*👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *A'UZUBILLAHI MINAL SHAIDANIR RAJEEM BISMILLAHI RAHAMANIR RAHEEM* *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 1⃣ Akafta.... *NIGER* Yau ta kama laraba kasuwar garin wato *garin sarki* kauyen miryah karamar hukumar damagaram garin cike yake makil da jama'a saboda kasuwar garin yau takeci kuma dama tafi cika da yamma har dare zaka ganta da jama'a maza da mata yan kauyinka nakusa da na nesa abun sai ya baka mamaki ko da yaushe suke watsewa su koma garuruwansu oho da misalin karfe biyar na yamma na hango wata kyakyawar yarinyace yar kimanin 14 year se dai ba fara bace chocolate colour ce doguwa ce saide batada jiki siririya ce kyakywace ajin farko duk da bata ida zama cikakiyar budurwa ba amma masha Allah kominta yayi ba karya saide nan da shekaru biyu za'ayi zankadediyar mace agurin duk da tana yar kauye tafe take sam hankalinta ba akwanceba dan satar hanya tai ta sadado jiki ta baro islamiyya saboda ta shiga cin kasuwa gudu gudu sauri sauri take tana rumgume da wani katon Allo Wanda yakusa rabin tsayinta😂don tasan indai malam shehu yasa aka kamota ba'ayi fatiha ba to sai ya mata bulala goma saida tayi nisa ta fara tayifa cikin nutsuwa tafe take tana waka cikin zazzakar muryata" saini Fatima zahara matar gwamna idan Allah ya yarda wani katon kara ta gani ta sunkuya ta dauka " bari na dauka saboda tsaro Tafe take cikin dan kauyasu da bai fiye girmaba tana wakarta da katon karanta ahannu da da dirkeken Allonta Wanda babu yada ba'ayi tarabu dashiba ta dauki Qura'an don yanzu kaf kauyen *garin sarki* sai kace watisme matar gwamna mai Alllo shine cikeken sunanta agarin😆 wani dan lungu tabi dan tayi Saurin isa gida ai ko taci karo da Nawalu mai goro andau wanka cin kasuwa da tiransa na goro akai idan kaga damara da yayi abun dariya yana washe baki" ah watutuna daga ina? kuma zolayace yasan daga islamiyya take tunda ga dirkeken Allonta arumgume kai na dauke na had'e face dan ko kallonsa nayi tashin zuciya nakeyi dan Nawalu kazamine na bugawa ajarida na ci gaba da tafiya amma dan tsokana sai cewa yayi " watutuna Allah ya kaimu ranar auremun Aradun Allah duk makadan kauyukanmu sai an agaiyacesu ya fada yana washe bakinsa Da yayi jawur da goro fuska ta kwakwab'e ta zubar da yawu " wlh Nawalu Allah ya isa ban yafema ba banza kazami Abbana ba ya rabani da kaiba yanzu zan turo iyayena su kawo kashe gidanku katon banza mai warin jab'a matar gwamna kakema iskanci wlh sai na fadawa Aunty Malika idan ta kirawo Abbana kasan ai mijinta Attajirine Alqura'an sai ya hadaka da hukuma akai ka binni can damagaram adaure ka mai tsamin baki kawai ya daga baki zaiyi magana kafin yayi magana ta gyara Allonta ta kwada masa karan hannuta saida tiran goron ya juye akasa ta zunduma da gudu " kuma gobe kamun magana haka zanma tunda bakada zuciya ta karya kwana da gudu baki ya ciza "na kamaki hegiya mai dauda in ba niba ma wa zai soki ya tsugunna yana kwashe goronsa sai tsine mata yakeyi acikin ransa Tunda ta fara gudu bata tsayaba sai asoron gidansu ya'u na mata magana ko kallo bai ishetaba ta tsaya tana maida numfashi tayi d'am ta leka iyayye bata tsakar gida buta ta dauka ta debi ruwa a randa ta shiga bandaki ta watsa ruwa ko sabulu bata goga ba agagauce ta fito tashiga d'aki ta cacaba kwalliya Jan baki har kusan hab'a jagira ba'a maganar dabak dabak tayi ta saka dinkin,ta na sallah ta fito tana leke iyayye bata gidan aranta tace yanzu haka tana gidan haja nanu to na fasa zuwa ma ta bani nacin kasuwa salon iyayye ta hanani wuff ta fita daga gidan akofar gidansu taga ya'u da tiredarsa dan shi yafi jin dadin zama ana saboda yan cin kasuwa wasu hanyar suce nan yana samun kasuwa sosai tunba masu shan sigari ba kallonsa tayi Taga hankalinsa gurin ba wani canji ta warci halewa ta zunduma da gudu tace"kayi lisafi gwamna na zuwa za'a biyaka ta tafiyarta sai yanga takeyi baki ya ciza" zakici gidanku Mara's kunya wani gwamna zai dauki mahaukaciya saide mai faskare, itako gidansu kursu ta ma tsinke itama ta gama shiri ta shigo da sallama kursu tace" watsime Aradu da natafi ke ranar kasuwa wayake zuwa makarantar Allo? hararata tayi " mutafi dai ai kinsan ba'a barina naci kasuwa idan ban jeba islamiyya yanzu ma gudowa nayi kuma wlh idan baki fasa fadin sunanan ba Aradu sai namiki dukan mutuwa kema kin fara zama yar bakin cikin matar gwamna idan kin fada me zai rageki irin kune ko kunje gidan wlh zan hana kar abarku kushiga saboda baku cancanci zuwaba saboda kwarmato zai kaiku " to yi hakuri kawata muje Nice fa babbar kawar Amarya Wai gwamna na ina kikeso? baki ta turo"ko na inama ko na Saudia ko Niger kasata ko wani gari a niger ko Nigeria a ko wane gari a Nigeria ko Mali ke ko na London ne na samu nayi manage dariya kursiya tayi"mudai muna kauyan damagaram ba ruwanmu da daukar dala ba ganmo tsaki tayi "aikin banza kijira ki gani zan daukeki yar wanke wanke suna tafiya sai turo baki take suna shiga kasuwa jama'a aka fara sai matar gwamna mai Allo bakinta yaki rufuwa kursiya tace" wlh mahaukaciya suka daukeki cikin masifa tace" eh sunfi ki tunda suna fadin son raina kefa yar " Allah ya baki hakuri muje daide zasu wuce gunri masu kifi lado mai kifi da tiran kifinsa a kai ya taresu yana washe baki" watsime zo ga kifinki da kudi dalarki arba'in tacin kasuwa fuska ta yamutsa ta matsa da baya ta rike k'ugunta tana kallon ican rumfar da take kusanta bakinta sharaf janbakin ya fara b'ata mata fuska budar bakinta sai cemasa tayi " lado wlh kajira ka gani tun kafin mukoma ga mahaliccinmu zaimun sakaiya akan ka wlh kai ko bakada zuciya maye kawai ina koraka kana bina yo ko maza sun kare mezan dakai ajinka kaja ra'ayina da wani shegen kifi da kudi ganin abinda take shirin aikatawa kursiya ta jata suka bar gurin shiko lado ko ajikinsa, dan ya saba da tijara watsime sai baki yake washewa yana binta da mayan kallo " watsimena in Allah ya yada ke din matace zaki rika farfesun kifi kina morewa, agidana yan gurin abokan sana'arsa dariya suke masa dan sunsa borin kunya yakeyi tafiya yayi ya bar musu gurin itako suna can ana yawon kasuwa tacika tayi fam saboda lado ya bata mata rai gun kawarsu suka tafi sailuba mai kosai cikin sa'a ta sayar suka shiga yawo 🤣kai watsime akwai farin jini duk inda tayi ita samarin kauye kema caa itako ko ajikinta su kursu sunyi sunyi ta musu wayo taci kudinsu kamar yada sukewa samarinsu takiya sai gurin Abbanta taje yabasu kudin cin kasuwa sai da ana Kiran magrib suka bar kasuwa akofar gidansu watsime sukayi sallama ta fada gidan da sallama lokacin iyayye na sallah buta ta dauka ta shiga bandaki ta fito tayi alwalla ta shiga dan dakinta tayi sallah koda ta gama tajima, tana Addu'a dan yarinyar akwai addini sosai duk da karalcin shekarunta tana gamawa. ta fito iyayye ta kalleta" wlh Zahara zakici gidanku ai na biya ta makarantarku akace kin gudo ba'ayi fatiha ba. jikinta ta fada tana kukan sangarta" haba iyayye ta dududu mintina nawane sukayi saura kiyi hakuri uwata kinji Dole iyayye ta dara " to naji amma kibari kina amsar fatiha a makaranta " to naji iyayye Abbana bai shigoba ne? " yana masallaci Albishirinki" goro? " Malika suna tafe ranar Juma'a jibi Kenan kuma sun nemi Alfarama zasu tafi dake Gombe mijinta yace zai rikeki Amana kinsan ba zama yake agariba yana wajan aiki sai karshen wata yake zuwa to kinsan Malika da sakwarta gashi ba wani yaraba gareta masu wayo ba gashi anma kanwarsa aure satin da ya wuce dama itace agurinta shine ta tada masa hankali ya roki Abbanki Alfarama abasu ke zasu saki secondary School can tunfa haihuwar yan biyu da tazo taso ta tafi dake to kiriniyarki ce nake dubawa shiyasa na hanata to yanzu Abbanki yasa baki Dole na yarda ihuu watsime ta saki cikin farin cikin ta rumgume mahaifiyarta " iyayye na gode wlh dama bayau nakeson komawaba tun zuwan da mukayi kaita duk da ina karama yanzu shakara hudu lokacin ina da shekara goma amma naji dadin garin sosai iyayye yanzu acan zanyi makarantar" in Allah Ya yarda ki tsaya kiyi karatu ki cika gurin mahaifinki don Allah kicire haukan da ke kanki yanzu garinan sun daukeki mahaukaciya wai matar gwamna wani gwamna ne zai auri yar kauye kuma talaka futik fatima zahara ina miki fatan Alkhairi Allah ya albarkaci rayuwarki kamar yada ya Albarkaci rayuwar Malika kizamo mai nutsuwa kibar shirme kinji? " to iyayye naji kawai dama dan ayi dariyane nakeyi amma nafasa kinji" yauwa Allah miki Albarka" Ameen Abbane ya shigo da sallama zahara ta Mike da gudu ta taresa ta ruko hannusa" Ah mama ina tsarabata ta kasuwa? dariya tayi" Abbana mun cinye fah zama sukayi iyayye tayi masa, sannu da zuwa " Aisha ya gida " Alhmdllh Abban Malika ya kasuwa " Alhmdllh " to bari muyi sallah sallahr Isha sukayi ita da zahara iyayye ta zubo musu tuwan dawar masara da miyar kuka taji daudawa da man shanu Abba ya basu ledar balangun da ya kawo sukaci tuwansu cikin jin dadi da annashuwa dan duk shirmen watsime bata taba rena gidansu ba da abincinsu kuma duk haukan da maza keyi bisa kanta da kudi da kayan ciye ciye da suke bata har yau bata taba amsaba dan ita yarinyace da abun wani bai taba burgetaba ta dogara da gidansu da iyayanta bayan sun gama ta kwashe kayan ta kaisu madafa ta wanke hannuta ta dawo kusan Abbanta ta zauna tana washe baki" mama kinji zaki Gombe zakiyi rayuwa da yar uwarki zasu saki makaranta wlh da sam ban aminceba to kinsan yada muke da mahaifin yaron yama mahaifinsa magana yasa baki shi ba mazauni bane gashi hafsat da take gunsu anyi mata aure dama itace karamar da ta rage acan gun iyayansa to sunce zasu rikeki Amana to dan Allah ki nutsu karki rika shirmen da kikeyi Wai ke matar gwamna anaso a maidamun yarinya mahaukaciya agari wlh abun na damuna wai sai kace watsime matar gwamna mai Allo yo ina dan dalili wlh abun na damu har cikin dare nake tashi ina sallah Allah ya rabaki da wannan shirmen dan shirmene wani gwamna zai kwashi yar kauye koda kin girmama bare dudu yanzu kikeda shekara sha hudu dan Allah ki cire wannan shirmen kinga babban birni zaki wlh sa koroki ba'a musu shiririta ki kasance tamkar yar uwarki ina miki fatan Alkhairi Allah ya baki Abunda kikeso na kirki ba shirmeba Wanda hankali ma bazai daukaba" Abbana nagode insha Allahu nabar shirme karatu zan tsaya nayi" Allah miki Albarka dariya Aisha tayi " to Allah yasa nima tace ta bari " Allah nabari ni duk Wanda ma yace matar gwamna sai munyi fada dashi sosai iyayan nata sunji dadi suna kara dorata a akan hanya dan sunsan abin da take ba daide bane sun jima suna hira sai da dare yayi sosai ta tashi ta shiga d'akinta tayi shirin kwanciya da kudirin babu wani zancen gwamna aranta tayi kwanciyata har bacci ya kwasheta *Nigeria Gombe* Federal lom-cost misalin karfe 12:pm Na dare wani hadadan gida tamkamemansa kana ganinsa kasan mai shi nera ta zauna kaina na kutsa cikin wani hadadan parlo Wanda ya gaji da haduwa yaji kayan Alatu wasu lumtsuma lumtsuman kujeru ne a parlon har kala biyu wata makekiyar Tv na gani wacce takusa cin rabin bangon da yake manne da wani d'aki parlon shiru ba kowa amma Tv a kunne wannan d'akin mai manne da tv na shi saida nakusa sumewa saboda wani mayan kamshin dadi da yadaki hancina ga kamshin Ac wani Royal bed ne yaci kusan rabin dakin ga wasu kujeru manya manya capet malala ko ina ashimfide kallona nakai don naga waye akwance Tsarki ya tabbata ga ubangijin da ya halicci wannan bawan nashi gashide magidancine zai kai kimanin 48 year amma jin dadi da nera sun samu zama jikinsa zaka zaci bai fi 40 year ba iya karshen haduwar namiji wannan mutum yakai idanusa, lumshe yake yayi daidai dagashi sai gajeren wando fari tas dogo mai cikar zati gashin kansa luf luf sai sheki yake yanada dogon hanci da manya idanu kirjinsa cike yake da gashi yanada kirar karfafa saide fa miskine na karshe fuskarsa ta kawatu da saja gemunsa mai mutikar kyawu ya karamasa kyawun fuska wata kyakyawar mata fara tas yar duma duma mai matsagaicin tsayi ta shigo da sallama yar kimanin 31 year saman bed d'in ta hayo ta dora kanta kirjinshi tana shafa fuskarsa" my man kayi bacci ne? idanusa ya bude saboda bacci yake amma tana tabashi ya tashi yana mamakin mafarkin da ya tisasa gaba na hasken tauraruwa mai tsananin haske ta fito tana cewa ranar da zan baiyana kasarka ranar zakaci zabe duk da bakaso amma Dole sai kaci saboda talakawa na sonka kuma nima ina sonka kaidin rayuwatane karka dubi kaskantata ba ruwan Allah idan yaso ya hada Abu to hikimarsa ce kuma shi yanada dalilinsa nayin hakan don haka ka taimaki na k'asa dakai kaji tausayin na kasa dakai ka kasance mai yawan sadaka yana jin dadin zazzakar muryata hasken tauraruwar sai ya rika mamaki tauraruwa bama mutumba amma Takeda wannan dadin murya haka tunanin ta katse masa " my man lumsassun idanuwansa ya zuba mata ya daga mata gira murmushi tai masa janyota ya rungumeta suna kallon juna har ta sa aranta tace "yau fah ko zan kwana ina magana ba laleba ya amsamun cikin sa'a taji amon zazzakar muryasa yana mata magana tamkar bayaso yana cewa" sahibata tauraruwar zuciyata my bintuna mijinki na bacci kika tasheshi ina yarana da baby Rauda? shagwabewa tayi tana shafa fuskarsa" tayi bacci ita kamar yarinya mai shan nono shakara biyar amma idan ba ajikina ba take bazatayi bacci ba shine nazo na ganka dan nasan yanzu haka tunani ya dameka tunda naga ka killace kan kai daya my man jibi muna sa ran nasara? kiss ya mata saman lips d'inta ya tsareta da lumsassun idanusa cike da tsananin kaunarta yanaji aransa bazai iya tab'a son wata maceba kai ta langwab'e tana lumashe idanuta dan yada yake mata wani shegen kallo ya sakar mata kasala " my man gira ya daga mata ya saki dan guntun murmushi bai sake maganaba tun tambayar da yayi mata ya fara shafarta yana sakar mata kiss a cikin kunneta ya fara rikirkitata da salonsa mai tafiya da zuciyarta Wanda ta yarda mijinta ita dayace agabansa ta sani ba yau ba my man dinta baya gani' ko wacce mace sai ita ita dayace acikin zuciyarsa yan zunma ta kara tabbatarwa yada yake kallon lips d'inta ta gane kissing d'inta yake son yi bakinsu ta had'e dan ta yada da mijin nata mai tsada ne mata basa gabansa duk da mata na kawo masa hari basa gabansa sai ita daya shiyasa miskilancinsa da rashin son maganar sa baya damunta don ajininsa yake babu abinda zai canza shi tunda ta kasa hakan duk kuwa zazzafar kaunar da sukewa junansu sun jima sosai suna farantawa junansu rai cike da tsantsar Kaunar junansu basu yi komaiba bakinsu romance sai karfe biyu suka hakura da tande tande da lashe lashen juna ya lallabata har tayi bacci ya janyeta jikinsa ya rankwafa ya mata kiss akumatunta cike da tsantsar kaunarta mik'ewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro Alwalla ya fito dauré da towel ya dauki jallabiyar da take saman dadduma yasaka tana wani fitinanan kamshi zuciyarsa na mamakin wannan mafarki sallah ya tayar kamar kullum, ta neman zabin Allah kan wannan shugabanci da yake tunkaroshi dan hasken tauraruwar na kara jadada masa tabbas sai yaci zabe to abin da yake damunsa da take cemasa tana dirowa kasar sa zaici zabe shine ke damunsa shiyasa ya dage da Sallah d Addu'a ************* bayan kwana biyu tun da iyayanta sukayi mata. fada ta shiga hankalinta ta cire maganar gwamna aranta ko kace mata ta gwamna to zatace bataso idan kaki saide kaji ta zambace ta rafka maka