big royal bed ta sunkuyar da kanta tana wasa da zoben hannunta, zama dab da' ita Abnal yayi, ya dago da fuskarta suna kallon juna yace "why are you still in tears? Ain't you happy to be with me?" "you know I'm more than happy being here, it's just that I'm gonna miss my parents expecially my dad, I've never been away from home, this is my first time" Nadia replied him sadly "i understand, buh you know that you can go see them anytime you want and they too can visit, so please stop crying" Abnal yafada yana goge mata hawaye, girgiza kai Nadia tayi alamar cewa taji, sannan Abnal ya kuma cewa "have you prayed?" "yes.. " Nadia ta amsa atakaice "okay, kije kiyi Alwala kizo muyi nafila, dan godewa Allah dayasa mukaga wannan rana" Abnal yafada mata "okay..." Nadia tafada tana tashi tsaye, wani shegen tight fitted material gown ne ajikinta, da ido Abnal ya bita har tashiga bayi, tashi shima yayi ya fita daga dakin. Nadia na fitowa ta dauko jilbab daga cikin closet dinta, cos anriga anyi arranging din komai a ma'ajiyarta, sawa tayi sannan ta shimfida musu dadduma, tana gama shimfidawa saiga Abnal nan ya shigo da Alwalarshi, tayar da Sallah yayi. Bayan sun idar sunyi addua tareda shafawa, Abnal ya kalleta yace "wifey.." Nadia najin sunan daya kirata dashi dariya ya subuce mata, Abnal shima murmushi yayi yacigaba dacewa "... I don't know what's funny, buh anyways its time to put something in your belly" marairace fuska Nadia tafara yi Abnal ya kalleta ya cigaba dacewa "... Don't even tell me that you ain't hungry cos i know that you're" yafada yana tashi tsaye tareda fita daga dakin, yana fita Nadia itama ta tashi ta cire jilbab dinta ta ninkeshi sannan tadau dadduma shima ta ninke, zama tayi akan gado thinking how finally she's Abnal's wife, saiga Abnal nan ya shigo ya mika mata hannu alamar ta taso, karasawa tayi gareshi ya rike mata hannu suka fito zuwa dan karamin dining dake a wani gefe, zama Abnal yayi sannan ya daura Nadia akafar shi yafara feeding dinta gashashen naman kaza da milk yoghurt, kadan Nadia taci ta nace mishi cewa ita ta koshi, feeding dinshi Nadia itama tayi har saida Abnal yace ya koshi sannan Nadia ta dakata, kwashe utensils din dasuka ci abunci dashi Nadia tafara kokarin yi Abnal ya dakatar da ita yana cewa karta damu, he can handle it, ta koma ciki taje tayi wanka, Nadia batayi musu dashi ba ta koma cikin dakinsu da Abnal yayi decorating dinshi da red rose petals everywhere including their bed da'aka shimfida masa white bedsheets da duvet, ga scented candles in every corner of the room dimly lit, giving the room a romantic feel, bandaki Nadia tashiga tayi wanka, tana fitowa tayi maza tashiga cikin walk in closet dinta, wani blood red transparent net nightie Nadia tasa, together with the gowns G-string pant, nighty din dakyar ya rufe ass cheek dinta, turaruka masu sanyin kamshi da tayarda sha'awa tasa ajikinta, sannan tafito tazo ta zauna akan gado da rose petals ke kai, ta jingina da bayanta akan headboard din dakin, tareda daura kafafuwanta akan gado, wayarta ta dauko tafara dannawa. Abnal shi kuma na gama wanke kwanukan tareda ajiyesu a ma'ajiyarsu yayi hanyar wani dakin daban, wanka yayi tareda sa white see through shirt da white briefs, sannan ya fesa turaruka ajikinshi, yana gamawa ya fito yayi hanyar master's bedroom. Yana shiga yaja ya tsaya cos the sight before him was heart- throbbing, sensual look yafara bata tundaga tafin kafafuwanta, zuwa shantale shantale cinyoyinta that are soo fresh kamar ka taba jini ya fito, ga nonuwanta that are half exposed, cos the only thing that's not boldly out in the open is her nippy (nipples), ga opened chest dinta zuwa wuya, and her hair that was in a pony tail, just the way he likes it. Nadia na sane da shigowarshi da irin kallon daya tsaya yimata, ajiye wayar tayi a bedside table tana kallonshi tace "and why are you standing there dearest hubby?" tafada cikin wani irin sexy voice while also giving him a sexy look, takawa a hankali zuwa gareta Abnal yafara yi just like a lion that's stalking his prey, yace "you look ravishing angel , and I'm gonna ravish your body just the way it ought to be ravished", Abnal yafada yana hawa kan gadon a hankali, da idanuwanshi dasuka fara changa colour tsabagen jaraba dake cinsa yanzu, Nadia was looking at him as if that's the first time she's setting her eyes on him, cos Abnal looks damn sexy right now and the only thing Nadia really wants now is for her to be in his arms, wasa da hannun nighty dinta Nadia tafarayi as if she wants to bring it down and expose her boobs while Giving him her usual 'please fuck me look' as Abnal usually call it, daura kafafuwanshi Abnal yayi akan gado yafara kissing and licking her toes, immediately da bakin Abnal ya taba kafafuwanta, Nadia closed her eyes while holding in her moan cos the feeling was shocking, gangarowa sama Abnal yafarayi ahankali while still kissing and licking her body, daya karaso cinyarta Nadia threw her head back cos of how much she was enjoying what Abnal was doing to her, open mouthed kisses Abnal yafara bata awajen, bude idanuwa Nadia tayi tareda da dago da Abnal cos all she really wants to feel right now is Abnal's lips on hers, as if reading her mind, Abnal na dagowa yafara kissing dinta passionately, daura hannuwanta Nadia tayi a open chest dinshi tafara shafa shi cos she has been anticipating this moment, when she will be able to touch him freely without any restrictions, katse kissing dinsu Abnal yayi, yafara cire rigarshi without them breaking eye contact, they both were giving each other hungry look, Abnal na gama cire kayanshi Nadia ta matso Kusa dashi tafara shafashi tace "i can't believe that all of this is mine