wani Abu ta gudu to ganin haka yasa aka fasa fada mata agabanta cikin kwana biyu kacal don sunsa ita ta jiyataka babu ruwanta ta ajiye katon Allonta da Qura'an take zuwa islamiyya abun yama iyayanta dadi sosai da misalin karfe biyar da rabi na yamma tafe suke ita da kursu sun fito daga gidansu kursun zata rakata gidansu tace suke suna hirasu cikin wasa da dariya sunci uwar kwalliya fuska yababa da hoda da Jan baki da katon karanta ahannu saboda tsaro duk uban da yace mata matar gwamna taci ubansa dan yanzu tafi son karatu akan wani gwamna da Ba samu za tayiba🤣niko nace haba Teemah ai cama ma da rikici sai munje Gombe sun biyo wata yar kwana dede kofar gidansu Nawalu mai goro yana zaune da tiransa ya washe baki " watutuna barka da yamma dariya kursu " ah Nawalu ya garin? " wlh kursiya lahiya nake keda gimbiyata Jan kursu tayi da karfi suka bar gurin tana masifa" wlh bakida hankalin da kike biyashi dariya tayi suka tafi yabisu da kallo " hegiya watutuna wlh idan ta kara warwarewa akwai kayan aiki ya fada yana lasar baki suko suna karya kwanar gidansu watsime su kaga daleliyar mota ihu ta kurma ta saki hannu kursu ta fada gidan da gudu kursu ko tsaye tayi tana kallon motar mai shegen kyau yara suna kewaye da ita sai washe baki sokeyi suna cewa" Alqura'an minjin maleku yazo da mota mai ruwan jirgin sama kursu tace musu " dallah can kauyawa banza wannan ai tafi ruwa da jirgin k'asa gidan ta shiga da gudu bata tsaya taji mai zasu ceba ya'u mai tireda sai washe baki yakeyi dan yau sai ya fida kunyasa ya roki ya samome ko da goge goge da wankine ya koma birni watsime na zuwa ta fada jikin Malika tana dariya " wlh addata naji dadi sosai da zuwanku yan biyu ta kalla kimanin yan 2 year da sauri ta rusuna " Yayana ina yini sannu da zuwa ya hanya dariya mu'azam yayi " Alhmdllh fatima iayayye tace " wlh kedai anyi sakara saida kika idar da surutun zaki gaishesa yaran ta dauki daya " kai Shuriem ykk fuska ya kwakwabe zaiyi kuka saukesa tayi dan dama yara ba wani damunta sukayi ba ta nufi gun Rasheed shima kiyawa yayi mu'azam yace"kiyi hakuri zasu saba dake kuda zaku zauna gu daya Malika tace" gajan hakuri' wa zai mata kursu ta shigo tana washe baki tana gaishesu dariya ce ta kama mu'azam ganin yada fuskarsu tayi yab'a yab'a da kwalliya kursu ta nufi gun yaran suka saka kuka suka nufi gun uban su iyayye tace" kai kuma da kwawa kuke ai bazasu yadaba jifa yada kamarku take fuska kamar sabon shiga dariya sukayi suka koma gefe suna kallon Malika da mu'azam dan yanada kyau sosai sam bazaka taba cewa Malika daga kauyen *garin sarki* aka auretaba ba hira suke cikin jin dadi da annushuwa kasancewar mu'azam mutum ne mai bar kwanci shirmen da watsime takeyi da ita da kursu yana sakashi nishadi shi dama bashi kyamar mutum sam saboda shima garin mahaifar iyayansa ce kaddara ce ta fitar dasu sai dab da magrib ya fita domin zuwa masallaci suma mikewa sukayi kowa yayi shirin sallah kursu sai bayan sallah magrib watsime ta rakata da jadada mata gobe ta kaimata tsarabarta bayan sallah isha suka shigo da Abba iyayye ta zuba musu girkin da tayi musu zabbi ne har biyu manya manya anata Na kiwo ta yanka sosai mu'azam yaci saboda dafuwar tayi masa dadi sosai dama inda sabo ya saba da girkinta akwai dadi su Malika ma sunci sunyi kit ita da yaranta sai santi suke watisme na dariya Malika tace" zahara kin iya irin girkin iyayyemu " Aunty na iya fah " to ai zan koya miki ko baki iyaba su Abba dariya suke musu haka sukayi ta hirasu Abba da kansa ya gyarawa mu'azam inda zai kwanta dan agajiye yake haka yayi musu sallama yaje ya kwanta cikin ikon Allah duk da babu wuta an bude masa taga iska na shigowa hakade ya dauré yana fifita yo abunka da Wanda ya saba kwanan Ac, suko hira suka kusa kwana sukayi suna hira har barawon bacci ya kwashesu Asubah ta gari ****** yau ta kama lahadi kuma yau zasu tafi tun safe watsime bata zaunaba suna bin yawon yan uwa ita da Malika ana ban kwana dama daukantane sukazo ba saboda gobe da yamma zai bi jirgi ya tafi Lagos gun aiki sai kusan shabiyu suka fito daga gidan haja nanu kakarsu mahaifiyar Abba watsime sai kuka takeyi dan ta saba da ita bacci kadai ke rabasu da kakarta gashi yau zata barta kursu ma kuka takeyi ko da sukazo basu zaunaba Adadafe suka shirya kayansu dan Ana sallah Azuhur zasu dau hanya iyayye sai lallaba su take suyi hakuri ai basu rabuba da zaran ta samu hutu zata rinka zuwa to da hakane kursu ta daina kukan bayan sallahr Azuhur mu'azam yace su fito ya ba Abba kudi ba kadan da iyayye kamar yada yaje rabama daidai kun yan uwansa dama ya kawowa su iyayye kayan abunci duk abinda zasu bukata suna fitowa kofar gida jama'a caa lado sai hawaye yake yana tsaye dan Allah yana gani baiso tafiyarba Nawalu sai harara lado yake yana Jan tsaki ya toshe hanci " dallah malam bar nan mu ba karnin kifi muke son jiba ko kallonsa lado baiba Abba ya kallesu ya girgiza kai dan Allah yana gani acikinsu ba Wanda zaiba yarsa sai yasamu nutsatse mutum itako gimbiyar ko kallo basu ishetaba ta rungume iyayye tana kuka daket ta lallasheta tayi shiru ko me ta gaya mata har ta fara dariya kursu na rike da ita har bakin mota Malika ta rungume mahaifiyarta tana hawaye saida ta lallabata suka shiga mota su Malika suna GABA ita da mu'azam iyayye da kanta tasa zahara a mota Abba daurewa kawai yake Allah yana gani bayason yarsa tayi nisa dashi bare ba jin magana takeyi ba duk da yaga kwana biyu ta nutsu dukowa yayi yana mata magana kome yake cemata sai kai take dagawa cike da nutsuwa su mu'azam ko dariya suke k'asa k'asa don sunajin abunda yake gaya mata motar ya rufe jama'a sai hannu suke daga musu kawayanta na tsaye dayake kaf dinsu da kursu suke shiri dan tare sukayi karatunsu na primary School dinsu har suka gama yanzu shekara daya Kenan dan kauyan babu secondary school sai can miryah ko damagaram ana shirye shiryan ta shigane wannan tafiyar tazo to gashi ita zata tashiga secondary school suna tsaye har motar ta daga iyayye harda hawayenta dan de kawai tanaso yarta tayi karatune Abba ya bi bayanta dan ya lallasheta mutanen gurin kowa ya kama gabansa kursu aka nufi gida ana hawaye ya'u ko baki yaki rufuwa dan yaji dadin tafiyarta duk tabi ta cinye masa kayan tireda yaji dadin yada mu'azam yace yabashi lokaci zai nemesa motar ya harba kan titi sosai yake tuki cikin nutsuwa da kwarewa suna hirasu da Malika kida na tashi cikin motar dan tsoka sai ya beko hannu yana tsinkon Malika yana murmushi sanin halinsa na tsokana taki biye masa tace" kaji dashi gira ya daga mata. yana dariya ya maida hankalinsa kan driving yaran kuwa sun sake da Watsime itako sai kallon yada ake gudu da mota takeyi kafin mintina arba'in har sun shigo damagaram su watsime sai zazaro idanu akeyi anga babban birni dan rabonta da garin tun da ta dawo daga Gombe kusan shekara hudu basu ko tsayaba sai Unwala Stores da tafi ya jido musu kayan tande tande ya basu habawa su watsime sai idanu ake zarewa chocolate sukaci da yara iya cinsu da da biskit da ice cream sai ihu take sanyi amma taki daina sha mu'azam dariya kawai yake har burki yakusa kwace masa don shirman Watsime nasakashi nishadi saida Malika ta rungumosa tamasa rada akunne ya kaimata dukan wasa suka bushe da dariya ya dauki hanyar Kano wanwait watsime anci anyi nat sai zaro idanu akeyi ga sanyi Ac na mota na ratsata habawa sai barci harda saleb'arta🤣...✍🏻 🤸🏻‍♀Akwai kafce fah agombe amma duk da haka sai naga karbuwarsa gun jama'a zan ci gaba idan ya muku zanga sakon ku😆don haka ina so naga karbuwar Matar Gwamna 👇🏻 *+22796515805* *insha Allahu zaku rika samun posting sau ukku a sati asabar da litini da alhamis* Amma sai naga kalar karbuwar Matar gwamna don inada nasiyarwa gabana idan najiku shiru🤣 Aradu sai na aje na koma gefe na Kafta wasan *ZEE BABY HATSABIBIYA RAMLAT RETURN🤸🏻‍♀* amma fah nasiyar wane🤪 Rahma ce Ummu Fareeesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Agaskiya bansan yada zan kamanta godiyata ga masoyan matar gwamna ba wallahi ban taba tunanin zaku karbeshi hakaba 🤣🤣🤣Aradu saida nace Ashe dama bansaka number naba amma karku damu Ladingo nagodiya da yada kuke kaunar matar gwamna saidai ina neman Afuwarku korafinku bai karbuba na nadinga yimuku posting kullum hakan bazai samuba abubuwa sunyimun yawa gashi ina book na kudi mu de barshi so ukkun asatin amma kusani Real Ladingo nayinku over kamar yada kukeyin matar gwamna ilove you mazga mazga gunduma gunduma tafka tafka kuji dadinku masoyan matar gwamna💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 3⃣ ....idanunsa ya zaro yana cike da mamkin me mahaukaciyanan take shirin masa sai sharbar kaku takeyi idanusu ya sarke guri guda zuciyoyinsu suka buga atare " wallahi bazan yadaba akanme zakace mun mahukaciya mekagani na hauka jikina kawai Dan Allah ya jarabeni da sonka tun ban sankaba to bari na nunama haukan ta fadi tana kuka tana dab da cinmasa sojoji sama da mutum biyar sukayi kanta daya ya saita bindiga zai harba mata Mai girma governor ya daka musu tsawa don muryar Noor dinsa gareta gashi irinsu masu tarin makiya abin yayatawa aduniya irinsu bayada wuya cikin basar da shirman yarinyar yace " maza ku dauketa akaita asibiti abata kulawa ta musamman zanzo har hospital d'in domin duba sauran mahaukata yan uwanta ya fice gurin taron Wanda yake cikeda jama'a Wanda Sam hankalinsu bai bado abinda yake faruwaba Maheeda kuka ta fara ganin wani murdedan soja ya dauketa yasakata cikin wata mota ta nufo gun tana kuka amma kafin ta iso motar ta fice daga cikin makarantar da taso taje gun taron tayi bayani tsoro ya hanata baya ta tsaya tana kallon yada ake girmama gwamna da yada ake karamashi kyau tutukan da yakawoma daliba ya bayar da kudade masu yawa har cikin aji aji yarika shiga na manya da yara barin gurin nayi na bi bayansu watsime babbar hospital din gombe suka nufa da ita sai ihu take tana kukan takaici wannan sojan da ke tare da ita wata irin tsawa ya buga mata wacce fitsari ya kusa zubo mata babu shiri tayi shiru jikinta na rawa har suka iso hospital din yana rike da bindinga sai idanu yake zarowa ya buga mata tsawa ta fito tana gaba yana binta suka shiga har cikin reception suna shiga nurse biyu suka taresu don har ga Allah sun zata batada hankali magana yai musu dayar atsorace take haka suka damketa akayi bangaran mahaukata da ita sai kuka take dayar tace" insha Allah wannan da wuri zata warke tunda tana kuka yarinya kyakywa gani sun kaita wani daki da wasu irin na'urori yasa hamklinta tashi sai ga doctor yashigo da wata zungureriyar Allura ahannusa tace " Dan Allah kumun rai narantse muku da Allah inada hankali ni ba mahaukaciya bace kwalliyar garinmu nayi idanu Dr ya zuba Mata yana karanta yanayin yarinyar tabbas da hankalin" OK idan ba mahaukaciyaba mai ya kaiki tunkara governor da rana kai tsaka wlh yanzu da ankasheki abanza dan kinci sa'arsa adalin mutumne baya saukin yanke hukunci sai yayi bincike kuka take wiwi tana Kara nadamar sanin wani gwamna arayuwarta matsowa yayi zai mata Allura ta shiga magiya kar ya mata gwaje gwaje ya fara mata kusan awa biyu ya tabbatar lafiyarta lau zama yayi kusanta " inaso ki fadamun tsakaninki da Allah waye ya turaki gun gwamna idan kin fadamun gaskiya zan barki ki tafiyarki lfy idan kin fadi akasin haka to fah zakiyi ta rayuwa gidan mahaukatane to zabi ya rage naki cikin Kara nadama tana kuka tace" bama gaskiyar sa kadaiba harda asalina zan fadama kuma daga yau ko shine autan maza wallahi Allah na cireshi araina da farko ni sunana Fatima zahara ni haifafiya *garin sarki* wacce take kauyan damagaram a niger mahaifina sunansa Muhammad Bashar Dan dinga mahaifiyata sunanta Aisha Abubakar bafilatanace ta asali gaba da baya daga ita har shi haifafun rugane kauyan gidimouni auran gidane akayi musu da banana Wanda bayan auran da shekara ukku suka bar rigage suka Dawo garin sarki da zama Abbana kantine gareshi yana sayar da kayan masarufi anan Allah ya basu haihuwar d'a namiji amma baizo da raiba sai bayan shekaru biyu aka haifi yayata Malika wacce ta sami gata da tarbiyya Dan zuwa lokacin iyayan babana suma sun dawa garin sarki tunda bamuda wani Dan uwa abinni bayan haihuwar yayata saida aka shekara bakwai tukun aka haifeni Wanda naji jama'a na yaba kyawun da Allah yayimun duk ni ba fara baceba inada kyau duk da mu talakawane amma iyayanmu basu ragemu da komaiba daga kaina har yau Allah bai sake ba iyayamu haihuwa ba muntaso nida yar uwata cikin gata da kulawa gun iyayanmu da kakanunmu kamar su lashemu munsu tarbiyya daide gwargwado agaskia tun ina yar karamata banaji magana akwai dauke dauken magana Dan nafasawa mutum kai da dutse ni ba wani Abu bane agurina haja kawai tun da na fara tasawa na lagabawa kaina suna da matar gwamna bansan wani gwamna ba haka sai kaiwa naji inason sunan ko gobe kaje *garin sarki* sai kace watsime matar gwamna mail Allo cikin ikon Allah muna dab da zuwa gombe iyayane yawan nasiyar da suka mun Dan sunsa abin ba mai yuwabaneba har na hakura na bar maganar cikin raina yayata tayi karatunta har ta gama secondary school acikin garin damagaram Allah ya hadata da mijin da take aure yanzu mutumin nan gombe ne sun hadune gun auren kawarsu kuma shima iyayansa haifafun *garin sarki* kaddara haihuwarsuce ta maidosu nan gombe da kuma rabon arzikinsu acan sunyi aure cikin so da kaunar juna shekaru hudu da suka huce ni nayi primary 1 zuwa primary 6 *agarin sarki* yanzu shekara daya da na gama mijin yayata ne ya tsayami ya madoni gombe yanzu a SS 1 nake nan ta bashi labarin abinda yasa ta Mari maheeda da abinda gomna ya cemata har ta bishi da yada take sonsa tsakaninta da Allah Mamaki me ya cika Dr yakebinta da kallo zufa ta karyo masa Dan yasan ta dauki dala ba ganmo " to agaskiya nasiyar da zan miki ki cire shi aranki Dan ba tsaran kibane kuma abinda kikayi yau kasada ce kikayi da an harbeki fah kuma ba komai ya janyo miki wannan sai kwalliyar hauka da kikeyi to ya kamata kinutso ki waye kinfa fara zama budurwa shekara sha hudu nasiya yai mata sosai tayi masa Alkawalin ba ita ba gomna ta rabu dashi har abadan tare suka fito ya bata dubu daya yace ta hau abin hawa amma fur taki amsa yayi yai takiya daket ta yada ya dauketa amota ya kaita har kofar get din gidansu tayi ta masa godiya yaja ya tafi ta shiga gida ko sallama babu ta fado parlon kamar anjehota Malika na zaune tana waya ta ganta kan kujera ta fada ta fashe da kuka Dan abin yana mata ciwo gashi duk da karamcin shekarunta tana jin son gwamna da ta hada idanu dashi ga muryasa ma dadin gaske lokacin da taji na maganar karsu kuskaura su tabata Malika ta kalleta " Teemah lafiya ina jakar makarntarki tashi tayi cikin shashekar kuka tazo ta rungume malika ta labarta mata duk abinda ya faru hankalin malika yayi mugun tashi mutuka ta rungume el uwata suna kuka tare ba mai lallashin wani saida sukaga shuriem da Rasheed sun fara kuka suka gyale malika tayi ta lallashinta Akan ta fita sabgar gwamna ba santabane kar aje kasheta danma adaline yanada tausayi da wanine yana kallo za'a kasheki abanza" Dan Allah ki nutsu Ashe duk Yada na hanaki kwalliyar hauka idan kin fita sai kinyi? " Aunty kiyi hakuri daga yau na nutsu ba ruwana dashi kuma zan kame kaina insha Allah na maida hankalina gun karatuna nacikawa Abbana burinsa mik'ewa tayi ta shiga bedroom dinta taje tayi wanka ta canzo kaya ta kwanta saman gado