alone" tafada tana mishi tafiyan tsutsa da hannunta a kirginshi, kuma hade bakinsu Abnal yayi suka fara bawa juna open mouth kiss , saukar da hannun rigarta Abnal yayi, Nadia bata ankaraba taji hannunshi akan nonuwanta, cire bakinta daga nashi Nadia tayi while moaning out loud, sensitive spot din wuyarta Abnal yafara kissing har ya gangaro kan nonuwanta, the minute dinda Abnal yasa nipple dinta guda abaki while massaging the second one with his fingers, Nadia tasaki duvet din data rike before ta koma kanshi tana dannewa zuwa kirjinta datake kuma bankarowa while moaning out loud, shafa shalelen cikinta Abnal yayi ya ringa gangarowa kasa har izuwa pu**sy dinta, without wasting time Abnal inserted a finger into her wet fold while still sucking her nipple, cos by now Nadia was dripping wet, fingering dinta Abnal yafarayi while Nadia was busy moaning her life away, at first it was one finger, after repeating the rhythm of pulling in and out of her for sometime he added another finger, and continued pulling in and out of her, the second finger didn't quit fit in well because of how tight she was, Abnal continued that rhythm trying to prepare her for the intrusion she's about to feel, by now Nadia was moaning and begging him cos of how new and electrifying what she's feeling right now is, saida Abnal yaga cewa Nadia has started writhing under him alamar cewa ta kusan kawowa sannan ya dakatarda fingering dinta amma he was still very much busy with her boobs, rike kanshi Nadia tayi tana cewa 'baby please..', without even knowing why she's begging him, saukarda boxers dinshi Abnal yayi cos shi dinma was damn aroused, all he needs now is a release, adduan fara saduwa Abnal yafarayi before positioning himself in between her and spreading her legs wide apart, Nadia willingly cooperated cos she really needs him inside her now, thinking cewa the feeling will be like when he was fingering her, Abnal penetrated her in one swift motion dan taji zafin once and for all, and being that she was dripping wet also helped in allowing him to penetrate her easily, ai wani irin azababben ka'ra Nadia taso ta kwala buh Abnal quickly joined their lips together and swallowed her scream amma saida hawaye ya fito daga idanuwanta tsabagen azabar dataji, Abnal didn't move immediately not until he made sure that she accustomed herself to his size before he started moving in and out, Nadia looked for the pleasure she was feeling before amma ta rasa, the only thing she was feeling now was pain while Abnal shi kuma he was in cloud nine, dan wani irin dadi yakeji yanzu, cinta yakeyi kamar ba gobe, dukda uwar uban AC din dake dakin Abnal was sweating and speaking in tongues, cos ko za'a kasheshi he simply can't make sense of what he was saying , sai daya samu nutsuwa kafun hankalinshi ya dawo jikinshi, by then Nadia ta daina hawayen fili sai na zuci, hugging dinta Abnal yayi ajikinshi without saying anything cos what he just finish experiencing is magical to him, sai daya dan regaining din karfinshi kafun ya tashi ya shiga bandaki, wanka yayi sannan ya daura bathrobe yafito yazo ya dauketa bridal style zuwa bandaki yasata cikin ruwan dumin daya hada mata, aikam yana sakata Nadia tasaki kara dan azabar daya ratsata amma bata fitoba cos being a doctor herself she knows the importance of the hot water, saida Abnal ya changa ruwan for like three times kafun ya finally yi mata wanka da kanshi, sai zuba mishi shagwaba Nadia take son ranta. Yana fito da ita, ya kwantar da ita a Cushion din dake cikin dakin sannan yaje ya changa bedspread din, ya fito mata da wani new PJ, tayata sawa yayi ya kuma daukanta zuwa kan gado, dan pouch dinta Nadia tace Abnal ya tayata dauko, yana kawo mata ta bude tareda ciro waensu magungunan, ruwa Abnal ya kawo mata ta shanye magungunan. Boxer kawai Abnal yasa yazo ya kwanta a gefenta ya kureta da ido, cos right now he doesn't even know what to say to her, da Nadia ta lura da irin kallon dayake mata sai tayi weak murmushi tace "why the stare? " tafada in a hoarse voice due to duk ihun data ringayi, tana rufe idanuwarshi da hannunta, "I'm just speechless, i don't even know what to say, i cant believe that you're the one that just feed me that level of enjoyment, thank you soo much, may Almighty Allah reward, yanda kika jiyar dani dadi, Allah yasa kema farin ciki haka, thank you soo much Angel " Abnal yafada sincerely while staring at her " ai nice da godiya, for choosing me out of all the women around you" Nadia ta fada mishi tana daura kanta a kirjinshi "don't ever say that again, you're all i ever wanted and more, expecially after tasting your honey pot", Abnal yafada yana pecking din bakinta ".. oya sleep cos you're exhausted" Abnal ya kuma fada mata yana shafa gashin kanta dake kirjinshi. Nadia bata dadeba Bacci ya dauketa because of how exhausted she was, kura mata ido Abnal yayi while thanking Almighty Allah for allowing him to witness this day, wani irin ni'imtacciyar iska ne ke shiga jikinshi yanzu, tunanin irin dadin da Nadia ta jiyar dashi not quite long ago yafarayi, bai ankaraba yaji sandar girmanshi yafara mikewa kuma, immediately he changed his line of thought cos he can't afford to be aroused again when he knows that bazai iya kusantartaba again a irin situation din da take yanzu, kallonta ya cigaba dayi har baisan lokacin da bacci ya daukeshi Shima ba. Mu leka Gidan muhseen A gidansu muhseen, cikin masters bedroom dinsu, haseeba ce kwance in just a shirt while muhseen na kwance dab da ita while in boxers only, his hands were just laying around on her Tommy, ya kureta da kallon birgewa, murmushi haseeba tayi tace "are you sure I'm save? This your stare is giving me goosebumps", muhseen