tana juyi tarasa meke damunta har bacci ya dauketa Maheeda har gida ta kawo mata Jakarta da yamma tayi mata godiya sosai taje rakata mai gadi ya hanata yace bakin kofar get bazata bakin titi ba Dole ta hakura ta tsaya daga kofar get sukayi sallama ta hango wasu mutane suna nuno gidan amma ganin gidaje ukkune jere yasa juya ta koma cikin bata Jima da zamaba mai koya mata turanci yazo ya koya mata sai dab da magrib ya tafi taje tayi sallah Dan shida kansa yayi mamakin yada yau ta nutsu tayi karatu niko nace hammm ai dole😅 ********** Misalin 11:00pm na dare zaune yake da farin gilashi manne kan fuskarshi Laptop gabansa yana dannawa sai murmushi yake Saki tana zaune kusansa " my man shiru bai amsaba saboda hankalinsa Akan abinda yake dubawa kana ganinsa afarin cikin yake jikinsa ta kwanto ta cire gilashin idonsa tana kallonsa" my man nawan jimana meye yatafinmin da hankalinka haka murmushi yai ya tsayar da abunda yake ya Kara janyota jikinsa cikin amon muryasa mai zaki yai k'asa da murya ya Dora bakinsa saman kunneta"my bintuna ya akayi ko rigimarce ta motso? rumgumesa tayi tana dariya shafar kitson kanta yai suna kallon junansu suna murmushi kiss ya sakarmata saman lips d'inta " my man nawan gira ya daga mata sakone yashigo cikin wayarsa kafin ya dauki wayar kira yashigo yana rungume da ita ya dauki wayar yai picking ya Kara akunnesa" hello yes gud hakan yayi ina godiya babu adadi daganan ya tsinke kiran wata wayar ta sake daukan ruri ya kalli screen d'in wayar ganin mai kiran cikin rawar jiki ya dauki wayar yayi picking " Aslam hajiyarmu Allah yakara miki lafiya da tsawon rai kome tace yayi dariya niko nace Dama yana dariya Yajima yana magana yaba bintu ta amsa cikin girmamawa tana gisheta " hajiyarmu wlh duk sunyi bacci gobe akwai school ne? eh har Rudat tayi bacci yanzu ta gamamun rigima tayi bacci hannusa ya zura cikin rigarta yana lalubarta da sunsunata duk ta dabarbarce Dole ta matsa daga jikinsa tayi nesa dashi tana amsa wayar shiko murmushi yayi ya cigaba da abinda yake a Laptop sai murmushi yakeyi tajima suna hira da surukartata mai dattaku sukayi sallama ta ba man dinta sukaci gaba da hirasu sun Jima kafin suyi sallama ya kalli bintu " my tauraruwar zuciyata bacci nakeji kinsan fah gobe inada tafi ya fada yana kashe Laptop ya Mike tsaye ya ware mata hannayansa kafada ta makale" Allah my man sai ka daukeni matsawa yai kusanta ya sunkuya ya ciccibi abarsa tana dariya ta rikeshi gama bedroom d'insa ya nufa da ita " my bintuna kinfiye wayo wlh kiss ta masa awuya " to my man menayi kuma shiru yamata yana murmushi kan gado ya direta " ko zakimun wanka? " my man nide jekayi kazo bathroom ya shige ya jima kadan kafin ya fito daure da towel yana goge jikinsa Window ya daga yana leken harabar gidan ko ina ya wadatu da haske jami'an tsaro ta ko ina sai shawagi sukeyi kai ya girgiza gun CC Tv camera yaje yana dubawa haka wajan gidanma ko ina da matakan tsaro kai ya jinjina agaguce ya shirya ya saka jallabiya ya tayar da sallah raka'a biyu yayi Yajima yana Addu'a muryashi can k'asa yake magana " my noor Dina Allah ya Kara daga haskenki a fadin duniya zan kasance mai farin ciki idan haka ta kasance muryasa ta Kara yin kasa banji me yaceba Yajima sosai kafin ya tashi ya cire jallabiyar yasaka kayan bacci ya fesa turare mai masifar dadi ya haye gado ya kwanta ya kashe wutar d'akin duhu ya baiyyana " my bintuna kinyi bacci shirun da yajine yagane ita kam akwai saurin bacci rumgumeta yayi gam jikinsa ya tura harshensa kunneta sai ta kyalkyale da dariya " my man ka bari shiru bai cemata komaiba ya shiga sauya mata lisafi cikin zazafar soyayyarta soka fara farantawa junansu rai Asubah ta gari bintu Aliyu, **************************************** *Bayan shekara biyu* Rayuwa kenan yau da gobe mai maida yaro babba rayu taja sosai yau Aliyu Mohammed Damba ya cika shekaru biyu kan mulki Wanda abun Alkhairin da yayiwa garinsa da jaharsa ya baxa ko ina kullum kimarsa karuwa takeyi aidanun duniya farin jininsa kullum gaba yakeyi kyatu da sadaka ta zame masa jiki da temakon nakasassu shiyasa abokan gaba suka tisasa gaba Wanda basusun k'asa taci gaba Amma haryau Allah bai basu sa'ar cin galaba akansaba Teemah tun abinda ya faru ta fita harakar gwamna ta rufe babinsa arayuwarta saide sonsa na manne cikin zuciyarta ta binne tunda ta gane babu wani Fa'idar yin hankan ta maida hankali wajan karatunta yanzu ta shiga JSS 3 masha Allah ta goge ta zama cikakuyar budurwa kyawunta ya fito ta murmure kirjinta ya ciko saide bata fiye manyan breast ba kuma ba kananu baneba tsaka tsakiya suke wlh idan ka ganta akacema abaya tayi wannan shegiyar kwalliya zakasha mamaki ta nutsu yanzu bata fiye hayaniya ba idan ba tana tare da Maheeda ba ko malika Abu biyu ke damunta ayanzu irin daga masu sayar da ruwan jarka abaro sai mahauta masu nama ko yan yawan zamana gari banza sun adabeta da soyayya itako Allah yanagani tunda ta rasa gwamna har yau bata taba jin son wani mutumba aranta dan haka take fakewa zuwa gidan gwamna aboyé amsar sadaka kawai dan tagansa taji dadi kuma tunda take zuwa cikin ikon Allah shine yake bata da hannusa gun jerin Almajirai amma rufe fuskarta take da hijab mai niqab bayaganin fuskarta bare yasa,akorata ko akaita gidan mahaukata tunda take amsar kudin bata taba kashewaba saide tayi ta sunsunawa tanajin kamshinsa tana farin cikin akwai wani mutum mai kudi kwanaki ya matsa mata saida tayi kwana biyu bataje school ba haka zai rika turomata kudade sama da dubu dari da wayoyi masu masifar tsada da kayan ciye ciye bata taba amma saba ita dan tsoronsa matakeyi abun da ya isheta tunda har yanzu bata da waya ta fadawa, Malika itako Ta kirayi Mu'azzam ta fada masa yana cikin aiki ya bari yazo dan yaji tsoron yada sukace yana bata makudan kudi bata amsa Tsoro yake a yaudari yar mutane da yaje ya dauko amana da rana tsaka yazo cikin sa'akuwa ya hadu da mutumin yace yana sontane da aure da aka tuntubeta tace bataso ya shafa mata lafiya karatu zatayi Dole ya rabu da ita amma sai me kullum duk inda zata ko makaranta ko islamiyya sai taga wata jibgegiyar mota na binta ko taganta jikin gidansu to abin ya dameta amma ba'a taba mata magana ba sai dai tana ganin masu motar su biyune har cikin makarantar suke shiga suna zagaye amma babu Wanda ya taba musu magana ta fadawa Malika tace kawai itace take ganin binta sukeyi harakarsu daban tafita bayansu shine tayi watsi dasu ko suna binsu abaya idan direbanta zai kaita makaranta ta fasa damuwa tunda Malika tace ba itaba sukebi hakade rayuwar ke tafi masha Allah teema akwai farin jinin har masu shayi da biredi😆 *** Misalin karfe Shida na yamma ta fito daga islamiyya cikin Nutsuwa take tafiya da sauri sauri saboda hadirin da ya gangamu ga iska duk atsorace take saboda motar na biye da ita wata yar kwana Ta karya sukaci karo da dantani mai ruwa ya turo baro ya washe baki " ah Fadima daga ina kiyi sauri kar afara ruwa fuska ta kwakwabe " dan Allah meyasa kuke takuramun me na tsare mukune ruwan da ya fara zubowane yasa bata ida maganar ba dantani ya saki baron ruwan tana tafiya ya bita da gudu " muje na rakaki karki jike zazzzabi ya kamaki na shiga uku dan kudin auran da nake tara mana ya kare amagani hannusa ya beka zai rike mata hannu yaji shi akasa a shmfida wani murdeden mutum yamasa bugu daya atake ya suma ihu ta kwara ta gigice ta rasa hanyar bi mutumin daya ya daga dantani ya sauye masa robar ruwa ya farfado ai da gudu yayi gun baronsa tana cikin gudu mota ta sha gabanta Dole ta tsaya tana zaro idanu motar da take biye da ita kullum ta tsaya dab da ita wannan Wanda ya sumar da dan tani ya fito yana, zaro mata idanu " ke maza, shiga, wannan motar duk da, tana tsoro amma ta dake cikin dauriya tace" naki bana shiga ku kasheni idan kasheni zakuyi me na mukune wai? bindiga taga ya zaro ga uban ruwan da akeyi jitayi fitsari nason kwace mata, ta faraja baya yana binta har taje jikinta motor da yakeso tashiga arashin sani Ashe murfin abude kawai sai ji tayi tayi luuuu zata fadi taji an tarota anjanyo an shigar da ita motar daga waje aka rufo motar saman kujera aka zaunar da ita jikinta na tsiyaya ruwa harda dan guntun fitasrinna iya tsorata ta tsorata jikinta kerrrma yake daket na bude baki zan kurma ihu naji wani tattausan hannu ya rufe mun bakina akaja motar guje......✍🏻 To fah wanene wannan mai kasadar daukar watsime😆😆😆 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *wannan shafin Sadaukarwa gareku comments dinku na burgeni sosai My umaimah Aliyu my ummiee zaria my Shafancy mum Sayyeed malamata🤪 my Aishana💋 ummu Nabeel mmn Teemah Nafeesat mareega mmn nanah Firdausi Naimcy my Hadeeza kawata😘 my khadija🌹 Sa'arbukar Rabi'u Fadilatu salihu mmn Wasila maryam habibu my Aisha idris duk wannan shafin nakune malakinkune sai kunso akaranta kuji dadinku kuna manne cikin zuciyata i love you lodi lodi🌹🌹🌹* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 4⃣ ....wani daddadan kamshine acikin tafin hannusa da ya rufemun baki ya baibaiyeni hannun taushi tamkar na jarirai Wanda yasa nakusa manta da satoni akayi cikin dauriya na gantsara masa cizo atafin hannusa amma ko gezo bai ba saima wani sansanyan murmushi naji an sakarmu Kara cizonsa nayi akaro na biyu amma baiyi ko gezauba jin taushin hannu ya tsoratani karfa jini ya fito amma tuna satoni akayi cikin Kara harzuka na Dora hannuna kan nashi ina kuka na Kara masa wani uban cizo saida fata ta tashi wata zazakar murya naji yace" Ashhhh my Teemah kinjimun ciwo ko bakisan hakori dafi bane? da Sauri na dago kai na kalleshi wani haddadan mutumne mai kamala manyan kayane jikinsa farin jajir dashi ingarman namiji gabana naji ya yanke ya fadi Dan zatona wannan mutumin ne yasa aka satoni to bashibane wannan ban sanshi ba tsoro ya Kara kami jikina na rawa ga sanyin da nakeji ruwa sai digo yake ajikina ganin tana rawar saniya tausayinta ya kamashi gefensa ya duba ya dauko wata jibgegiyar rigar sanyi mai masifar kyau bai tsaya wata wataba ya fuskanceta ya zai saka mata ta kiya ta buge hannusa face ya had'e tam ba wasa a kaushashe yace" ke tsaya na saka miki banson raini ko bakiga yada kike rawar sanyiba ganin yada ya tsare gida yasa na tsaya ya sakamun rigar saman jikeken hijab Dina hannusa Wanda na jiza har nafitar masa da fata na kalla murmushi ya saki" Oya kiciza ko kin gaji ne? harara na zabga masa duk atsorace nake bansan inda zai kainiba kuma da ganinsa ba karamin mutim baneba tsayar da kukan nayi ina zubar da hawaye Dan tunda ya shigar dani motar ban daina kukaba nace " Dan girman Allah mai nayi makane meye hadina dakai da kasa aka satuni ina zaka kai dama kaine kake bibiyar rayuwata ka adabeni tunda na fara magana ya zubamun idanusa masu kamar zaiyi bacci tsadaddan murmushi dauke kan fuskarsa wannan mutum da ganinsa akwai jiji da kai abinda ya Kara harzukani ina magana yanamun dariya cikin jin haushin dariya najanyo gefen hijabina Wanda ya Dora min rigar sanyinsa asama yana tsiyayar da ruwa na lafta mishi ajikin sai dukansa nake raina ya gama baci Dan ko ina yarinya babu abinda na tsana in ma mutum magana yana dariya tsayar da dariyar yayi saboda ruwan hijabin duk ya bata mishi fuska rike hannuwana yayi " yi hakuri my Teemah na daina wai Ashe fitinar na nan zansha fama jin dadin muryasa yasa na daina dukansa Dan yanzu cikin wani irin salo yayi maganar Jin na daina dukansa ya Sakar mun hannuna yana goge ruwan fuskarsa nayi mamakin yada baiji tsantsanin ruwan da na yarfa masa afuskarsa ba motar naji ta tsaya dagowar da nake na ganmu kofar gidanmu cikin farin na rinka kiciniyar bude motar na kasa juyowa nayi na kwakwabe fuska " ni budemun mota na futa barayin yara ta Allah ba takuba wlh ina shiga gida zan fadawa Addata ta fadawa yayana sai an bincikoku duk dariya ta kamasa ya gintse ya had'e face "My Teemah zo zauna zamuyi magana ta fahimta ganim yada ya sauya lokaci daya yasa ta Kara tsorata amma ta dake saboda bata fiye ma babba rashin kunya ba ta dawo ta zauna wani kwali naga ya janyo ya bata " amshi wannan wayace zan rika kiranki muna hira tsarinki yana burgeni inaso muyi abota dake najima a gombe sunana Aminullah Mujaheed mai jama'a Nine babban duk wani Dan sanda dake cikin garin gombe yanzu shekara biyu kenan ina ganinki duk tsaron da ake baki nine nasaka saboda kina burgeni ko wannan mutumin da ya takuraki nine nan na masa kashedin ya barki tunda bakison sa yanzu insha Allah zan tsaya miki har sai kinsamu wanda kikes o abinda nakeso dake yanzu inaso ki maida hankali gun karatunki kinga kin kusa sauranku wata ukku ku karasa secondary school so kiyi qokari kuma duk Wanda ya nemi zai takura ki fadamun amshi wayar? fuska na yamutsa duk da muryasa namun azabar dadi duk ta kashemun jikina amma na dake nace " banaso ka barshi ni bana amsar abin mutum kuma banayin qawance da namiji ina ka taba jin hakan ka fadi gaskiya kawai kace kanason cutar dani sai na sakankance ka yaudareni to bari kaji karka ganni yar karama kamar kurciya ka daukeni jahila inada ilimin Addini da boko dan haka aje anemi wata ayaudara ba niba naki banason wayar karike abinka karka kara nuna ka sanin ko ahanya kuma sai na fada agida murmushi ya saki kafin ya hade fuska tam ya kamo hannuta ya dora mata kwalin wayar ya saka idanusa cikin kwayar idanunta jikinta ya saki ta farajin kasala dan idanusa tamkar wani sinadari na kawayar bacci ne acikinsa kanta ta sada " kinsa Allah my Teema idan baki amshi wayarnan ba sai nayi mugun baki mamaki ga in da ake son ceto rayuwarki kinacan kina fama da son Wanda baima san kinayiba to wlh idan baki amasaba sai nasaka ancutar da mai girma governor sai na wulakantashi sabode ke dan munsan komai shine kike so baki kola kowane namiji da sauri na kallesa idanuna suna zubar da hawaye na rike wayar na rungumeta kirjina " kayi hakuri Aminullahi wlh zan rike wayar koda yaushe ka kirani zan dauka karka cutarmun dashi ina sonsa har nabar duniya amma bazai taba saniba saboda ya tozartani yacimun mutumci yasa ankaini gidan mahaukata Allah ne yasoni yanzu da inda takardar hauka abin Na batamun rai amma kuma sonsa ajinina yake babu Wanda ya isa yasa na fasa, sonsa kayi hakuri karka cutar dashi please? " ok kina nufin bazaki kula kowani namiji haka zakiyi tazama saboda shirmen ki " ni banceba yanzu dai mubar maganar badai waya bace kawai kake bukata muyi da abuta naji na yarda mutuikar bazaka cutarmun da My Haidar ba " tsaki yaja " karki karmun zancansa mutikar bani namiki inada kishi ki kiyaye wannan abunda kikeyi zai saka na kara tsanar governor wani har nacutar dashi kuka ta fara ta riko hannusa " don Allah karka cutar dashi naji idan dai bazaka saka acutar dashiba wlh naji bazan kara sonsa ba zan yakiceshi azuciyata har Allah ya bani wani kaji Aminullahi? miskilin murmushi ya saki kafin ya hade face " ok naji amma da sharadi? " da sauri nace" naji fadi sharadin? " karki kuskura ki nunawa wani wayar ko kifadawa yayarki ko iyayan mijin yayarki ko kawarki maheeda kuma inaso ki cireshi aranki mutikar kikayi haka to bazan cutar dashiba zabi ya rage naki tunani nayi naga so azuci yake ba gani zayiba nafasa ko ban fasaba " OK na yarda duk zanyi abinda kace kaima kuma kasa adaina bibiyata tunda ga waya" shiru yamata miskilacin ya motsa bai sake magana ba yabeka hannnu ya bude mata mota bata jira komaiba ta fice da gudu ta nufi ciki kai ya girgiza