bai amsa taba instead sai yace "promise me that you won't take offense in what I'm about to say " "what are you upto this time around?" haseeba asked him again "you just promise me" muhseen insisted "okay, i promise.. " haseeba said "you know i never fully expected you to still be a virgin, in my head it was a 60/40 percent chance, buh because the love i have for you is genuine, so i didn't care" muhseen yafada while watching her carefully "so just because i travel around the world alot and I'm in my early thirties simply means i will be sleeping around, well thank you for letting me know what you think about me" haseeba tafada tana juya mishi baya "hey babe, remember you promised not to get upset, and it's not as if i think of you as someone that's loose or anything of sort.. well, just forget i ever said anything of such and I'm sorry" muhseen yafada yana matsa kusa da ita sosai, haseeba bata amsa shiba instead saita rufe idanuwant kamar na mai bacci "babe i already apologized, I'm so sorry if what i said upsets you" muhseen ya kuma fada, haseeba still did not answer him, chusa hannushi yayi a cikin shirt dinshi dake jikinta yafara wasa da nonuwanta, ai haseeba batasan lokacin data bude idanuwan taba tana cewa "stop, you know how sore i am already" haseeba tafada tana mike jikinta cos sakon da muhseen yake aika mata is being well recieved "i won't stop not until you face me and tell me cewa kin yafemun, if not I'm gonna take you again buh through the back this time around" muhseen yafada yana daga shirt din datasa sama while pressing his hard - on to her buttocks for her to feel, fuskantarshi haseeba tayi sannan tace "you're forgiven buh don't ever say such thing again" tafada mishi while staring at him "i wouldn't dare, I'm sorry for hurting your feelings" muhseen yafada yana kissing din bakinta. Yusuf and Sameera Sameera ce kwance a dakinta da puffy eyes dinta, duk idanuwanta sun kumbura alamar kukan datasha, da alama cewa tayi wanka cos her hair was wet amma har yanzu hawaye na zubowa daga idanuwanta, hamza ne kwance a gefenta sai aikin lallashinta yake tayi yana cewa " babe I'm sorry i lost control like that, amma kedince ta daban, buh i promise to be careful next time" Yusuf ya fada mata cikin lallashi "there won't be a next time gaskiya, unless it's my corpse you want my parents to come and carry, you didn't even listen to all my pleas" sameera tafada sabbabin hawaye na zubowa daga idanuwanta "naji nayi laifi and I'm apologizing so pleas stop the tears, seeing you like this is breaking my heart" Yusuf ya kuma fada mata in a gentle manner trying to get her to stop crying "not until you promise me that you won't repeat the wickedness you just did to me" sameera tafada mishi, kura mata ido Yusuf yayi yana murmushi cos right now she sounds childish "au dariya ma na baka, no problem just leave me let me continue crying" sameera tafada zata cigaba da kuka "okay stop, i promise not to be the one to first touch you, buh if you come to me willingly i will fulfil your desire, kin yarda?" Yusuf ya karasa maganarshi da tambayar "A nayarda, cos nasan i won't even come to you in the first place" sameera tafada confidently, rungumeta Yusuf yayi zuwa jikinshi yayi pecking din goshinta kafun ya kashe the only remaining dim light that was on, not long after the room went all dark bacci ya daukesu su biyu. ASUBA TAGARI AMARE DA ANGWAYE. 25/01/2022, 7:37 pm - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 45" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1161954034?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=6qGeeNCQVgHVV7wOLVDa5y16WwWm5mtdAlYtDbsE8siroOM51ypg66LDjEDkzoxPow5auJf6V7j0FyU834%2F5OZX5%2Fob%2BATvEPUHZzaNYUwEMygxZuvJ%2BVrDjRTU6Aqfg 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 45 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 Washegari anty zee da laila ce zaune a lounge area din gidan laila suna hira, saiga Marwan nan ya shigo rikeda jaririn anty zee yana cewa "is like this little soldier wants to suck, yafara kuka" yafada yana mikawa anty zee babyn, murmushi anty zee tayi tace "ai kayi kokari doc, over an hour plus da daukanshi, never knew cewa ka iya daukan baby haka" "ai ni nayi rainon twins" Marwan yafada yana zama "aikam naga alama, dan tun jiya danake nan sau daya naga cewa sunzo wurin uwar su, is either they're with you or their nanny" anty zee ta kuma fada "ai those children's trouble are much, ubansu ne zai iya dasu, sunfi karfina" laila tafada, wayar anty zee ce tafara ringing, ta daga da sallama, shiru tayi daga baya tace 'okay, dama already ashirye muke, kai muke jira' anty zee tafada, katse kiran tayi sannan ta kalli laila tace "babansu zeenat ne, he said he's almost here, so we should get ready cos yana zuwa zamu tafi just to avoid or beat the traffic" "wai dagaske tafiya zakiyi yanzu?, ina laifi kijira zuwa gobe in Allah ya yarda" laila tafadawa anty zee tana marairace fuska "ke rufamun asiri, jiya kafun ya yarda cewa in kwana anan ni nasan irin rokon danayi, kinsan banfiya zuwa Abuja ba, so now that I'm here he really wants to make the best out of it shiyasa" anty zee explaind "hakane kuma, kullum shine a hanyar Abuja zuwa keffi, Allah dai ya taimaka" laila tafada, da 'Ameen' anty zee ta amsata "maiyasa kike aiki a keffi? Why not kinemi aiki a federal hospital dake nan Abuja, it makes more sense since mijinki shi anan yake aiki" Marwan ya tambayi anty zee "ai doc babu irin gwagwarmayan da bamuyiba dan insamu aiki anan amma all to no avail, sai cinye mana kudi kawai ake with the promise cewa za'a bani appointment, Amma duk karyane, wani patient din dana taba treating a private hospital din danake aiki before anan