yana sakin murmushi direba yaja motar suka tafi wayarsa ta dau ringing bai dagaba ya dauki wata ya danna wata number buga daya aka dauka murmushi yasaki yace" aiki na kyau da alama buri zai ciki Dan naga alamun nasara kitt ya tsinke kiran wayoyi har biyu suna ringing yaki dagawa tsaki yaja ya lumshe idanusa yana shafa sumar kansa mai yalwar gashi yana tuna ta inda zai fara Dan yasan da yarinyar burinsa zai cika murmushi kwance kan kyakyawar fuskarshi idanusa ya bude ya kalli gun da ta zauna duk lemace ta ruwan da ya jikata tsaki yaja yana Kara matsawa nace daga baya kenan malam Aminullahi ka manta kaine ka dauketa cak ka zaunar da ita a motar kuma har ruwan saida ta gogama afuska😂 ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ko da ta shiga gida duk arikice take ta tsorata da wannan kyakyawan mutumin mai cike kwarjini kwalin wayar ta boye ajikinta bata tsaya parlo ba ta shige bedroom d'inta ta boye wayar tacire rigarsa tana sunsunawa ta ajiyeta bakin gado ta cire jikakun kayanta ta shiga bathroom tayi wanka ta dauro Alwalla ta fito tasaka doguwar Riga Mara's yauni ta fito parlo kenan taji kiran sallah magarib malika na zaune tana shayar da yarta ta kalleta"Fatima ina kika tsaya har ruwa ya jikaki haka naga ficewarki ko kallonmu bakiyiba ? zama tayi ta Dora kanta kafadar malika " ban tsaya ko inaba Aunty lokacin da na fito aka fara ruwan kallonta tayi taga kamar da damu aranta cire yar tayi daga shayarwar ta kwantar da ita gefenta ta rumgumo Teemah tana buga bayanta " ki fadamun damuwarki ko kinada wacce zaki fadawa murmushi ta kakalo" wlh Aunty ba komai kawai dan dai ruwa ya jikanine sanyine nakeji fah ta fadi tana dariya ajiyar zuciya ta sabke" wlh har naji dadi nazata ko wannan mutanan da kikace suna binkine suka tareki amma rigar waye ajikinki mai shegen kyau daganinta ba takarmun mutumba daga ina kika samu" gabanta yayi mugun faduwa tsoranta ya baiyyana cikin in ina tace" Aunty da... Ma... Malam ne..Yabani wai nasaka tunda gidan da dan nisa kar ruwa ya jikani? " amma Allah ya saka masa da Alkhairi shikuwa ina yasami irin wannan Riga mai tsada maganar na basar na saketa" Aunty muyi sallah dariya tayi " wlh kisan na dan rudene nazata cikin damuwa kike yayanki ya kira yace agaisheki yananan tafe cikin satinan murna sosai nayi " Allah ya kawoshi lafiya bari nayi sallah nazo ki kiramun shi mu gaisa jiya banji muryashi ba na fada ina shiga bedroom dina, sallah nayi ban tashiba saida aka kira isha nayi, najima ina Addu'a Allah ya kare gwamna kar kyakyawan mutuminan ya cutar dashi akaina mikewa nayi Dana tuna kashedin da yamun mutikar ban kunna wayarba zuwa nayi na daukota na cirota daga kwalinta naga iPhone ce kuma karshan kudin jikinane ya dauki rawa " wlh bazan kunna wayar nan mai uban kudiba ba ruwana dan naga ta hannu yaya Mu'azzam bata kai kudin rabin wannan ba jikina na rawa na maida wayar kwali na boyeta naji Malika, na kirana nutsuwata na saita dan ni yanzu nafi tunanin kyakyawa dan yankan kaine dan natuna kusan inda na zauna dauri dauri. uban kudin da nagani fitowa nayi har ta hado mana abunci saman carpet muka zauna bamu je kan dining ba Rasheeda na saman cinyata ina bashi munaci muna hira da Aunty har muka gama ta kirawo yaya Mu'azzam tabani mukasha hira yana tambayata da matsala ko wani mai takurani nace babu munjima sosai muna hira kafin muyi sallama, yau munjima sosai muna hira da Aunty kafin naji barci Rahseed yace yau gurina zai kwana najashi muka tafi, kwance nake sai juyi nakeyi tunanin ya zanyi na cire son gwamna azuciyata dan kar mai kyau ya cutar dashi jinayi ko za'a rabani da raina bazan iyaba amma zanyi kokarin dannewa sadakarma zan daina zuwa amsa sai jifa jifa dan kar aje ya gano yasa acutarmun da gwamna Addu'ar bacci nayi na rungume rigar mai kyau saboda kamshinsa yayi shige da na My Haidar duk akwai banbbanci amma sai nasaka akamshin My Haidar dan nasami bacci mai dadi bajimawa bacci ya dauketa asubah ta tari, zaune yake a parlo muneerat na kusansa zaune sai surutu takeyi masa yana murmushi amma hankalinsa kan Laptop" Dady wlh dadi nakeji gobe zamu damba bintu ce ta fito cikin shirin bacci" ke muneerat tashi kije ki kwanta sai surutu kike zuba masa har shabiyu yaune yan uwanki sukayi bacci mik'ewa tayi tana dariya" Allah umma dadine gobe zamu Damba " ok jeki kwanta uwar surutu kiss tama dady ta " umma sai dasafe ta fice da gudu jikinsa ta zauna rufe Laptop d'in yai ya janyota jikinsa " my man hannusa ya daro kan cikinta da yafito sosai yana shafawa " my bintuna ya tsofa? baki ta turo tana dukansa akirji murmushi yayi " ok my bintuna tauraruwar zuciyata ya babyna ya fadi yana shafar cikinta narke masa tayi ajiki tana shafa fuskarsa " my man shiru yai dan bai fiye amasa kiraba itama tasani shiyasa tayi shiru tana ci gaba da masa hira taji ya Mike da ita rikeshi tayi gam bedroom di'insa ya shiga da ita ya kwantar da ita ya zauna bakin gadon yana kallonta murmushi tayi gira ya daga mata " my man ilove u dan Allah ka killaceni azuciyarka ni daya kaji ta fadi tana turo baki cikinta yake shafawa ya duko yama cikin kiss yana tsotsar cibinta dariya take tin karfi " dan Allah my man kabari kajifa yada babynka yake motsawa wayyo kabari dagowa yayi yana murmushi dan abinda zaisa yayi dariya to dubeshi ita dincema wataran Dole ya dara idan tana wani abun ido ya kashe mata " my bintuna wai dan na gwada miki kedaya azuciyar Aliyu Muhammad Damba kowa naka ya fadi yana daga mata gira ya Mike ya shiga toilet tabishi da kallo cike da tsananin son mijinta kamar yada shima yake sonta bai jimaba ya fito ya saka jallabiya ya shimfida dadduma ya kalli bintu " tauraruwar zuciyata karfa kiyi bacci kijirani dariya tayi " ni bawani jiranka da zanyi babynka bacci yakeji murmushi yai ya tayar da sallah yau raka'a hudu yayi yajima zaune yana Addu'a tare da rokama Noor dinsa haske dan mafarkinta ya zame masa jiki kuma kullum maganrta daya yaji tsoron Allah banda mulkin zalumci Wanda dama babu hakan arayuwarsa fuskasa dauke da farin ciki ya Mike yacire jallabiyar yasaka kayan bacci ya fesa turarensa mai masifar kamshi ya Haye saman makeken bed d'insa ya janyo bintunsa yana sunsunata " my bintuna tashi itako bacci takeyi sosai dan duk abinda yakeyi batajiba yar dariya yayi babyna kanaba bintuna wuya Allah ya sabkemun ke lafiya ya kara shigar da ita jikinsa ya jamusu blanket ya lalubi bakinta yana tsotsa ahankali yana shafar cikinta saida yagaji dan kansa ya cire bakinsa ya rungumeta tsam yana karanto Addu'a Asubah ta gari ************** *bayan kawana hudu* tun ranar da Aminullahi yaba Teemah waya har yau bata kunna ba saboda tsoron idan anga wayar wazatace ya saya mata gashi yayi mata kashedin karta bari agani ko tafadi saboda tsoron kar su hadu ko su saceta ta fasa zuwa amsar sadaka islamiyar ma ta fasa zuwa tace sai sun matan bakinta makaranta shima dan amota ake kaita a maidota tana gani su suna binsu amma ba damar tsayar dasu yau ne tacika da mamaki sam basu bisuba har ta taso daga makarnta karfe biyu har sukazo gida ko wulginsu bata ganiba dadi ya cika tace maybe sun shafa mata lafiya wuni tayi ta fitowa kofar get ko taga wulginsu amma babu da farinci cikin ta wuni dan ta kara tabbatarwa bayan tayi sallahr la'asar tayi shiri ta tafiya islamiyya Malika na mata tsiya dama ai iskancine zatace ta dauki hutun zuwa islamiyya haka dai ta wuce ta tafiyarta tabar Malika na shiryama Mu'azzam abuncin tarbarsa yana isowa yau komin dare, misalin karfe biyar da rabi na sidado dan ba'a tashiba haka naji yau inason ganin My Haidar ficewa nayi daga islamiyya akofa naci karo da malam Musa yace" ah Zahara ina zaki kitsaya atashi cikin nutsuwata da ladabina na duka har kasa na gaishesa nace" malam wlh ciwon ciki ya takuramun magani zani nasha " ayya sannu to yi maza ki tafi kinga gidan naku da dan tafiya mikewa nayi cikin ladabi na fito Allah ya temakeni hijabina mai niqab ne naja na rufe fuskata idanuwa da hancina ake gani na nufi hanyar gidan gwamna sauri nakeyi dan kar na makara ya kare raba sadaka bai baniba niko haushin matarsa nakeji banaso ta bani ina dabda isa mukaci karo da dan ladi mai nama cikin ikon Allah bai ganeniba amma sai waiwaye yakeyi har yayi nisa amashin hamdala nayi da bai ganeniba kwanar da zata sadani da governor house wata arniyar mota tasha gabana idanu na zaro na goce gabana na faduwa dan sam wannan motar ban taba ganitaba gashi gurin babu wasu jama'a sosai wani mutum bakikirin dashi ya fito " ke wuce shiga mota mutafi tunda kin kasance mai tsaurin idanu maza jeki oga na kiranki gaba daya atsorace nake sai yanzu na tuno dokokin da mutumin ya kafamun Ashe banbi ko daya gabana ne ya fadi tunawa kar ajefa ko har gwamna suka kamo motar na nufa ganin ya nufoni gadan gadan ina karasowa motar ta bude da kanta shiga nayi ina zazaro idanu na kalli mutmin amma shi ko kallon inda nake baiba naji an rufo motar anjata "dan Allah kayi hakuri zan bude wayar da fatan baku cutar da shiba ko kallona baiba naji cikin isa tamakar bayaso magana cikin muryasa mai dadin sauraro yace My Teemah uwar yan soyayya ke mai taurin kaiko shiru nayi kaina kasa Sadde dan nasan Nice najayo ko menene da nabi sharadinsa da haka bata faruba kamar amafarki naji yace" amsar sadakar zaki ko wannan abun yana daga cikin abun da yasa na tsani governor Aliyu natsaneshi sai naga bayansa idan baki ciresa aranki ba kuma zakiga hukuncin da zan miki yau wayace miki ana sabamun magana duk maganar da yake kansa na kallon wani gurin idanuwana da suka jike sharkaf da hawaye saboda dacin maganar da yafadawa My Haidar raina a mugun bace idanuwa sun rufe na dago jajayen idanuna na kalleshi " malam jimana juyowa, yayi murmushi kan fuskarshi ya dagamun gira " yan mata ina jinki yi bayani ya akayi matar gwamna ya fada idanunmu na sark'e guri guda duk da yamun kwarjini amma zafin maganar da ya fadama my haidar ga wani rainin hankali da yake mun yasa, na kara harzuka na dake cike da tsiwa nace masa" Aminullah Wallahi... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *DEDICATED TO* My Fadeematul Zhara'u *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 5⃣ ....."ba Wanda ya isa ya cutar mun da My Haidar sai da yarda Allah Dan bawa baya tsallake kaddarasa kuma shidin Kainuwane dashan Allah ba na mutumba nace kayi hakuri naji zan bude wayar murika magana ko ba shikenan ba dan haka Aminullah ka fita bayan Haidar naji zan kiyaye dokokinka ta fadi tana murguda baki tunda ta fara magana yakejin wani irin shaukin kaunarta na ratsa jini da tsokarsa, aransa yace "so yanzu ya kenan Tab lallai akwai rigima gaba wlh ina mugun son My Teemah duk da har yanzu bata wayeba bazan bari na rasataba amma inada tashin hankali gabana idanunsa ya lumshe ya jingina kansa da kujera ya tura hannusa cikin gashin kansa dake sheki yana shafawa yana sakin murmushi magana yake can k'asa bakajin komai sai bakinsa ke motsawa haushi ne ya cikani kenan Ma ya daukeni mahaukaciya ya wani lumshe idanu dama da haushina na rashin ganin My Haidar kawai sai na fashe da kuka ina buga kaina da Gilles d'in motar idanusa ya bude da sauri ya dago kansa hankalinsa atashe ya rikeni can cikin amon muryasa mai masifar dadi yace mun " My Teemana yi hakurin don Allah karki tayarmun da hankali please yi shiru kibari na fuskanci rigimar da zata biyo baya yi hakuri bazan kuma miki dariya ba tunda bakiso kalli yanzu idan goshinki ya jimu ya zanyi hannusa ya Dora saman goshina yana murzawa niko sai kuka nake yarasa ya zaimun duk yabi ya rude kawai sai ya Dora kaina kafadarsa yana shafa goshina haka kawai naji sanyi araina Bacin raina Ya gushe amma nakiyin shiru duk da dadddan kamshin turaransa na ratsani ga hannusa mai taushi saman goshina Kara sautin kukan nayi shiko mutumne da bai fiye son hayaniya ba rarashinma ba damunsa yayi ba " My Teemah kiyi shiru na cemiki bazan sake miki dariya tunda bakiso to sai kiyi shiru ko? cikin shashekar kuka Wanda na rikida shi yazama na shagwaba nace" bakai bane kakemun dariya kuma kace katsani my gwamna,nah wani irin murmushi ya subucemasa amma bai yada ya fitoba" OK na bar tsanarsa saboda ke amma ki bude wayar da na baki zamuyi magana indai bakiso na saka ama governor wani abun Dan inaso kasancewa dake kirabu da gwamna idan kinaso ya tsira da rayuwarsa kuma banason kukanki shima idan kinayi zamu bata kuma kinsan me zanyi da Sauri na dago muka hada idanu kaina na sada Dan idanusa tamkar dafi ne hannusa ya janye daga saman goshina. ya had'e face " kin yada ko baki yardaba hawayen fuskata na goge tunda yace bayason kukana kuma naga hakan azahiri murmushi nayi araina nace sai in yaudareshi Dan kar ya cutarmun da Haidar Dina ajiyar zuciya na sabke" Aminullah naji zan bude wayar karku cutar dashi kaji? na fada ina langabe kai ina sakin murmushi shima murmushin yai Dan tsaf yagama karantar yarinyar " OK My Teemah idan kinyi haka Aliyunki ya tsira dagashi bai sake magana ba ya matsa can nesa da ita alamar miskinancin ya motsa wayoyinsa har ukku da suke kusa dani harda wasu dame daman uban kudi wayoyi biyu suka dauki ringing atare kamar bazai kalli gunba sai yajuyo yana yamutsa fuska dayar naga ya dauka yayi picking ya Kara kunne" my habibty ina kan hanya? i miss u too Oya kiss me murmushi ya Saki ya sakarma wayar kiss ya tsinke kiran wani kiran ya kuma shigowa ya daga " hello Alhmdllh insha Allah gobe ah ah bazan kwanaba OK bye ya tsinke kiran ko da wasa ban yadaba na kallesa ba har yagama inaji ya cillo wayar kusana saida ta bugeni amma ban juyoba na gane neman magana yakeyi dani Dan inajin murmushinsa kiransa aka kuma yi ya dauka yana hirasa cikin isa da Nuna iko yake magana sai umarni yake badawa har motar ta iso kofar gidanmu ban sake kallonsa ba shima baimun maganaba motar na tsayawa na tura kofar arufe zan yi magana naji hannusa kusa dani ya bude kofar bai kalleni ba yace"My Zahra karki manta yau ina bukatar hira dake domun ki tsira da lafiyar gwamna ya juyo muka hada idanu ya dagamun gira yana murmushi" yes matar gwamna fuska na kwakwabe zanyi kuka" ya Dora hannusa abakinsa " karki kuskura asharudana banason kukanki hawayenki yanada mutikar tsada agareni maza Adana kukanki akwai ranar yinsu shima kuma banzan barsu su zubaba Oya shiga gida hadiye kukan nayi na kakaro murmushi takaici na fice daga motar na rufo masa motar direba yaja suka tafi gefen da ta tashi ya kalla yana sakin murmushi ya dauki waya ya kira wata lumber yana magana amma Sam banji me yake cewaba, Teemah na shiga gidansu a parlo ta isko Malika da sallama ta shigo " Fatima manya niko antashma kika taho? murmushi na kakaro na zauna kusanta" Aunty ya gida wlh an tashi kodan kinga na iso da wuri sauri nayi Aunty yaya bai isoba? Bai isoba sai zuwa dare " baby zo mugaisa mamana ta dauki babyn malika tana shilawa sai kyakyatar dariya takeyi Dan sonyi mugun sabo da Watsime sosai Malika tace" Teemah ina kika samu turaren wannan mai masifar kamshi haka amma da zaki fita ai bakisa turareba? gabana naji ya buga daram ni de NASA Aminullah ba rumgumata ba yayi saidai da ina kuka ya Dora kaina kafadarsa sai hannusa da ya Dora agoshina nutsuwa na tataro nace" kujifa Aunty to ina kuwa zan samu turare saide yasmeen ce da ta bani rikon Jakarta yanzu zamu fito na bude naga wata yar kwallaba na Dan fesa amma shine kamshin har yanzu? " wlh har yanzu bakiji kamshiba mai dadi ki amsomun