Abuja shi yayimun hanya nasamu na keffi dinnan, so i had no choice than to relocate" anty zee explained "okay if that's the case, send me your CV, i will see what i can do" Marwan yafada mata "thank you soo much sir, in Allah ya yarda ina zuwa gida yau zan tura maka, nagode, nagode sosai" anty zee tafada feeling soo excited "ai you deserve all the goodness of this world because you have a good heart and you wish other people well, atleast with that we'll get to see each other more often" laila tafadawa anty zee tana murmushi. Not quite long after that mijin anty zee ya karaso, basu dadeba anty zee suka tafi da sha tara ta arzikin da laila da Marwan suka hada mata ita dasu zeenat. Dasuka dawo daga rakiyarsu laila ta zauna akafar Marwan tana mishi godiya bisa aikin dayace zai nemawa anty zee "c'mon there's nothing to thank me for, like you rightly said earlier, she deserves all the goodness of this world, buh i don't mind you showing me your appreciation in the other room later tonight" Marwan ya karasa fada mata yana bata wani sexy look "okay, soo what do you have in mind?" laila asked while staring deeply at him "why don't you surprise me" Marwan retorted back ".. And surprise you shall surely get" laila promised while pecking his lips, goge mishi lip stick stain laila tayi daga bakinshi sannan tace "Bae i wanted to discuss something with you" "okay, I'm all ears.. " Marwan yafada while giving her his utmost attention "i want to open another branch of the eatery here in Abuja, or what do you think?" laila asked "wow, that's a fantastic idea, so how much do you need?" Marwan Shima ya tambayeta "Bae i don't need your assistance, I'm capable, i just told you dan insan if I'm making the right decision or not" "double wow, so you mean to say if i want you to assist me with lets say 10m, zaki iya?" Marwan asked with a smile just to know her financial worth and if he needs to help her out, cos tun lokacin daya damke mata papers din eatery din, bai sa mata ido ba, so he doesn't even know how lucrative the business is ba, (ba kamar waensu mazanba that indai sune suka baka jari toh fa kisa aranki cewa kamar sune da business din, bini bini ana tambayarki how much you're making or the worst part they will be the one that will end up borrowing the little money you're making, kuma duk ranar dakikace baki dashi, gorin daza kisha aranar dabanne, they will remind you of how they were the ones that made you who you are today, some will even go as far as threatening to stop you from doing the so called business dan tsabagen bak'in ciki, Allah dai ya karemu da irin waennan mazajen, Ameen) "i can make it 20m if you want me to" laila tafada mishi confidently "who knew that my wifey is now a self made millionaire, I'm soo proud of you sweetie" Marwan yafada mata excitedly "it's all thanks to you" laila said with a smile "nope, it's all thanks to God and you for your ability to turn a kobo into a naira" Marwan yafada mata "so is that a yes?" laila asked "a capital one at that" Marwan retorted proudly, rungumeshi laila tayi tana kuma gode mishi, before finally showing her double appreciation in the other room later that night. A daren anty zee itama ta turawa Marwan CV dinta ta email address dinshi, cos when she told her husband he gave her the permission to send it, ko dan shima ya huta da Safa da Marwa dayakeyi tsakanin Abuja da keffi, he will get to finally have his family with him, just like any normal family. Nadia ce tsaye agaban vanity mirror dinta cikin mini black tight fitted gown wanda ya fitoda small shape dinta daidai gwargwado, gashin kanta take parking Abnal yazo ya tsaya a bayanta tareda rike mata ku'gu yace "close your eyes" yafada mata acikin kunnenta "why?" Nadia ta tambayeshi tana kallonshi ta cikin midubi ga murmushi nan kwance a fuskarta "just do as i say" Abnal replied, Nadia bata kuma cewa wani abunba ta rufe idanuwanta, wani black triangular box ya dauko ya budeshi tareda ciro wani dan siririn diamond necklace ya daura mata awuya, sannan yace ta bude idonta, Nadia na bude idonta ta daurashi akan necklace din, tabawa tafarayi tana cewa "wow, baby it's soo beautiful, i love it, it's simple and unique just the way i love my accessories, buh i don't think i can take this" Nadia ta karasa fada sadly tana juyowa gareshi "and why is that? Kodai wani abun daban kikeso, whatever it is you name it and i promise to try and get it for you, cos da irin dadin dakika jiyar dani jiya, you deserve whatever you ask for" Abnal yafada mata yana shafa fuskarta "like i said earlier, i love it soo much buh you're right, it's something else that i want" Nadia tafada mishi tana marairace fuska "okay, so what's this thing that you want?" Abnal asked "its your unconditional love..." Abnal bai bari ta karasa maganar taba yafara dariya ".. it's not funny babe, I'm serious here" Nadia tafada mishi tana dan buga kafarta akasa, dakatarda dariyarshi Abnal yayi sannan ya kalleta yace "buh Angel you were supposed to ask for something that you don't have or doesn't belong to you already" Abnal yafada mata yana murmushi, kura mishi ido Nadia tayi while her eyes were getting teary, cos harga Allah she's just scared of loosing him, expecially since she's not that knowledgeable when it comes to relationships, and ga yan'mata nan birjik that are ready and willing to do anything in other to get a man, not until Abnal yaga cewa she was already getting teary eyed yasan cewa okay this is more serious than he thought, hannunta yaja ya zaunar da ita akan kafarshi dan zama yayi akan gado, ya kureta da ido yace "Angel i want you to know something which i think by now you ought to already know, i have eyes for you and ONLY you, i understand perfectly well cewa you're scared of other girls getting my attention due to my looks, but dear I'm immune to those attention now cos it's practically the story of my life, and trust me i know how to handle situations like that well, so please cheer up and ask me something you don't already have cos as far as my unconditional love goes, it's all yours" Abnal yayi mata bayani, cos people with insecurity issues like Nadia needs constant words of affirmation, they need you to always remind them of how much they mean to you and the love you have for them "nop, i don't need any other thing, i love the necklace, thank you soo much" Nadia tafada mishi while claiming his lips. A week later Abnal ya koma wajen aiki cos of a particular patient that needed his attention, the patient is suicidal due to series of heart break, when Abnal's PA called and informed him about the patient he had no option than to resume cos it was a life or death situation, Nadia wasn't too happy buh she understood how crucial the situation was. Muhseen shida haseeba na nan suna soyewa cos two weeks break aka bata awajen aiki. Sameera da Yusuf suma suna nan suna nunawa juna so, buh its just that tun lokacin da Yusuf ya kusanceta na farko babu abun daya kuma shiga tsakaninsu, cos he was trying to keep up with his promise, dukda daurewa kawai yakeyi. Sameera itama she's quite disturbed cewa Yusuf bai kuma kusantar taba, though she remember cewa she made him promise her buh that was her pain talking that day. Da daddare suna kwance sai wani shishige mishi sameera take, tana tattabashi, Yusuf na hankalce da ita Amma yayi biris da lamarinta, laptop dinshi dake gabanshi yacigaba da dannawa, da sameera ta lura cewa his concentration wasn't on her sai ta rufe laptop din tareda daukanshi ta ajiye akan bedside table, kallonta Yusuf yayi sannan yace "kinga cewa dai aiki nake" "this is not time for work buh Time for me" sameera tafada mishi while still roaming her hands on his body " mai kikesone wai?" Yusuf ya tambayeta as if he doesn't know what she wants "you..." sameera ta amsashi atakaice tana kissing din exposed chest dinshi cos right now all she wants to feel is him on her "me in what sense? Have you forgotten what you made me promise on our wedding night?" "I haven't forgotten, buh that was my pain talking not me" sameera tafada mishi "okay, so what do you want now?" Yusuf ya kuma tambayarta cos he wants her to verbally say she wants him, sameera bata amsa shiba instead sai tahau kanshi tareda cire dan nighty din datasa, kurawa naked form dinta yusuf yayi cos she wasn't putting on any undies, without wasting of time sameera ta hade bakinsu, romancing din juna suka dingayi, da Yusuf yazo shigarta, sameera tadan dakatar dashi ta hanyar cewa "baby please go easy on me this time", murmushi Yusuf yayi sannan yace mata "okay, don't worry this time won't be that painful, just let yourself go and enjoy the ride with me" yana gama fadan haka ya shigeta, sameera was expecting an excruciating pain like the first time amma sai taga akasin haka, though it was a bit painful amma not like the first time. A month later Sadiya tayi resigning few days after bikinsu Nadia cos of her up coming wedding, as a show of appreciation to her for the genuine love and support she has always had and showed Nadia, Alhaji Nasir ya nemawa mijinta to be aiki a oil company dake Abuja, tunda the guy is an engineer and the job came with a house and a car, while anty faty ita kuma kudi masu tsoka ta bawa sadiya cewa she should start up a business after her marriage, Nadia kuma fulfilled her promise to her, by contacting one of the best furniture companies dayayi supplying din gidansu all the necessary furnitures, kitchen appliances kuma ordering dinsu tayi mata daga oversea, sadiya was just speechless cos ita bata taba ganin rich people that are this generous ba (kar kuga kamar babu irin families dinsu Nadia , wallahi akwai su, rich people that ain't physically rich only, buh they're rich at heart too, waenda sunsan cewa kudin da Allah ya basu is a test, bawai iyawarsu ko isansu baneba, they understand that Almighty Allah made them rich for a purpose, which is to help the poor and needy, and to be kind and humble , people that give with their right hand and their left hand won't know about it, they don't give in order to be seen of men, but they give because it's an injunction of Almighty Allah to be charitable, and when they give they do it in a big way, basuda kyashi, Allah ya azurtamu da Arzikin Halal damuma zamu iya bawa na k'asa damu, may he enrich us and bless our hustle, Ameen),so bayan bikinta Abuja za'a kawota. Nadia wants to attend sadiya's wedding, at first Abnal bai yardaba, he said its too early for her to be traveling, dukda cewa itama ta koma bakin aiki, saida Nadia taita rokonshi sannan yace okay shi zai yarda taje only if intaje yau zata dawo Washegari cos he's soo used to her now that he can't imagine spending a day without her, and their sex life is soo dope, cos Nadia doesn't deprive him, she's always ready and willing to satisfy him the way he wants, Nadia had no option than to agree to his demand, so zataje mata ranar Saturday da safe, cos ranar ne za'ayi daurin aure da safe immediately da'aka gama daurin auren za'a garzaya reception, so Sunday morning zata bi morning flight ta dawo Abuja. Sadiya was super duper excited cewa Nadia was able to make it, bayan an daura mata aure, reception aka garzaya straight, zuwa karfe 4pm aka gama, da Nadia taga cewa angama da wuri so she decided to return to Abuja, sadiya was soo grateful for her presence, tayi alkawari to pay Nadia a visit when she's arrives Abuja. Around past 5pm Nadia ta isa Abuja without Abnal knowing about her return, kiranshi tayi to know where he is cos when she was leaving for airport in the morning Abnal ne yayi dropping dinta dan yace he has a patient he needs to see a office dinshi, Abnal was surprised to see her call dan atunaninshi she will be there partying, dagawa yayi, bayan sungaisa take tambayarshi if he's back home, amsa mata yayi da no, he's still at the office, why is she asking?, Abnal Shima ya tambayeta, amsashi Nadia tayi da nothing, she just wanted to know about his whereabout ne shiyasa, Abnal wasn't quite convinced but in other to avoid unnecessary back and forth he accepted her reply, bayan sunyi sallama Nadia ta gayawa Uber din daya dauketa cewa ya kaita office din Abnal. 