kwallabar zansaya ga yayanki zaizo gari yau dariya nayi " Tom idan ban mantaba gobe zance tabani muna hira har aka kira sallah magarib da baby na tafi na ajeta naje na dauro Alwalla na fito na tayar Da sallah ina gama nashiga karatu Alqura'an mai girma saida aka kira sallah isha na Mike nayi Addu'a nashiga kwararoma gwamna Allah ya tsareshi da shairrin su Aminullah duk yamun Alkawali bazai cutar dashiba saboda ni mai sunan iyayye ta fara kuka yasa na tsayar da Adu'ar na tashi na dauketa muka fito parlo Aunty Malika har ta shirya mana abunci ta amsheta ta shayar da ita mukaci abunci girkin yayi dadi sosai sai santi nake " su Shuriem ko magana babu Rasheed yayi dariya " Aunty Fati ni nayi magana malika tace" duk santine haka shiru nayi har muka gama yau ban wani jimaba na miki Rasheed zai bini na hanashi Dan ina tsoron yaga wayar ya fadawa Malika Dan yaron akwai wayo ina shiga na rufo kofar malika sai dariya take ina jinta gun da na boye wayar na nufa na fito da ita na cirota akwalinta ni kafin nasan gun kunnawar naci wuya tana kunnuwa naga da chaji acike take Sim card da komi idanu na tsiramata ina jiran kira shiru ba'a kiraba kwalin na boye itama nasata bankadan matashi Dan dama ba bacci nakejiba parlo na dawo na zauna muna hiramu nace sai yaya Mu'azzam ya Iso zan kwanta Malika tayi tamun dariya shiru nayi ************************************** *Niger kauyen garin sarki* da misalin karfe takwas na dare malam Muhammad Abban watsime zaune tsakar gida iyayye ta dauko musu abunci ta ajiye ta kawo ruwa ta zauna murmushi yayi " sannu Aishata " kai Abban Malika dariya sukayi suna zaune suna cin abuncin akayi sallama ya amsa yace " ganinan zai Mike Aisha ta rikeshi" nafa San halinka yanzu da kadawo baci zakayiba muyi maza muci sai kaje Dole ya zauna saida suka koshi dam tana rike da hannusa dariya yayi" to Aishana na gama sakeni na tafi ko murmushi tayi ta sakeshi yaje ya wanko hannusa ya fito soron kofa ba kowa ya leka kofar gida Nawalu ya gani kofar gidan a tsugunne yanaga Abba ya Mike Abba yace " ah Nawalu ne sannu da zuwa gaban Abba yazo ya tsugunna ya gaishesa ya amsa cikin sakin fuska " Abba dama kan maganar watsime ne har yanzu hiru taki dawowa kullum ina zuba idanu tun so daya da sukazo Abba Dan Allah kubani ita kar na rasa raina a daura auran daga baya idan ta dawo sai ayi bikimmu? " Nawalu kenan kabari sai ta dawo ku dai daita kanku sai na aurama ita babu Matsala kaji " to Abba nagode abani lambarta zankirata "to ai batada waya da ta mijin yayarta take kira ko ta yayata " to Abba nagode gora yaba Abba ya amsa yana godiya sukayi sallama ya tafi shikuma ya shiga gida, ya labartama iyayye yanda sukayi " to nidai banda bakin magana sai abinda yarinya ta zaba Abba yace"nima haka nagani jiyama lado ya iskeni har kanti nace su jira zuwanta tunda ni ba auran Dole zan mataba" to hakan shine daidai" haja nanu ta matsa sai kewarta take nace ai suna samun Hutu zatazo dariya iyayye tayi hirasu sukaci gaba da yi, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bayan Mu'azzam yazo sun jima suna hira sosai saida taji barci gadan gadan tayi musu sallama taje ta kwanta dama yaran sunyi bacci ya sabi abarsa suka nufi daki tun ahanya suke kissing din junansu cike da kewar junansu daketa sukayi wanka atare Mu'azzam sai tsokanarta yake tana dariya, tun Teemah na jiran kira har tayi bacci Aminullah bai kira ba can tsakiyar dare wayar tayi ta ringing amma ina tayi bacci batajiba sau biyu aka kira ba asakeba, zaune yake saman Dadduma yana kaiwa Allah kukansa da alamu ya gama sallah ne bayan ya gama Addu'o'insa naji yashigama Noor d'insa bakinsa na kiran sunanta da gani Noor Dinna ta tanada wani matsayi babba agunsa mik'ewa yayi naga yau ba bintu kofar yaje ya bude ya fice ya nufi bedroom din bintu kofar ya murda ya shiga wow nace Dan dakin ya hadu ba karya murmushi ya Saki ya nufi saman gadon tana manne da Raudat tamkar wata jaririya " my bintuna yau baza akwana Da my man ba? cikin ya shafa sai motsi yakeyi itako baccin ta take anutse Raudat ya kalla " wannan babyn tawa akwai naci kin girma shekaru bakwai amma yawa mai sham nono kinnhanamun mata taje guna ganin su kam baccinsu sukeyi hankali kwance haka yasa ya barta ta huta Dan ya lura idan tana bukatar Hutu ita daya bata zuwa dakinsa cikin yama kiss itama ya mata yama Rauda ya gyara ma bintu kwanciyarta ya lullubesu da lallausan bargo ya fice warsa yana zuwa ya cire jallabiya yasa kayan bacci ya haye saman makeken bed d'insa ya kwanta agogon manne da gado ya kalla karfe uku na dare Addu' yayi yaja blanket ya lullube jikinsa yana sakin murmushi can k'asa k'asa naji yace My Noor fatan Alkhairi ya lumshe idanunsa murmushi kan fuskarsa har bacci ya daukeshi Asuba ta gari, *********** Bayan kwana ukku tunda Mu'azzam yazo basu zauna ba kullum cikin yawo suke daga Teema sun dawo daga school ita da yaran suke fita hakan ba karamin dadi yakewa Teema ba itada Aminullah ko basu sake haduwaba amma tana ganin wulgin yaransa duk inda zata shiga a gombe suna biye da ita wayako tun ranar da yakira tana bacci bai sakeba itama batayi gigin kiransaba Adu'arta daya Allah yasa kar suma Haidar dinta wani Abu rigarnan kuwa ta Aminullah da ita take kwana tana shakar kamshi Mu'azzam yaji dadin yada ta maida hankalinta tana karatu tace yasaya mata waya yace ah ah sai ta gama secondary school Dole ta hakura Dama Dan taga yan ajinsu duk sunada waya da kuma kawarta maheeda Dan koda wasa bata taba gwada daukar wayar Aminullah ta tafi makaranta da ita ba ✨✨✨ Yau ta kama weekend da misalin karfe hudu na yamma zaune suke bayan sunyi sallahr la'asar Rasheed jikinta zaune Mu'azzam ya kallesu yayi dariya " su watsime manya meyasa yanzu kika zama shiru shirune ko duk girmane murmushi tayi" yaya Dan kai ne banason sunan fah dariya malika tayi takaiwa mu'azzam dukan wasa" to kaji sai ka kiyaye ramawa yayi " kuji haka kawai kitadamu gajiya dariya suka ba teema" ni dai bari natashi na tafi makaranta shuriem zukuje kai ya girgiza mik'ewa tayi tashiga bedroom ta saka hijabinta wayarta taje inda take boyewa ta dauko taga Aminullah yakira har sau biyu idanu tazaro zama tayi tana jira ko asake saida ta kwashe Rabin awa takasa tafiya islamiyyar ga lokaci ya shige kiran ya shigo saida ya kusa tsinkewa ta daga ta Kara kunne cikin nutsuwarta da zakin muryata tayi sallama ta gaishesa ashgwab'e kwanci yayi ya rufe idanusa ya sabke ajiyar zuciya inajinsa shiru nayi bansake maganaba can naji yace"My Teemana ykk? yada yayi maganar yasa naji wani iri na daure nace" lfy amma kadena cewa ni takace please sansanyan murmushi yayi " OK naji my zahara kwana biyu bana garine amma ko kinemeni ko my ashagwabe nace " yo ni ina zan nemeka meye hadina da kai da fatan My Haidar na lfy? " eh to wayasani dai idanu nazaro bakina narawa nace" me... ka... Masa? murmushi yayi mai Dan sauti " ya kin canza shawara zaki rabu dashi ko. shiru nayi " wlh duk inda kika shiga inada labari ki taka asannu duk yabi ya baibayeni da wata irin voice mai dadi shiru nayi ina sauraran sa har ya gama maganarsa harda sharuda ya gindaya mun anutse tamkar bayaso yake magana ajiyar zuciya na sabke" OK naji yanzu zan tafi islamiyya sai nadawo baimun magana ba ya tsinke kiran agagauce na shirya na boye wayar na fito " yaya mu'azzam sai nadawo" kanwata naga fah guri ya kure" eh bari sai naje ko fatiha na samu anty sai nadawo na fadi ina ficewa, tafe nake cikin nutsuwa ba'a ganin fuskata sai idanuwana niko dama ba niyar zuwa islamiyya nayi murya Aminulllah ce ta tsumun zuciya tasa naji ina son ganin My Haidar na amso kudin hannusa nazo nashaki kamshinsa dan yau Aminullah ya tadomun tsuman son Haidar hanyar governor house na dauka dayake babu nisa cikin unguwa daya muke kaf na gama waiwayena banga uwayan jarababa naji dadi lokacin danazo ba'a fara raboba ance basuna shida iyalinsa muna zaune misalin karfe shida mukaji jiniya ta karde layin baki daya hankalina na gun har aka bude musu hamshakin get suna ta shigewa ciki gidan wulleliyar motar da tafi sauran haduwa tana tsaye kofar get din bata shigaba ko ina jami'an tsarone da sojoji suke shawagi yau duk atsorace nake wani murdadan kato nagani Ya fito ya bude motar kafafunsa ya fara fito dasu kafin uban jikinsa idanuwana na lumshe na bude dan yau my Haidar yayi mugun yin kyau gashidai zaikai 50 year gashi ingarman namijine kyakyawa ajin karshe akyau kana ganinsa kaga bafulatanin asali gilashine baki manne kan fuskarsa saidai fuskarsa babu walwala alamar miskilancin ya motsa amma duk da haka yayi kyau sosai wata danyar shaddah ganilah ce jikinsa farace tas anzuba mata zare bleu ina cikin kallonsa naga wata mata fara yar lukuta kyakyawa saide tana dauke da ciki kyakyawace zata kai 35 year kyakyawar fuskarta dauke da murmushi tana rike da yarinya fara kyakyawa yar kimanin 7 year jami'an tsaro na kewaye dasu ya kamo hannuta suka nufo gunmu jinayi dama banzoba raina ya bacci yada yake rike da hannuta kwalla ta taru idanuna na maida kullum ka idarsuce sai ya basu sadaka ya hana akorasu saide an saka matakan tsaro akwai na'ura da take lura da su ko da akwai me niyar mugunta ya boye wani Abu ajikinsa zata gwada suna isa suka fara bamu sadaka daya bayan daya yazo daidae guna naji gabana ya tsananta faduwa zarazaran hannuwansa ya begu ya bani sadakar nashiga rudu ban saniba na hado da hannusa ina kallon kwayar idanusa da sauri ya janyen hannusa yanajan tsaki yana goge hannusa fuskarsa babu alamar rahma daket ya karasa rabon ya tafi yaja hannu matarsa mafi soyuwa azuciyarsa kallonsa tayi " my man meya faru shiru yamata sanin halinsa bazai taba bata amsaba tayi shiru security na biye dasu Rauda na rike da hannu bintu tace"Dady angama rabamusu ne? " cikin zazakar murya yace" an gama baby motar suka shiga baby tana GABA gun direba bintu ta kwantar da kanta kafadarsa kallonta yai ya daga mata gira. yasa tattausan hannunsa yana shafar cikinta " my man wa ya tabamun kai ko masu amsar sadakane NASA ahanasu zuwa hannuta ya kamo ya saka karamar yatsarta bakinsa yana tsotsa shiru tayi dan tasan bazai taba fada mataba suna shiga gidan naga haduwarsa tamkar Aljannar duniya fitowa sukayi ya dauki baby yana rike da hannu bintu matarsa mafi soyuwa azuciyarsa baya iya hadata da kowa aduniya cikin isa da izza yake takunsa tamkar shekaru basu jaba wata hanya sukabi suka nufi wani hadaddan parlo da sallama suka shigo parlon yayi Ashe ganin dare nakeyimasa tsawa naji bintu ta dakawa wata mata " ke ban muku kashe kubar duk wani aiki mutikar my man zai shigoba kar shegiyar da ta kara tsayawa aiki? "Hajiya ayi hakuri muneerat ce tace nazo na gyara gun da suka bata " ok bacemun da gani da gudu matar tabar wajan dan shi ko kallon inda macan take baiba hannu bintu ya kamo suka karasa shigowa tafkeken parlon kyawawan matasan yara su ukku mace daya maza biyu suka tarbesu cike da murna rumgumesu sukayi suna dariya ya kalli Asif da mukutar " Oya kuje kuyi Alwalla kuzo muje masallaci lokacin sallah ya kusa my Munee keko kiyi agida keda my Raudana baki dayansu suka nufi bedroom suna dariya ya wulga ba kowa ya dauki bintu cak sai dariya takeyi ya nufi bedroom dinsa" washhhh my bintuna zaki karya Aliyun ki keda baby ya fada yana kiss din wuyanta dariya tayi " Allah my man na kara nauyi ko kai ya daga bai sake magana ba suka shige bedroom don shirin yin sallah wacce ko kiranta ba aiba Ka idarsa ce haka shirin yin sallah tare da iyalinsa tun kan Akira, ina ganin sun shige gida na sabke ajiyar zuciya na Mike wata, namun magana ko saurarata ban ba na tafi ina farin cikin ganinsa ga kamshinsa na shaka ga ido hudu mun hada dashi ina mamakin yada masha Allah yakeda cikar halita tsarinsu zaizo daya da Aminullah har farin saide kowa kamaninsa daban har bansa wa, yafi dadin muryaba tafe nake raina fari tas na cire katon hijabin na bar karamin murmushi dauke kan fuskata cikin zazakar muryata nace" saini teema ta gwamna kudin sadakin ka kake bani da hannuka ina sonka ko bazaka soniba sauri na fara ganin magarib takusa ina dab da isa gida dan na gama gangarowa kawai naci karo da dan ladi a mashin dinsa da katon daron namansa agaban mashin din sai baki yake washewa na karkace zan wuce ya tare hanyar da mashin Dole tasa na tsaya karan motar da najine aguje yasa na waiwaya gabana na faduwa dan namanta kashedin da Aminullah ya gama mun dazu kafin na fito atosrace nake bin motar da kallo dan ladi ya tsareta da idanu sai lasar baki yakeyi dan hijabin yayi karami sosai ya bude baki zaiyi magana ne.....✍🏻 Rahma ce ummu fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *🙏🏻🙏🏻🙏🏻Please kudaina kirana ko turamun sakon tambaboyi Akan wanene wannan Aminullah wai. Dan Allah na fadamuku yo ina kuka taba ganin anyi haka abun da zai faru acikin labari kuma nabaku shi kafin lokaci yayi hakuri zakuyi kubiyoni cikin labarin har na warware muku zare da abawa masu cewa idan kun turo sako bana mayar muku saboda Allah tambayar kuce batada Amsa shiyasa amma duk da haka Real Ladingo Rahma ummu Fareesa yar mutun Niger 💃🏻😂🤣🤣😆Wallahi ina yinku ina sonku ina kaunarku kamar yada kuke son matar gwamna I love you🌹 irin mazga mazga dinan Ana kyawun tare😘🤝🏻🤝🏻😘* *DEDICATED TO* My Shafancy *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 6⃣ .....dan ladi na shirin magana yaga mota ta tunkarosa kamar zata takesa da sauri ya matsa har zufa ta fara keto masa shuuu motar ta fice harara motar Teemah tayi taja tsaki ta gyra tsayuwarta tana harara dan ladi dariya yayi " watsime bari kuci abunku ki more ya zage mata tsinka biyu na nama Ashe baki komaba kauye nifa ranar naga wata har zan tsaya na tuna warsu fah mai gadin gidanku yace kin koma kauye wlh warsu mugune bakin ciki yake miki dan karki aureni na rika kawo miki kashin miya kinsan mu mahauta bamu barin matanmu da kwadan nama anjima zan bullo muzanta ya bata takardar naman hanci ta done ta had'e face" amma Allah ya isa tsakanina dakai wlh tunda na tsallake shairrin su nawalu mai goro da lado mai kifi to Allah kaima nafi karfinka mugu wato ka barbado magani a nama ka kawomin naci ni mayya na rika binka ko wlh kana neman dauré kanka agarinan wai watsime to inama kasan wannan sunan ko akauye sai kace Teemah amma saboda bakin ciki kake batamun sunah miyau ta tofa masa a fuska ta zuba da gudu amma tana gaba kafin ta shige gida motar tasha gabanta wannan katon ya fito " ke wlh Oga yace ki kiyaye yanzu ma dan baya fita wannan lokacin ne kuma na daukar masa komai acikin camera kiyi hankali da tsayawa da irin mutanan da ko baruwan Flowers oga bazai sa suba hararasa nayi na rike kuguna " wlh bari kaji ko Ogan naku bazai juyaniba tunda ba hadina dashi aniyarku ta biku kuma sai na hadaku da My Haidar kansa ya kada dan ya razanata ya nufota da gudu na tura get na shige motar suka shige suka jata da karfi saida nazo kofar parlo na tsaya ina maida numfashi nutsuwata na gyara na tura kofar na shigo da sallama yaya ma'azzam zai fito " watsime sai yanzu kin jima har ana shirin sallah "yaya nifa banason sunan nan nayi fushi dariya yayi" to yi hakuri ya fada yana ficewa, murmushi nayi na shige " Fatima sai yanzu? dariya nayi naje kusanta na zauna" Aunty yau na dade ko momy zo mugaisa Aunty kinga yaya ko? " tau meyayi ya fadi sunan ko? " hmmm Ashe kin sani Shoriem wlh sai na fara cin gidanku idan baku zuwa islamiyya " oh mama zasu fara ai " ni nashiga nayi sallah amshi momy amsarta tayi Rasheed na biye dani ina zuwa nashiga bathroom na dauro Alwalla na fito " Rasheed maza zo muyi sallah gwara ka koya tayar da sallah tayi, tana gamawa ta gyara zamanta ta janyo Qura'an ta fara karatu Rasheed yana mata sururu bata saurareshi ba taci GABA da karatunta har saida aka kira sallah isha'i ta rufe Qura'an ta Mike ta tayar da isha'i, tana gabamawa tayi sujada tajima goshinta akasa tana kai kukanta gun Allah dan akwai abinda ya cinkushe mata azuciya gaskiya ko ni watsime ta burgeni saboda akwai ibada dagowa tayi ta daga hannuwanta nanma tajima sosai ta shafa fatiha ta Mike ta cire hijabi ta haura gado "Rasheed jeka gun Aunty yanzu zan fito kaji dan kirki " to na tafi da gudu ya bude kofar ya fice wayarta ta cire bankadan matashi aikuwa yanzu Aminullah taga kira har biyu jitayi tana son jin muryasa mai dadi dailing din lumber tayi bugo daya yayi picking shiru tayi batace komaiba sansanyin murmushi ya saki cikin amon muryasa mai dadi yace" My zahara ykk? idanu na lumshe naji kamar my Haidar dinane " hello My Teemah kiyi magana ai naga duk abinda kukayi da mai nama " to ina ruwanka ai gwamma shi idan bazai cutarmun da my haidar ba wai mene zaka bani kakirani? " love zan baki ya fadi cikin wani irin Salo da wani suna mai dadi da yafada k'asan makoshi duk diriricewa Teemah tayi ashagwabe nace "Aminullah please kafita rayuwata kana yaudarata dayawa zaka dauki alhakina ka daina mun yanayin my Aliyuna komai kayi sak shi kana ruramun wutar kaunarsa azuciyata meyasa komai naka yake satar NASA ko dan ka cutar dani nakai karshan maganar ina sakin kukan shagwaba tunda ta fara magana ya lumshe idanusa yanajin wani yanayi na daban da bai taba jiba akan diya mace jiyake sonta zai iya kasheshi kukantane ya dawo dashi haiyacinsa "My zahara please bari kukan wlh hankalina atashe yake idan kina kuka baki kusana bare na lallabaki na shanye hawayenki Dan banaso suzama asara komai baki tsada gareshi agurina please my heartbeat yi shiru kinji to me zai hana ni ki soni tunda muna ruwa dashi wlh ina mugu mugun sonki da kaunarki tsawon shekaru biyu kenan, ki daina kukan my Rabin Raina cikin shashekar kuka nace" Aminullah ni bazan sokaba zuciyata ta mutum dayace duk bazan samesaba murmushi ya saki" ok yi shiru kuma idan bakiyi shiruba to yanzu zansa amsa, wani abun cutarwar idan kina musu ci GABA da kukan " nayi shiru ni sai anjima inada abunyi" ok Matar gwamna zan kiraki zuwa can dare kinji zahara haskena baki na turo " to naji amma dai bakada gurbi aeuciyata, kitt na kashe Kiran na boye wayar kasan pillow na sabko daga saman gadon na gyara fuskata na fito parlo " Aunty baku nemana? dariya tayi" ai Rasheed yace karatu kikeyi? " eh na gama yaya yau nasami ice cream kuwa? dariya yayi" yau bazaki samu madara mai sanyiba yarinya " Aunty kice yaya yasamun ice cream dan Allah kuma abarcewa madara mai sanyi ai yanzu kan mage ya waye na fadi ina langwabe kaina " ni ba ruwana kunfi kusa gake gashinan dariya yai " ok zan kawo miki aban abunci naci ko kan dining muka nufa mudukanmu kowa yaci abinda yakeso dayake kullum idan yaya na gari girki kala uku Aunty takeyi bayan mun gamalane mu'azzam yace mushirya zamu tafi can gidansu zuwa nayi na shiryo cikin abaya doguwa Riga da gyalenta ina fito ni suke jira muka fito harabar gida muka shiga mota ina baya nida su shuriem sai dariya Rasheed yake sani saida muka biya aka sai mana ice cream mukasha muka more akofar gadan yayi parking muka fito ina rike da hannu yara muku shiga da sallama muka shigo parlon innah sahiya na zaune " ah maraba da baki sannunku da zuwa maraba har kasa Malika taje ta duka ta gaisheta nima nayi yada tayi na gaishe " ah Fatima yan mata idan Mu'azzam baya gari baki neman muku mik'ewa mukayi muka zauna saman kujera yaya yazo kusanta ya zauna ta zungureshi akai" innah me kuma nayi? " ba komai kaga kai Rasheed kuzo mana mu gaisa gunta suka zo ta hadasu ta rungumesu" innah ina Abba kuwa? " wlh shida malam zakari suke tare baka kirashi awaya zaku zoba ko? " eh ai jimawa zamuyi ya iskomu " Fatima ina karatu ana yi da kyau ko? " innah munayi munkusa fara jarabawa ma" to Allah ya taimaka ya bada sa'a " Amin innah " amsomun Aisha mugaisa itama naga irin na Shuriem ne ko sai rigima amsarta nayi na kaita aikuwa ta kiya ta kafa kuka Malika dariya kawai take musu Dole na maidota gun uwarta, hira mukayi sosai har abban su Mu'azzam ya dawo sai tsokanata yakeyi wai tsoho za'a auramun nayi ta dariya munjima agidan sai karfe goma da rabi muka dawo gida koda mukazo bacci yaci idanuna atsaye namusu sallama na shige bedroom dina wanka nayi agurguje nasaka rigar bacci na Haye gado wayata na duba Aminullah yace zai kirani bai kiraniba tsaki naja na kasheta gaba dayanta nayi kwanciyata ina Adu'ar bacci bajimawa barci ya saceta ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ zaune take bakin makeken royal bed d'in Mai girma Aliyu gwamna cikin wasu kayan bacci masu masifar kyau da tsada masu sulbi farare tas sai zuba kamshi takeyi tayi kyau mutika cikinta ya fito sosai game takeyi da wata hadadiyar wayar Aliyun sai murmushi takeyi dan ta kware wajan iya wannan game din kofar bathroom ya bude ya fito dauro da towel jikinsa na tsigar da ruwa hannusa daya dauke da karamun towel yana goge jikinsa ya kalleta baice mata komaiba ya murmusa kadan kallonsa tayi " my man? gira ya daga mata ya tambayeta da idanu menene dariya tayi" my man yau miskilancin yayi yawa komi sai ta idanu ta fada tana Mik'ewa taje ta rumgumeshi ta baya ta ta zuro hannuwanta tana shafa gashin kirjinsa murya can k'asa yace" my bintuna bari na shafa mai mukwanta kinga da Asubah tafiya gareni ko? " my man to ba kai bane kaki amsawa murmushi yai " my tauraruwar zuciyata na amsa na'am my bintuna ji yada kike zunguremun babyna dariya ta kyalkyale tayi masa kiss tsakiyar bayansa ta sakeshi ta koma ta zauna ta dauki wayarsa taci gaba da game dinta shiko ya goge jikinsa ya shafa mayukansa masu azabar taushi da dadi ya gyara sumar kansa gashi luf kwance sai sheki yakeyi bakikirin sumarsa mai kyau ya bude wardrobe ya ciro kayan bacci irin na bintunsa Riga da wando ya saka ya fesa shegen turaransa mai sanyin dadin kamshi ya haura saman bed d'in " my bintuna zo kiji wani zance mai dadi " my man don Allah zo dora ni gado yar dariya yayi ya matso bakin gadon ya amshe wayar ya ajiye gefe ya ciccibota sai dariya takeyi ya kwantar da ita ya beka hannu ya kashe wutar d'akin ya rumgumota hannusa bisa cikinta yana shafawa yana mata rada akunne sai dariya takeyi daga baya naji shiru sai dan nishi nishi sama sama akeyi Asuba ta gari ************** bayan kwana biyar yau ta kama Alhamis Akullum sai munyi waya da Aminullah jiyane da yau kawai bamuyiba niko dama idan ba ya kiraniba bana kiransa muryashi na rikirkitana tana dadamun son Gwamna azuciyata amma tun ranar nan bamu sake haduwaba yayi yayi na soshi nakiya nace masa gwamna mana daina so duk Dan ya shafamun lafiya saboda yana sakani wani yanayi naso, misalin karfe biyu da Rabi muna tsaye acikin harabar makarantarmu nida Maheeda duk an watse an barmu munajiran azo daukarmu sai tsaki na keja maheeda tayi dariya " my Teemah kinfiye gajan hakuri bata rufe bakiba akazo daukanta nayi narai narai da idanu " my maheena tafiya zakiyi dariyarta ta danne" to muje a ajiyeki sai muwuce daga can " ah kije kawai sonake naga gudun ruwansa direban ba yada batayiba muje nakiya tana tafiya haushi ya cikani na fito kofar makarantar tsaki naja na kama hanyar titi ko nasami abin hawa ina tsaye bakin titi haushi ya cikani bansami abin hawaba mutanan naga gilmawarsu fuuuu motoci ukku ajere da gudu sun wuce kamar wankiya aikuwa da gudu nayi hanyar makaranta cikin yar kwana naga wata wuleliyar mota baka sudik kana ganinta kasan ba karamun mutum bane ciki direba ya fito harda bindiga dauke ahannusa" hajiya please karki mana musu shiga Oga na shawar ya kaiki gida labari yaji ba'azo daukarkiba da kansa shi yazo don Allah imaza ki shige bamason tsayuwa a ko ina baki ta murguda masa " wlh baza'a shigaba wai meye zaku takurani fuska ya hade ya saitata da bindiga idanu ta zaro ba shiri ta shiga motar tana jamasa Allah ya isa kofar ya rufo ya zagaya ya shiga yaja motar atakure na zauna dadadan kamshinsa ya kaimun marfmaki a hancina juyowa nayi na kallesa ya had'e cikin manyan kaya masu masifar kyau da tsada shaddace ta kece raini ruwan toka taxi uban aiki yayi wani mugun kyau fatarsa sai sheki takeyi kamar ka tabashi jini ya fito cikin dakiya nace" malam Aminu wai ana so dole ne ina Dan dalili zaka takurani Dan Allah karabu dani nifa na fara gajiya bari kaji to Haidar dinmu nafa sonsa don haka to rabu dani sansanyan murmushi yai mata cikin amon muryashi mai dadi cike da miskilanci yace" oh my Teemah karya kikeyi son Aliyu na ranki nine bakya so niko ina sonki. yanzuma jinayi bazan iya hakurin rashin ganinki ba Dole nayi dabara da zan ganki my haskena my zahara tunda ya fara magana na shiga shaukin so mai wuyar faduwa saide haushinsa yau nakeji saboda yana neman sani amatsala juyawa yayi yana kallon titi bai sake maganaba sai murmushi da yake Saki wayoyinsa har sun gaji da ruri bai dagaba " to ni bana sonka ka rabu dani ko nakai karanka gun ban sanda haba ai kuwa mai zaiyi idan ba dariya ba harda tafawa " idan kinje wazaki ce dariyar shi ta tunzurani sosai bansan lokacin da kuka ya kufcemun ba duk kokarin boyeshi da nayi nakasa na kifa kaina saman cinyata idanu ya zuba mata cike da tsantsar kaunarta da tausayinta rankwafowa yayi dabda ni cikin sanyi murya yace" My Zahara please kiyi hakuri wlh kece kike sakani nishadi bansan lokacin da nakeyin dariya ba dan ni murmushi ma bai dame niba bawai banayi yi bane ah ah ba irin yada ke kike saurin saniba duk da inda mai bani nishadi amma naki dabanne don Allah kibar kukan kinji my teemah? kamar ya zugani na Kara sautin kukan kansa ya dafe ya Saki, tattausan hannusa yasaka ya dagoni ya rike fuskata da hannu biyu yasaka yatsarsa ya shafo hawayen fuskata yakai bakinsa ya lashe ya Kara lakutowa da hannusa ya sude tas yana shanyewa tana fito da wasu hankalinsa ya fara tashi don bayason hawayenta na fitowa k'asa yayi da murya ya Kara tallabo kanta " My Zahara dago idanunki ki kalleni kiji abun da zan gayamiki kinji muradin Raina kafada na makale ina turo baki ashagwabe nace " ni sakarmun fuskata bazan kallekaba bakai bane kasani kuka na fada wani hawayen na shirin gangarowa kan fuskata shima yasake min magana ashagwab'e cikin zazakar muryasa " my Heartbeat bazan barsu su zuboba please kalleni yar lelena.... ✍🏻 *kuyi manage saida nagama typing mai tsayin gaske ya goge😢😢😢* Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Real Ladingo😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* 💃🏻💃🏻💃🏻Wallahi inajin dadin yada kuke nuna kaunarku ga Matar Gwamna nagode da Kiran da kukemun da sak'on ninku jiya ko lfy wlh jiya ina busy ne amma gashi kunsamu yau kaiyi da mai yinka masoyan Matar Gwamna asha karatu lafiya🌹 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 7⃣ .....d'agowa nayi fuskata na rike a tattausan hannunsa idanumu ya sek'e guri daya gabana naji ya fadi tun karfi yau sosai ya rikidemun tamkar my Haidar DINA fuskarsu ce kawai Takeda, banbanci cikin rawar baki nakai hannuna saman kyakyawar fuskarsa na shafo na taba dogon hancinsa nace " me... Ya... Sa ka.. Ke.. Kama.. da... My Haidar DINA?? hannusa yasa ya shafo hawayan fuskata ya kai bakinsa ya shanye can k'asan makoshi yace" My haskena wlh sonki yamun mugun kamu please kisoni kinji Rabin Raina Fatima bintuna? ya fada yana cizona a tafin hannuna da sauri na janye hannuna daga fuskarsa na sada kaina ina yarfa hannu nasaka masa kukan shagwaba "wayyo hannuna ancinye mun hannuna da sauri ya riko yatsar yana huramun iskar bakinsa " Sorry my heartbeat nine ko yi hakuri bazan kuma ba ai kece kika tabamun fuska niko na cijeki ya fada ashagwab'e yana sakin hannuta dan yaga rigimace takeji babu wani san hakoransa " my Fatimana zaki aureni?? "ni bazan soka ba duk nafara jin wani iri saboda kana mun kama da Haydar amma duka na hakura wlh shima zan cireshi araina please kafita rayuwata ko na zauna lafiya kaga kai babane ka haifeni banason namaka rashin kunya daga yau bani bakai nakai karshan maganar ina shasheka fuskata ya saki ya shafo hawayen ya shanye ya had'e face" My teemah kinsan Allah hadiye kukan ki yanzu nan ki maida wannan zazakan hawayen Wanda yafi Zuma dadi awajena idan ba hakaba Allah Rumgumarki zanyi na kamo fuskarki na nasaka harshena na tsotse hawayen tas idan kinyi musu ci gaba kigani? kai na dago ina zaro idanu muna hada idanu naga gaskiya abinda ya fada afuskarsa neman kukan nayi na rasa har hawayen sun koma tamkar baniba na nutso murmushi yai afakaice yanajin nishadi sosai wayarsa da take kusanta ta dauki ruri bai dagaba na kalli wayar ni abun mamaki yake bani kullum da wayoyi da uban tulun kudi kusa dani wani Kiran aka sake " my heartbeat bani wayar kusanki kallonsa nayi kamar bashi yai maganar ba baki na tabe nima na juya kaina " haskena dake nake My Fatimana kibani wayar kusanki kinji matar gwamna? baki na turo na juyo ashagwab'e ina magana ina kallonsa " Aminullah meyasa, kakemun hakane?? juyowa yayi amma baimun magana ba dan dama idan baisa kansa magana ko zaka shekara kana masa mita ko ajikinsa tsareni yai da rikitatun idanunsa muna kallon juna har bamu san lokaci ya jaba saida mukaji direba ya tsayar da mota da sauri na sada kaina cikin shagwaba yamun magana murya can k'asa " my Fatimana yanzu rabuwa zamuyi sai yaushe zaki soni gabaki daya jikina ya saki jinsa nake tamkar Haidar amma na dake na dago ina turo baki " ni bazan soka ba baruwana dakai? " ni inada ruwa dake my heartbeat anjima zamuyi waya? " bazan dagaba " baki isaba kinfa kamu nasani Muryata namiki sugar baki na murguda na bude motar taki buduwa na juyo na kallesa ashagwab'e buris yai dani ya juya kansa ya dauki zabgegiyar waya yana latsawa takaici ya cikani kamar na shakoshi nakeji kallonsa nayi yama ki juyowa haushi yasa na beka hannu na warce hawar hannunsa kallona yayi ya dagamun gira yana tambayata da idanu lfy kaina na sada wata wayar ya dauka yana latsawa murta na rawa nace" Aminullah kasheni kakeso kayi ko? nifa banason wulakanci wayar ya ajiye ya amshe ta hannuna " ni da kikemun Ashe ba dadi to me nayi miki ko neman fada ya fada ashagwab'e " ni budemun mota kuma insha Allah kuka ne kakeso nayi bazan yiba murmushi yayi " my heartbeat wlh banso kiyiba dai da tuni kinyishi na shanye sweet hawayenki banaso ki fada dayawa ne ya fada yana daga mata gira banza nayi dashi na dauke kaina saida ya ida Jan fadansa yaga ko juyowa batayi ba ta kallesa ya ajiye wayar murmushi yai"my Teema uniforme dinki tayi datti sosai ya fada yana yatsina fuskarsa wani kululun bakin cikine ya tokareni hannusa ya matso ya bude mata motar " gaskiya jeki kiyi wanki wai ya fadi yana toshe hanci ai ko juyowa banba na sabko nayi hanyar gida ina danne kukana kai ya girgiza yana sakin murmushi direba yaja motar wlh inajin dadin tsokarki burin raina wayar kusanta ya janyo ya kira wata number bugu biyu daka daga " Alhmdllh wlh komai yanamun yada nakeso wlh yarinyar akwai tarbiya sam bata dubin abun mutum samun mace irinta sai antona yanzu matsala biyu ta ragemun itama zan kara Sata jikina har na magan ceta