25/01/2022, 11:25 pm - Nafeesat Sa left 26/01/2022, 6:35 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 46" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1161954051?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=atkkf6nuLpYPc7el9yTjPxVjRfH1UPdGGDpvyHj17YSxDdslx%2FZCIKQEZboYl5bvbpH7YLOujqf23%2FVmi4VrovlrnRmPijOYCBk0KrXnmg8Hi1NRvPxQnIkPDtd12W6L 🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵� Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah) ABNAL CHAPTER 46 THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃 *_***SNEAK PEAK FROM MY NEXT BOOK 'QADDARAR JEDDERH' JEDDERH'S DESTINY ' "I'm gonna ask you a simple question that needs a yes or no answer, have you slept with that man that you were with?" Sadiq asked her in a very calm tone, Amma kallo daya mutum zaiyi mishi yasan cewa this his calmness is nothing but what we call 'calm before the storm', murmushin takaici Jedderh tayi sannan tace " you must be a joker, i will pretend that you didn't just ask me that pervatic question, just move out of my way and let me go if at all you want me to forgive this stunt you pulled on me now" Jedderh tafada mishi cos Sadiq was standing between her and the door, babu yanda zata fita if at all Sadiq bai matsa daga hanyar taba "answer the damn question!!!" Sadiq yafada cikin fushi, cos just the thought that there's a possibility nacewa Jedderh has been intimate with Mr Johnson is driving him nuts, Jedderh was shocked and taken a back by yanda Sadiq yayi ihu cos she wasn't expecting it, batasan lokacin data amsashi da "no i haven't slept with him, I'm just his date and nothing more" tafada while giving him a surprised look, Sadiq najin amsa dinta baisan lokacin dayayi ajiyan zuciya ba yana shafa fuskarshi frustratingly, Jedderh was just staring at him speechless cos she simply do not understand what's going on in Sadiq's head "now that I've answered your question you should let me out, else you give me no option than to call anty maggy and explain all what you did to her, I'm sure you wouldn't want a lawsuit in your hand anytime soon" Jedderh tafada mishi confidently cos she has decided not to show an iota of fear, Da Sadiq yaji abun da Jedderh tafada sai ya ciro wayarshi tareda fara dannawa cos he knows what Jedderh said is true, anty maggy doesn't play with any of her girls, any form of maltreatment she will sue you, and the last thing Sadiq wants is a lawsuit on his office deck all because of an excort, so he decided to beat Jedderh to her own game by calling anty maggy himself, dan yanada number dinta awayarshi amma this is the first time dazai kirata da kanshi, harun has always been the one to do the calling, wayar nafara ringing Sadiq yasashi a handsfree, Jedderh was just standing there wondering who he was calling, not until taji muryar anty maggy ta daga wayar tana cewa "hello, good evening Sir" cos anty maggy has Sadiq's digits, and when she saw his call she was soo excited amma kuma tana dan fargaba cewa hope Sadiq is not calling to stop his patronage cos the last set of girls daya aika mishi he declined all of them, and each one of those ladies were anty maggy's best, so she's worried cewa Sadiq is not finding her services worthy anymore and she wouldn't want to loose him as a client "so i will assume that you know who's on the line" Sadiq yafada mata "yes sir, i do" anty maggy replied respectfully "okay, in that case let me go straight to the reason why I called you, i want the lady you sent to Mr Johnson to spend a month with me" Sadiq yafada authoritatively, cos he has decided to have Jedderh to his fill and a month should be okay for him, cos he really needs to get his sanity back, Jedderh najin abunda Sadiq yafada ta bude duk idanuwanta waje finding it hard to believe what she just heard him say, Amma she decided to keep mute and hear anty maggy's response first, "oh you mean Jedderh right?" anty maggy ta tambayeshi "i don't know whatever her name is" Sadiq replied arrogantly, Jedderh was just staring at him "that's her name sir, that shouldn't be a problem at all, buh it will cost you alot of money..." anty maggy tafara fada cos she really don't want to turn Sadiq's offer down after not being able to satisfy him for weeks, and again this is a very good business that will fetch her alot of money, katseta Sadiq yayi ta hanyar cewa " that shouldn't be a problem, get your lawyers to meet mine and they both can settle things out, you just name your price" Sadiq yafada "okay sir, in that case she's all yours for the next one month" anty maggy tafada excitedly kafun Sadiq ya katse kiran yana bawa Jedderh kallon 'you're all mine now'. Jedderh couldn't believe cewa anty maggy just accepted Sadiq's demand just like that without asking her first, sai yanzu ta kuma sanin cewa batada gata, but God knows she's not spending a month with this egoistic bastard, tana gama wannan tunanin wayarta yafara