dayar matsalar ko ta wancan bangarance? " ok kubi komai akan tsari bye ya tsinke Kiran ya lumshe idanusa yana sakin murmushi hannusa saman kyakyawar fuskarsa yana taba inda Watsime ta taba, watsime na shiga gida saida ta tsaya kofar parlo ta gyara nutsuwarta saide kamshin turaren Aminullah ya baibayeta duk da bai taba ko inantaba sai fuskarta da sallama na shigo suna zaune har yaya Mu'azzam sannu na musu wuff na shige bedroom d'ina inaji suna kirana ina ajiye jakata na shiga bathroom acan na cire uniforme ina sunsunawa babu wani wari saima kamshi tsaki naja nayi wanka na fito dauré da towel ko jiki ban gogeba na daura zane nasaka hijab na fito " Aunty yunwa? nakeji dariya mu'azzam yayi " watsime daga zuwa sai kice yunwa muma bamu ciba kusan Malika ta zauna dariya Malika tayi" my darling kafiye tsokana tashi kije kici " Aunty kice Yaya yabar fadar sunan " na bari tuba nakeyi murmushi tayi ta Mike tsaye " 'ya'yana kuzo muje kan dining binta sukayi baby sai hannu take dagawa Teemah mu'azzam ya dauketa yana shillawa " yarinya momynki yunwa takeji bari ta take cikinta Malika ta kwanto jikinsa takai bakinta kunnesa tamasa rada idanu ya zaro " Allah da gaske ko wasa, my tawan karfa ki kunnomun wuta ki gudu dariya tayi takai masa dukan wasa ta turo baki " to na fasama murmushi yai " ok yi hakuri bari na rigaki da babyn ya Mike ya nufi bedroom sai dariya take masa Teemah bayan sun gama cin abuncin suka dawo parlo " Aunty na tafi na huta" yauwa jeki da yaranki ku huta hannusu ta ja suka nufi d'aki Malika ko ta mike ta nufi gun mijinta, Teemah suna shiga ta kwanta su shuraim suna wasansu wayarta ta fito da ita yako kirata har sau uku baki na tab'e na shiga whatsapp idanu na zaro ganin kalaman soyayya masu mutikar dadi da sanyaya zuciyar masoyi kin mayar masa nayi na tura masa *babu ruwanka dani bakace wari nakeba* hoton wata kyakyawar yarinya ce kan dp din baya online haka na tura masa *Aminullah wannan kyakyawar yar kace wow ta burgeni💋💋💋* na rufe data na na sauka wayar na kwanta idanu na lumshe ina tunanin abubuwa da dama har bacci ya dauketa su Rashesd sai wasansu sukeyi atsakiyar d'aki, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ da misalin karfe tara na dare zaune suke bayan sun gama cin abunci hirasu suke cikin nishadi Teemah tace " yaya wlh marmarin ganin iyayye nake da Abbana dariya yayi " ai kuna kammala jaraba zaki ki kwana biyu barima na baki su kuyi fira Kiran Abba yai ya bata daide lokacin suna tare da Nawalu yau harda kukansa sai anbashi watutunsa ya aura idan ko anyi mata aurene afada masa Abba ya rike baki yana mamakin wannan lamari wayarsa tayi kara ya daga da slm "Mu'azzam kuna lafiya ko? " lafiya lau Abba ga mutuniyar tanaso ku gaisa " to bata amsa tayi " Abbana ina yini ina iyayye wlh ina kewarku kamar na taho? " auta kiyi hakuri zaki zo ai ga nawalu ku gaisa baki ya washe hakora jawur ya amshi wayar da karfi yake magana" Allo watutu ya binni dan Allah ki dawo dan su rabu lfy ta dauré tayi dariya" lfy Nawalu sarkin kazammai uban yan dauda ya *garin Sarki* kowa lafiya ko? " wlh lahi muke gani gun babnamu? " to yayi kyau bashi wayar karka sake zuwa kabari idan nazo zan nemeka " to hikenan nagode Abba yaba wayar ya nufi gida iyayye na zaune tsakar gida ya shigo ya bata wayar sun jima sosai suna hira daya bayan daya watsime yau shagwaba ta motsa sai daket suka lallabata sukayi sallama mu'azzam yau yaci dariya saida ya wuntsulo daga kujera saboda duk abinda sukayi da nawalu yanaji da Wanda Abba ya fada masa nawalu namusu zirganiya agida Teemah abinda yamata haushi dan ta tsani dariya kuka ta saka musu sai daket mu'azzam ya lallabat ya bata hakuri kafin ta sabko Malika ma danne dariya ce tayi cigaba sukayi da hirasu sai goma da rabi Teemah tayi musu sallama taje, Tayi shirin kwanciya akwance take sai juyi take wayarta ta dauko ta duba har yanzu bai bude data ba bare ya hau online wayar ta aje tana juyi har bacci ya dauketa,, governer house Zaune suke a tamkamemen parlon su Aliyu yana manne da farin gilashi laptop ce gabansa yana dannawa da hannu daya hannu dayan waya manne a kunnesa Rauda na bayansa akwance sai dariya takeyi " Dady kayi tsaye mana ka zagaya dani bintu na gefe kankana take sha ayangace da tulelen cikinta sai kace ya isa haihuwa shiko watansa bakwai ne sai murmushi take " baby kibar Dady yayi waya mana wlh zanzo na sabkeki duk kinbi kinsa masa gajiya kukan shagwaba tasa " Dadyna kaga umma ko hannunsa ya cire daga laptop ya beka yana buga bayanta ya cire wayar akunnrsa " babyna rabu da bintu haushine takeji yi kwanciyarki bayan Dadynki dariya tayi wayar ya mayar kunnesa ya kalli bintu ya daga mata gira baki ta turo " my man ni ko? gwalo yamata " ke ko baby zaki san inda zaki kwana badai ajikinaba " eh umma na kwana gun Dadyna sauran yaran kowa na sha'aninsa tamkar dare baiba makekiyar TV dake parlo manne abango game ne yaran suke masha Allah sai yau na kare musu kallo su uku ne babban zai kai 15 year sai mai binsa zaiyi 13 year sai mace yar 10 year sai Rauda wacce take bayan dadynta tana da 7 year fararene tas kyawawane masha Allah bintu ta kalli agogon bango " Asif mukutar muneerat Oya atashi shabiyu fah aje akwanta akwai school gobe fah" Muneerat tace " umma munkusa gamawa Aliyu yana jinsu kai ya girgiza yana aikinsa! My man kace musu su kwanta dare yayi kalli wannan uwar rigimar har tayi bacci a bayanka nidai bazan daukaba shiru ya mata ya kalli Asif " Oya mamana maza kuje ku kwanta TV suka kashe suka nufo gun dadynsu kiss suka masa daya bayan daya sukaje sukama bintu mukutar da Asif suka nufi bedroom d'insu muneerat ma ta nufi d'akinsu ita da Rauda tana fadin" umma ki kawomun my Rauda? " Ok Dadynku zai kawota ba yanzu suka gama cimun fuskaba murmushi yai ya juyo da Rauda ya rumgumeta " babyna kin gama fitina kinyi bacci kin hadani da bintuna ko baki ta tabe ta Mike ta nufi wata kwana ta shige bedroom d'inta mik'ewa yayi da Rauda ya kaita d'akinsu ya kwantar da ita saman wani hamshakin gado Addu'a ya musu ita da muneerat ya lulubesu da wani lalausan bargo ya fito d'akin bintu ya leka tana bathroom zama yai har ta fito shi ya shiryata tsaf cikin kayan bacci sai turo baki take " my bintu yi hakuri muje na baki wani Abu mai dadi ya dauki abarsa sai dariya takeyi saida ya kaita bedroom d'insa ya kwantar da ita da kallo tabishi parlo ya fito yajima ya dawo ya shiga bathroom yai wanka ya dauro Alwalla ya fito bai tsaya goge jikiba yasaka jallabiya ya fesa turare ya kalli bintu " yan matana ki jirani? baki ta tabe sallah ya tayar yau ma raka'a hudu yayi ya zauna yana Adu'a bayan yagama ma kansa Adu'a da neman tsari ga makiya na fili da na boye bakinsa na Kiran my Noor dinsa yana Adu'a yajima sosai sai karfe biyu ya Mike ya cire jallabiya yasaka kayan bacci bintu anyi bacci gadon ya hayo yasa hannu ya kashe wutar d'akin " my bintuna tashi yau kwana biyar ai nayi hakuri rikitata ya fara da salon na musamman Dole ta tashi ta bashi hadinkai can naji cikin shauki na dibarsa yace" My bintuna meyasa baki nunamun kinjin dadi ko akansin hakan sai kibarni ni daya ina sambatu please kiyi mun kuka naji inason hakan ya fada cikin wani hali shiru tamasa sai nishi kadai takeyi dan inda sabo ya saba sam bata iya sarafashi ba saidae shi ya sarafata gashi batasan yada zata lallashishiba taji damuwarsa saidai shi yamata batasan ta shiryashiba saide shi ya mata wanka ya shiryata sai dan banzan kishi da sonsa kamar ta mutu haka ya yayi ta bidirinsa shi daya haushine yasashi ya mirgina gefe bai bari ya gamsuba sabka yayi daga saman bed d'in ya shige bathroom yayi wankan tsarki bayan ya fito ta mike taje tayo wanka kusansa ta kwanta ya janyota jikinsa ya rumgumeta dan yasaba da halinta sam bata nuna masa taji dadi ko bata jiba saidai tamasa ki kam agado yayi ta sarafata amma hakan baya damunsa sonta ya rufe masa idanu yana tunanin ko haka halitarta take batajin dadin saduwa yanzu yaji yana shawar kara aure ya banbance ya abun yake ahankali ya furta My Noor tawa" my man kayi fushi ne kayi hakuri " shiru my bintuna bakya laifi gun mijinki Aliyu maybe halitarki ce haka bakijin dadi " my man inaji fah murmushi yai bakinta ya kamo yana tsotsa yaja musu blanket Atashi lfy Asubah ta gari, *********** ***** *********** *Bayan kwana shida* Yaya mu'azzam ya koma gun aikinsa saimu muke sha'aninmu nida Auntyna nida Aminullah kullum sai munyi fada saboda yada yake tsokanata sai yasani kuka yakomo lallashi idan naki yin shiru yace wlh zan cutar da Aliyu gwamna Dole nake shiru duk da sonsa yamun mugun kamu saboda tsantsar kamarsa da gwamna da yanayinsa amma fur naki ya gane na kafe nace bana sonsa kuma tun ranar da ya kawoni daga school naki yada mu hadu yayi yayi dani mu hadu yaga fuskata naki kuma ko school zantafi niqab nake sawa bana yada nayi ko wajan get dan jinake yaransa da karfi za'su kamani sukai ni gunsa duk da yace yau kwanansa biyar baya gari wai yana London kullum waya muke gatsautsau nake masa cike da tsiwa nacemasa bayada zuciya yabar kirana amma ya kiya guri daya yake samuna idan ya faramun shagwaba sai nayi lakwas ina. lumshe idanu nima nashiga zuba masa shagwaba da kukan sangarta wai ya takuramun yasan ba sonsa nake ba yai ta lallabani haka muke rayuwarmu amma har yanzu bai san na fada tarkon sonsa ba saboda yada yake ririta da rikitani da kalamai ta chat yaune kwai bamuyi wayaba niko dama bana. kiransa koda wasa idan bai kiraniba duk ina son jin muryasa da yada yakemun shagwaba kamar wani dan yaro gidan gwamna ko nafasa zuwa amsar sadaka saboda tsoran karsu tareni jiya har na dawo daga school banga basawa ba basu bimuba, yau ta kama weekend ce jiya maheeda gidanmu ta wuni nima yau na shirya naja su shuriem muka tafi direba ya kaimu bayan sallah azuhur,gidansu kamar su hadiyemu dan mamarta akwai son mutane tunda haseem yayanta ya ganni yake shiga da fice ya kasa zama dan bai sanniba Abuja yake yazo hutun karshan makune, kallon ya fara damuna da misalin karfe hudu muna zaune bayan munyi sallahr la'asar na kalleta" my maheena gida zamu inaso naje islamiyya malam wlh shekaran jiyama yamun fadan lati" muje NASA direba ya kaiki ko muje ma tare sai mudawo nagadai zuwanki lafiya murmushi nayi naje nama mama sallama tayi ta samun Albarka harda su turaruka da wani Abu aleda tabani nakaiwa aunty ina rike da hannu rasheed mahee na rike da shuriem muka fito harabar gida maheena ma direba magana sai ga haseem ya fito daga part dinsa gunmu ya nufo lokacin har direba yazo mun shiga mota dadi naji motar na fita yabiyo bayanmu a motarsa hira muke har muka kusa" my teemah kinsan Usman ya matsa ya turo nace yabari mu gama karatunmu na secondary tunda mun kusa, amma wlh jinake kamar nayi tsutsuwa na ganni gidansa wlh akwai love ranar dariya teemah tayi takai mata dukan wasa " Allah shiryaki ke ko sai son love nide ba ruwana dukana tayi mukasa dariya dede lokacin motar ta faka kofar gidanmu muka fito har ita idanu na zaro ganin iliya mai shayi yaci uban zanzaro da wata uwar malafa akansa, kofar gidan muka karaso nayi kicin kicin zan shiga ya tare kofar " haba bintotona wlh nafi rabin awa atsaye mai gadi yace bakyanan amma najira lokacin islamiyya kina hanya maheeda me zatayi idan ba dariya ba harda rike ciki " wlh my Teemah da Nice nakeda farin jininki da tuni nayi aure na karasa secondary school agidana takaici ya cika Teemah ta juyo ta kwakwabe fuska tana kallon maheeda daide lokacin haseem ya Iso gunsa teema ta nufa dan iliya mai shayi ya hanata wucewa sai surutu maras kangado yake mata ga maheeda namata dariya kofar motar ta tsaya tana jiran ya fito tace ya sata cikin gidansu.....✍🏻 *😆 to masoyan matar gwamna wannan bashin jiyane naga ruwa kira shiyasa na dauré nayi muku Aradu idan comments d'inku bai munba bazaku samu na gobe ba sai zuwa Alhamis😂* Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Y'ar ilu 😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *🤔🤔🤔oh ni Yar ilu🤣🤣🤣yo ku irin wannan kira haka Aradu sai kukashewa Yar ilu batrin waya😂 Amma ina yinku irin total Dinan kamar yada kukeyin matar gwamna love u Lodi Lodi*😘😘😘 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page* 8⃣ .....tsaye tayi tana jiran fitowarsa motar ya bude ya fito yana murmushi " kanwata ya dai me ya hadaki da wancan sakaran ko shara zai zubar mukune? kusansa na matsa na shagwab'e tunda ni shagwaba tabi jikina nace masa" yayamu kasan me?? " sai kin fada? " dan Allah muje ka rakani ciki iliya mai shayi ya matsamun wai sona yakeyi Haseem jiyayi ransa ya baci hannu ya beka da niyar rike hannuta suje gaban iliya yamasa mugun kashe yafita bayanta ya kama hannuta yaji wani uban mari dama da hagum ansa kafa an harbashi nan take ya fadi ya shakushi kinan wayar boos tayi kara ya daga" Ranka yadade hannuta zai kama dagacan yana zaune sai juyi yake saman lumtsumemiyar kujera ransa ya gama baci wani azababan kishine ya tokareshi baki ya bude daket yace" boos kabishi kamasa kwakwaran kashe amma banaso ana duka itako kuyi dubara ku hadani da ita ayau yanzu inada baki sosai zanyi kokarin sallamar kowa kafin karfe shida duk hanyar da zakubi taje amsar sadaka gidan Aliyu gwamna kuyi kokari tanan kade zan samu ganinta har nayi hira da ita kaga yanzu ta toshe hanyar da zan ganta kuyi kokari kitt ya kashe wayar sakinsa boos yai mik'ewa yai " malam meye hadinka dani ya fada yana zage zage " kai kashiga taitayinka bakai ba ita wlh idan kaki kayi kuka da kanka Maheeda duk ta rude harda, kuka ita da teema dan Haseem ya maru sosai😅 boos gun iliya ya nufa shiko harda,washe baki😆 " gaskiya nagode da karamawa wai da saboda rashin d'a'a kama mata hannu zaiyi yana zuya ya matse iliya abango ai nan take ya fara zaro idanu " kai inaso daga yau bakai ba wannan yarinyar idan ba hakaba ya nuna masa bindiga cikin rudewa yace" yallabai ayi hakuri don Allah inda yara dayawa sakinsa boos yai yanufi mota ai da gudu iliya yabar wajan Teemah da take tsaye tanaba Haseem hakuri har gun motar boos taje taname rashin kunya " kai gabjeje baki wlh sai nasaka anyi maganunku agarin gombe mugaye azalumi zan kira oganku na kirta masa fitsara kai nifa wlh abirni ne banida fada ku fita bayana kaida ogan ku " Ok jeki Allah baki hakuri bamu bake oga yayi tafiya sai bayan wata uku zai dawo bazamu kara shiga zabgarki ba sai yadawo jin haka yasa ta barsa " yauwa ayi GABA yau Ashe zanci karena babu babbaka taja tsaki ta bar gun lokacin da ta ISO Haseem ya tafi ransa abace ya dauki aniyar bazai bar teema ba saboda wannan sojan hayar maheeda tace" my teema ina kika kwaso wannan? " dallah can rabuda banzaye wani Aminullah ne ya dameni honr direba yama Maheeda " my Teemah gobe zamuyi zancan ta fada tana shigewa mota suna dagawa juna hannuwa har motarsu ta bace teema taja yara suka shige cikin gida rasheed yace Aunty suwaye" kai imun shiru idan ka fadawa Aunty Allah bazan kara zuwa unguwa da kaiba yaro sai baki kamar kaci hatsin kasuwa shuriem yace " bazan fadaba parlon ta shigo da sallama Malika na waya da Mu'azzam kusanta ta zauna " my darling gasu sunzo wayar taba Teemah ta kara akunne" yayana ina yini? " watsime manya Ashe gari kika tafi? " haba yayana wlh zanyi kuka " yi hakuri amma teemah kirika zuwa islamiyya " yayana ina zuwa wlh yanzuma tafiya zanyi " ok maza ki tafi banason wasa da karatu bani Malika bata wayar nayi na Mike naje na shirya Abaya