ringing, tana dauka taga cewa anty maggy ce, dagawa tayi bayan sun gaisa anty maggy tayi mata bayanin proposal din Sadiq, there and then Jedderh tayi rejecting dinshi, sai anty maggy tace "you don't get to reject a client, don't you want more money? If you don't need or want money, well i do, so you better make use of this opportunity that you have and secure your future, remember you're indebted and binded to the agency for the next five years, if you really do not want to stay with him for a month, then pay me the exact amount he's paying for your services" "anty maggy you of all people knows that i don't have the money to pay you..." Jedderh tafada pleadinly "in that case, you'll stay with him for a month and certisfy him in every possible way you can and i don't want any complaints from him about you, so you better behave yourself and be on your best behavior, good luck to you" anty maggy na gama fadan haka ta katse kiran. Jedderh was left dumbfounded, juyowa tayi ta fuskanceshi tace "you this Sadistic bastard, you think you can buy me with your money, well I'm not for sell! So you better call anty maggy back and tell her that you're no longer interested in me, else you won't like what i have up my sleeve for you" Jedderh tafada mishi angrily thinking that her rude behavior might change Sadiq's mind, takawa zuwa gabanta Sadiq yayi while staring down at her yafara cewa "you're nobody to tell me what to do or not to do, you're just a mere cheap whore that's needed to be taught a lesson cos you're rude, and don't think that this one month you're about to spend with me is gonna be an enjoyable one, no, far from it, it's gonna be hell on earth cos I'm gonna be having you my way, anyhow i want it you have no choice than to give it to me, you know why? Cos you're for sale and I've paid for a month out of your miserable life, so the earlier you shut that latrine you call a mouth the better for you", Sadiq na gama fadan haka sai ya juya yafita daga dakin tareda kulle Jedderh aciki. SO ARE YOU STILL IN DOUBT EITHER IT WILL BE INTERESTING OR NOT? BE A LEGAL READER BY PAYING INTO THIS ACCOUNT NUMBER 2141821179, UBA BILKIS QAZEEM AND SEND A SCREEN SHOT OF YOUR PAYMENT INTO THIS NUMBER 09013851300, THEN I WILL ADD YOU TO MY PAID GROUP. *_* Nadia na isa premises din office dinshi, with ease tayi hanyar dazai sadata da office dinshi cos his PA or secretary weren't available, since that day was a weekend, Abnal shima baya zuwa office weekends sai dai if his presence is crucial like that of today, Nadia zata bude kofar office din kenan taja ta tsaya due to muryoyin da takeji, kafe kunne tayi taji muryar mace nacewa "Abnal please, i know you're married and its damn clear and obvious that you love your wife dearly, cos that's what you've been telling me all this while, buh all I'm asking is for you to marry me like that, i promise you that the love i have for you will suffice both of us, and as time goes on i know you will learn to love me" "Haneefa, i cant marry you out of pity, cos bazanyi adalciba it's what i know, i can't see myself being with another woman that's not my wife, I'm sorry, with your condition, you need a man that will shower you with love and affection, and I'm not that man, at this stage i will have to refer you to another agency, infact the owner of the agency is a friend of mine, so na riga nayi mishi bayanin komai pertaining to health dinki and he's more than willing to see and help you out, this is your referral letter, i went out of my way and booked an appointment with him for you on Monday, so he will be expecting you" Abnal yafadawa lady din daya kira da Haneefa "please.." Nadia taji cewa lady din tafara fada kuma, bude kofar tayi tashiga, a tsaye ta tarardasu, buh they were very close and the lady was clearly trying to touch him cos hand was in mid air pointing towards Abnal, which means had it been cewa bata shigo a lokacin ba she would have touched him, Lallai kam, juyowa Abnal da haneefa sukayi a tare dan ganin waye ya shigo without knocking first, Abnal na ganin Nadia yace "Angel, what a surprise, ain't you supposed to be in Lagos?" ya tambayeta walking towards her "the party ended early, so i decided to return home, i hope I'm not interrupting?" Nadia ta karasa maganarta da tambayar while looking at both of them simultaneously "no not at all, miss Haneefa was about leaving, buh before that let me introduce you two, Angel meet miss haneefa my patient, haneefa meet my wifey" Abnal yafada while his hand was resting on Nadia's waist "nice meeting you, i heard alot about you" haneefa tafada tana mikawa Nadia hannu, shaking dinta Nadia tayi briefly while saying "same here.. " tafada a takaice, haneefa couldn't believe cewa wannan yarinyar ne matar Abnal, babu abun da batafi Nadia ba nesa ba kusaba, she's more beautiful, more mature and clearly has more money, buh true love doesn't care about all the above things that she just mentioned, sallama haneefa tayiwa Abnal tana daukan referral letter din da Abnal ya ajiye akan office table dinshi tace "i will go see your friend on Monday, buh i hope his as good as you are" "that would be wonderful, he's more good than i am cos shi ya dade yana practicing and I'm sure you will enjoy him, wish you the best of luck" Abnal yafada mata kafun tafita daga office din, all this while Nadia was just standing and looking at them, only her knows how she's feeling now, Amma danne zuciyarta tayi ta hanyar yin duk adduan dayazo bakinta, haneefa na fita Abnal ya kalleta yace "let's go home cos I'm done here for today" Abnal yafada yana kwashe wayoyinsa. On their way home Nadia was just silent she wasn't saying anything, kawai ta kurewa gefen window dinta ido ne, Abnal na sane da'ita amma baice mata komai ba, suna isa gida Nadia tayi hanyar dakinsu, tana shiga ciki tacire dan kwalin data daura akanta, tareda takalmanta, zatayi hanyar bandaki kenan Abnal ya dakatar da ita ta hanyar rike mata hannu yace "what's up with you?" ya tambayeta yana zagaya hannun shi ajikinta "nothing, I'm fine, i guess I'm just tired" Nadia ta amsashi trying not to meet his eyes "you're such a lousy lier, i know it's because of haneefa that's why you're like this, thank God i Already told you About her, the reason why I'm being this particularly lenient with her is because she's suicidal, though she's out of the woods now but she's not completely fine, so banso abun dazai sa taji cewa kamar nobody loves her, shiyasa, and Angel I'm not saying that you shouldn't express yourself expecially if you're not happy about something, you're free to be jealous dan it's halal, abunda ba'aso shine you going overboard with it, or blowing things out of proportion, thank God you heard all what she said" Abnal yafada mata cikin lallami "how did you know that i heard all what you both said?" Nadia asked "i felt your presence and your cologne gave you away" Abnal replied sincerely "i know that i might not get soo many things right, buh please just continue to be patient with me" Nadia tafada mishi "you don't have to ask for that.." Abnal ya amsa ta absent-mindedly cos his concentration was on her lips "why are you staring at my lips like that?" Nadia ta tambaya tana taba lips dinta just to see ko wani abunne a bakinta da ita bata luraba "I'm just imagining how this your plump sexy lips will be around my c**ck" Abnal yafada while looking serious, murmushi Nadia tayi sannan tace "all you need to do is ask, and it shall be done" Nadia retorted back while still smiling, dama Abnal said that just to change the topic and make her smile "okay, we will practice it tonight" Abnal yafada "okay sir... " Nadia replied jokingly "I'm famished, wait let me quickly fix something for us" Abnal yafada "don't include me cos I'm full, the reception i attended was lit and simple, I'm soo happy that sadiya is finally married, can't wait to see her again" Nadia tafada "don't worry when they've fully settled here, we will pay them a visit, for now let me quickly rush to the kitchen" Abnal yafada yana fita daga dakin zuwa kitchen and dama most of the time shi yake girki cos he's more good in the kitchen than Nadia, buh Nadia do help out sometimes. Few years later A lot has happened in the past years, laila has four children now, the twins and two other girls, her restaurant now has other branches around the country, ta kuma zama wata hamshekiya, kullum kara nuna mata so Marwan yake, she simply can't ask for any other thing, sai godiyar Allah, anty zee ta dawo Abuja da zama cos Marwan ya samo mata aiki a federal hospital dake Abuja, zumuncinsu kara karfi yake day in day out, Allah yabarmu da masoyanmu na kwarai, Ameen. Haseeba da muhseen suma sunada ya'ya biyu, a boy and a girl, haseeba is still her normal career driven woman and she's climbing the success ladder gracefully, and muhseen is very supportive cos most of the time if the need arises for haseeba to travel out of the country, he takes on the role of both mom and dad for their children, though sunada masu aiki da kulada yara. Sameera da Yusuf suma ya'yansu biyu yanzu, duk maza, while the third is on its way, they both are happy, sameera ita bata aiki sai business din siyarda kaya da takeyi, and Alhamdulillah she's making good profits, sai fatan Allah ya rabata lafiya. Nadia and Abnal's love is growing day in and day out, Nadia bata dade da haihuwa ba cos she didn't conceive early, and in all those years Abnal wasn't bordered cos yasan haihuwa ta Allah ne, instead he has always been the one to calm and cheer Nadia up whenever the issue wants to weigh her down, when finally Nadia got pregnant, zo kuga murna, it was as if ba'a taba haihuwa a family din ba. She gave birth to a baby girl, yanzu watanta 6 da haihuwa, they couldn't be much more happier, Nadia is now used to the way girls flock around Abnal and has come to learn to trust him. Her clinic is gradually turning into a hospital while Abnal's agency too is now one of the most recommended consulting agency in the country, sai fatan Alheri agaresu. Sadiya itama ta haihu, ya'yanta biyu, both girls, zumuncinta dana Nadia na nan, it's stronger now than ever before, and her business too is booming, her husband was promoted at his place of work, she can't thank Nadia's family enough, sai dai kullum intayi Sallah tasasu a adduanta, Allah ya saka musu da mafificin Alheri. Ruqayya too is happy in her home, buh matsalarta shine uwargidanta, dukda ba'a gida daya sukeba, the woman doesn't give her peace of mind, the only saving grace is that her husband is on her side, and she has just a child, after that her son, bata kuma haihuwa ba. While her own sister is yet to born, sai addua Allah ya azurta ta da ya'ya masu Albarka, Ameen. Haneefa kuma abokin Abnal wanda Abnal yayi referring dinta to, shi ya aureta, har bikinsu Nadia da Abnal sunje. Alhamdulillah nan na kawo karshen wannan labarin mai suna ABNAL, duk Abunda nafada na daidai Allah ya bani lada, Wanda nayi kuskure kuma ya yafe mun, sai mun hadu a littafina na gaba mai suna QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) 💃💃💃, BISSALAM. 26/01/2022, 6:39 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: Alhamdulillah Abnal done and dusted 💃�💃�💃�💃� Hope ya'all will patronize my next novel QADDARAR JEDDERH (JEDDERH'S DESTINY) �� 26/01/2022, 9:07 am - +227 95 22 24 01 left 26/01/2022, 9:17 am - Zainab Ja'afar left