Nasaka mai adon bleu da baki tayimun kayu sosai hijab ma bleu nasaka amma mai niqab ne dan inada niyar zuwa amsar sadaka turare na fesa, mai dadin gaske Wanda yaya mu'azzam ya kawomana wayata na duba naga yakirani har sau biyar jinayi inason masa, magana wayar nasaka cikin rigata na dauki Alqura'n na fito ban tsayaba na fice " Aunty sai na dawo " wow duk kin rufe fuskarki kinyi kyau Autar Abba dariya nayi na fice ina fitowa makarantar islamyyar Na nufa na dabu masu naci babu su babu dalilinsu dadi naji na ciro wayar na kira Aminullah bugo daya yai picking amma kinyin magana yayi ganin nakusa makarantar yasa nace"hello yo meye na yin shiru namiji da yanga kamar mace shirundai baice komaiba ashagwab'e nace " Aminullah ni kakewa cin fuska ko? shima shagwabewa yamun magana cikin amon muryasa mai dadin sauraro" to bake baceba kika tara maza kofar gidanku bayan kinsan inada kishi akanki my Fatimana meyasa wani dan iska yaso tabamun hannuki " ni ban saniba yo ina ruwanka dani sai karika kashemun murya kanamun shagwaba duk kasa naji kamar inajinka araini ta fada ashagwab'e " zakiyi bayani sai mun hadu anjima wlh sai kin gayamun dalilin da yasa kina kallon wani banza ya kama miki hannu har yanzu zuciyata zafi takemun sai na horar dake zan huce " to ina ruwanka dani shi ai saurayinane ina sonsa wata uwar tsawa ya buga mata wacce atake ta rude ta gigice " Zahara ni kikecewa haka wlh zaki sani anjima zamu hadu wlh sai na ladabtar dake maza kashe wayar ki shiga cikin islamiyyyar ilove haskena sai mun hadu anjima kitt ya kashe wayar idanu ta zaro atsorace ta duba gabas da yanma kudu da arewa bata ga kowaba tunani tayi garin surutun tace gata hanyar makaranta tsaki taja " haka kawai sai kasa naji ina sonka kuma gashi na batama rai kamun tsawa baki ta turo My Haidar kana ina kai ka gujeni amma ga mai kamarka na samu yana sona gashi daga wasa ya rikice wlh bazan yadaba yau muhadu dukana zaiyi ta fada idanuta na tara kwalla zuciyarta babu dadi shigewa tayi cikin makarantar, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ governor house fitowa yayi daga wani hadaddan parlo sojoji biyu na biye dashi da bindigogi waya manne kunnansa wayoyi biyu dake rike hannun wannan karkarfan sojan dukansu ringing sukeyi bai amsaba dan magana yake da mahaifiyarsa duk da haka zaka gane bayada walwala sai zuba kamshi yake ya hade cikin wata dakekiyar shaddah grey colour tasha wani uban zubi sosai yayi mugun kyau kwarjininsa da haibarsa sun fito sosai tafiya yake cikin dataku da har yanzu yanaji da karfinsa duk shekaru sunja wata kofa sukabi sai naga anzo kofar wani ratsatsan parlour juyowa yai ya kallesu " yallabai afito lafiya wayoyin suka bashi. adakile yace" kaisu mota zamu fita juyawa sukayi wayoyin na ta neman ceto amma bai dagaba dan wasu ba saninsu yai ba shi yafi son daga wayar mai anfani kamar yayi taimako koko akan mulkinsa kodai wata matsala da ta shafi siyasa amma ta gaskiya Abu dai mai anfani ba shirman banza ba dan tsokana kin shiga yai ya kira wata number bugo daya aka daga lankwashe murya yayi yana tari" hello my bintuna gani akofar parlo ba lfy azaune take ta mike tsaya cikin tashin hankali ta kwalla kara ta manta da wani cikinta da gudu ta nufo kofar parlon tunawa yayi yanzu zataje ta jimu ga cikin ajikinta da gagawa ya bude kofar parloun wada dukanta Gilles ce ai kuwa ya tsikayowa tana gudu hawaye shabe shabe a fuskarta " tauraruwata ki nutsu wasa nake miki da hanzari ya nufota yana ware mata hannuwansa samansa ta fada ta saki kuka jikinta ko ina rawa yakeyi dukansa ta fara " my man kabarmun wannan wasan nakasa sabawa rumgumeta yayi gam yana buga bayanta" sorry my bintuna bazan karaba yi shiru daukarta yayi sani yaran basu gidan yan aiki kuwa suna bangaransu sai an nemesu ya rumgumota suka nufo parlo fuskarsu ta hade ta sakalo hannuta ta wuyansa ta kamo lips dinsa tana tsotsa har yanzu hawaye takeyi cire bakinsa yai " my bintuna bari mu isa kan kujera karki kada mijinki bana ganin gabana habarsa ta kamo tana tsotsa duk baya cikin farin cikin saida ta bashi dariya dan yau yaga rigima ta keji gashi ya tabota murmushi ya sakar mata yana kashe mata idanu ya nufi kan wasu lumtsuma lumtsuman kujeron parlon..........✍🏻 Kuyi manage ina busy 💃🏻Yar ilu ce🤪 Rahmilu ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* 🤔🤔🤔haba kukuwa masoyan matar gwamna kurmuyi haka daku mana🤣🤣🤣wlh ba Jan aji bane ina cikin busy ne sai hakuri ga matsalar wuta jiya shiyasa amma ga hinan na heko muku Na Kuma Sadaukarmuku da wannan hafin kyauta tumba irinsu🤣🤐🤐🤐🤐🤐🤐 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 9⃣* .....zaune yayi tana jikinsa k'asan makoshi ya mata magana cikin kunneta" my bintuna yi shiru bari hawayen wasa nake miki yau duk rigima kikeji ko?? " ya fadi yana shafar cikinta da yake motsi alamu yaron yana koshin lafiya bakinta ta cire daga habarsa "my man naji tsorone bansan me ya sameka ba murmushin gefen baki yayi baiyi magana ba ya janye rigarta ya sunkuya yanama cikin kiss yana mata chakulkuli kyalkyalewa tayi da dariya" wayyo my man kabari ji fa yada baby ke motsi" shiru bintuna babyna nakewa wasa shima dariyace yakewa dadynsa shiru tayi ta tana shafar kwantacciyar sumar kansa tanaji sai magana yake da cikin babyn sai motsi yake sosai Aliyu sai murmushi yakeyi " babyna zakazo da wani salonka na musamman inajinka sosai ina maka mugun so babyna ya fada yana lasar cibinta idanu ta lumshe " my man ya dago yana daga mata gira "Na'am bintuna tashi muje mubada sadaka zan Dan fita " my man ina zaka tafi ina zuwa surutu ta fara masa tana soso masa gashin kansa shiru yamata yana sakin murmushi har tagaji ta leko fuskarsa tana dariya " my man yan shirun sun motsa ko milonta yai a wuya saida tayi Kara " wayyo my man zafi baiyi magana ba ya mikar da ita tsaye hannuta yaja ya nufi bedroom d'inta wani irin hijabine me shegen kyau ya hango saman makeken gadonta Wanda Dama itace ta fito dashi ya saka mata dogone har k'asa rumgumeta yayi" matata kinyi kyau dariya tayi tamasa kiss saman lips dinsa " nagode mijina uban 'ya'yana baice komaiba ya kamo hannuta suka fito adaide karshen parlo sukaci Karo da jiddah daya daga cikin ma'aikanta gidan bintu taja tsaki ta buga mata tsawa"ke jiddah uban me kike nema waye ya kiraki rumgumota yayi " oh my Bintuna kin fiye kishi da fitina yi hakuri muje lokaci na kurewa ai tanaga minjita ya tareta wuff tayi gaba janta yayi suka fice daga parlon Dan parlon ba karamin girma bane dashi sai baki take turowa suna karya wata yar kwana wani tafkeken Swimming pool ne da wasu irin kujeru masu masifar kyau gefe rumface ta hutawa an kawatata da kujeru masu kyau ta kusansa sukabi yana rike da hannuta suna gaba naga ko ina flower ne sai kamshi suke sun danyi tafiya kadan na hango ko ina maikatane da sojoji rikeda bindiga kallonta yayi yana murmushi Dan yaga fushi takeyi hannuta ya matsa da karfi " Ashhh my man ni nayi fushi shiru yamata ganin security na nufosu kusan mutum biyar suna take musu baya anutse suke takawa Aliyu takunsa yake cike da dataku da salon tafiyarsa da bata canzawa tamkar yana yanga ga takunsa na kasaita to itama uwar gidan NASA haka abun yake bintu badai iya takuba kana ganinta tabbas zakasan itadan matar manyace kuma Dama itadin daga gidan akwai ta fito ta kware wajan iya tafiya ahaka har suka fito kofar get aka bude musu get suka fito suna biye dasu da bindigogi almajiran na jere daurin yan dari biyu yaba bintu dauri biyu suka isa gunsu 😂Teemah na hango zaune yau kuwa tare suke rabon suna rike da hannu juna ta kallesa " my man murabu abiyu mana kai raba nan ni sakarmun hannu nayi gaba na raba kace unguwa zaka ko?? " no my bintuna tare dake yau zamu raba bazan iya sakin hannuki ba murmushi ta sakar masa haka sukaci gaba da Rabon sadakar bangaran Teemah duk abinda suke kan idanuta tacika tayi fam kiris take jira tayi kuka sai hararasu take tanajan tsaki itace Rabon karshe Dan can baya take zama tafiso tayi ta kallonsa kafin yazo gareta tanaga sun nufo gunta ta kauda kanta bintu taba ta kusanta Aliyu ya maida hannusa aljihu yaji wayam kudin sun kare yace " my bintuna ga wata almajira baki bataba da Sauri watsime ta dago kanta ido hudu sukayi da Haidar kansa ya dauke fuskarsa a murtike jitayi kamar muryar Aminullah tsaki taja hararasa tayi afakaice Dan jitake kamar tayi masa duka bintu ta kalli teemah taga kayan jikinta masu tsada da kyau haka kawai taji yarinyar bata mata ba da haushi haushi ta beka mata sauran kudin hannuta itama ahaushi ta warci kudin har dari biyu ta rabe abiyu idanu gwamna ya zaro cike da mamakin yarinyar bintu cikin Bacin rai ta nufi teemah zata shakota tana magana "ke yar gidan uban wacece da Sauri gwamna yaja hannunta " haba my bintuna me hadinki da almajira " my man to ta bude fuskarta wlh baza'a Kara bata sadaka ba kuma bazata Kara zauwaba" Oya muje idan ta bude fuskarta muninta ya firgita mun ke fa ina zan samo maganin firgita cikin tsiwa teemah tace " wlh... bata idasaba ta kusanta ta rufe mata baki jikinta na rawa saboda sojojin da suka nufo gunsu lokacin Aliyu sunbar gurin yana rike da bintu tsawa ya bugawa sojojin yana tambayarsu me zasuma Almajirai suka bar gurin suna biye da Ogansu har cikin gida sai da suka kaisu har kusan kofar parlo suka juya suna shiga parlo ta kafa masa rigima ahana almajiran zuwa amsar sadaka ya almajira zata rainata ta fizgi kudi ahanunta tana hararata sai lallabata yakeyi tayi hakuri tana turjewa"my man wlh sai..da Sauri ya cafke bakinta yajata kan kujera suka zube kissing dinta yayi sosai ya rikirkitata da salonsa saida ya kashe mata jiki ya saketa ya Mike yana murmushi ya nufi bedroom. d'insa bai jimaba ya fito " bintuna sai na dawo " my man kaje ka biyomun da my Rauda kai ya girgiza mata " my bintuna suko sauran yarana fah ya fada yana ficewa ana kirasa awaya ya amsa yana fita daga parlon,, Teemah yau iya kuluwa ta kulu matar kusanta tace"ke ko wace irin yarinyace da bakida hakuri Dan yace muninki zai tsorata matarsa kikaso kimasa rashin kunya ai da kinsa an koramu bakiga sojojin da sukayo kanmuba "ni ai banason raini yo ina ruwana da soyayyarsu ai basai sun nuna awajeba yo meye na rike mata hannu a waje dan jaraba da wani katon cikinta kuma da kezan bama kudin Dan bana bukatarsu amma tunda kin koma bayanta wlh bazan bakiba gwara na cicirasu ta fada tana mik'ewa rumgume da Alquran Ninta ta tafi sai cika take tana batsewa tayi tafiya kadan ta kalli kudin da bintu ta bata " wlh bazan shiga gida da kudinan ba yo uwar mema zan da kudin kishiya bari na yagashi har zata yaga ta fasa bari dai na bada sadaka tana gangarawa taci Karo da Dan liti mai ruwa wajansa ta nufa " Dan liti ina yini yanaga itace ya Kara Sauri "ke nifa bana harakarki wlh bazaki jazamun masifa ba da Sauri ta iskoshi Tasha gabansa" dallah can Ana binka da arziki kana gudu"kokuma kina bina da tsiyaba ni matsamun na wuce kudin ta meka masa " amshi dama sadakace zan baka saida ya waiga baiga kowaba ya washe baki " kai amma na gode dama yau kasuwar ruwan sai ahankali dariya nayi na beka masa shima yana dariya ya beko hannu zai amsa mota ta taka burki da karfin tsiya boos ya fito aguje yayo gunsu ai bai amshi kudinba ya rumtuma adubu " Dan liti ka dawo wlh kafiye tsoro kudin ta cikuikuye ta NASA masa cikin hularsa da take sarkafe abaro" ke meyasa kika raina mutane muje Oga na kiranki tsayuwa na gyara na rike k'uguna " wlh Boos kufita bayana nifa banason naci dazu fa kace kun rabu dani wlh da nasan zan hadu daku bazan fitoba ina dalili can an batamun rai nan ma ku batamun to kace masa baza'azoba sai me najima dukansu sun ficemun araina gwara na nemi Mara's mata Dan nima inada kishi waya ya kira" Oga wai bazata zoba sai wasu maganganu take? ok na fasa kanta da bindiga kenan idanu na zaro ganin yana saita bindiga da gudu nayi wajan motar Dan har ga Allah na dauka harbina zaiyi da gaske dariya ta ba Aminullah yada take zaro idanu kamar ba yanzu ta gama ma boos rashin kunya ba motar ya bude kafin ta iso ya kauda kansa shigowa motar nayi ina maida numfashi na ajiye Qura'an dina gefe wani irin ni'imataccen kamshin ne yake tashi jikinsa mai dadin gaske Boos ya Iso ya rufe motar ya shiga driver yaja suka tafi kallonsa nayi baima San Allah yayi ruwana ba Nima kaina na dauke na ciro wayata ina danna wa shiru bashida niyar magana nasake kallonsa ido muka hada ya tsareni da lumsasun idanunsa gabana ne ya fadi da Sauri na dauke kaina adakile yayi magana can k'asa cikin amon muryasa mai dadi"ke baki iya gaisuwaba ne? " ina yini nace na kauda kaina bai amsaba yace"inaso nasan dalilinki na rainamun hankali d'azu wani zai kamamiki hannu an dakatar dashi sai gashi yanzu da wani k'azami Wanda ko baruwan Flowers gidana bazai munba shima zai dafaki haka halinki yake?? " kaina na dago na kallesa raina abace " ni wai meye damuwarka dani ne duk kabi ka takuramun yau so kuke ku kasheni ko ina ba dadi ni wlh ba halina bane ba" karya kikeyi wlh idan baki kiyayeni bako Ham wai nine kikacewa kinason wani ko ya fada cikin fushi ya kamo fuskata ransa abace ba tambayarki nakeyi ba kikamun shiru ai Dama nace miki wlh sai na horaki ya fada yana tallabo kaina ya janye niqab Dina mai hade da hijab kadan ya fito da bakina waje Dama hancina waje yake ya had'e face d'inmu wanin irin kamshi kefitowa daga bakinsa idanu na zaro cikin rawar murya bakina na rawa na bude zanyi magana naji tattausan lips d'insa saman nawa ya kama lips d'ina wani irin dumi naji da wani fitunana kamshi kafin na tantance naji ya gantsaramun cizo a labbana sama da k'asa da karfi yake cici zawa hawaye kawai suke sulalowa daga idanuna na azaba saida yaji shashekar kukana ta fito sosai ya saki fuskata cikin fada yace "gobe ki sake mun tsiwa awaya kice kinason wani sosai na tsorata da yanayinsa ga labbana suna mun radadi kai nagama da gwiwa ina rusar kuka ga inajin Sonsa yau sosai cikin zuciyata, banza yayi da ita amma kukan ya damesa ya rasa sukuni Dole ya kalleta har yanzu cikin fushi yake "my zahara kiyimun shiru banason kukan ki haka kawai kimun laifi Dan na hukuntaki kuma kiyi kuka wlh idan kika sake cinye bakin nakima zanyi naga bakin rashin kunya, kinci sa'a ba haka naso tsawaba amma wancan din natafe sai kinzama tawa idan kinmun ba daidai ba zan miki hukunci dashi ban dagoba cikin shashekar kuka nace" Dama ai basona kakeba shiyasa kake wulakantani harda cizona gashi bakina sai zogi yakemun yau ni ban tashi asa'aba Dama yanzu gwamna yagama cimun fuska shida matarsa wai nice mai muni zan tsorata masa matarsa idan taga fuskata sadakarma da tabani banaso itace naba mai ruwa amma kakece min wai zan gama hannuna ni daga yau baruwana da My Haidar Dama baisan daniba nice nake haukana kuma Aminullah kaima baruwana da kai Dama naji ina sonkane saboda my Haidar da yana yinku iri daya da maganarku amma nafasa tunda kamun mugunta na fada cike da shagwaba ina kuka tausayinta yaji sosai da tsantsar kaunarta na ratsa jininsa da tsokarsa tattausan hannunsa yasa ya dagota da fuskarta ya janye niqab din ya kalli kyakyawar fuskata ya shafo hawayen fuskarta ya kai bakinsa ya shanye " wow my beautiful kiss yama yatsar hannusa ya doramun Akan lips Dina da ya kumburo " wayyo zafi " Sorry Fatimana yi hakuri bari kukan bazan Kara cizonki ba ai duk laifinki ne ya fada ashagwab'e " to ai Kane kacijeni ko "to yi hakuri nine na tabaki ko cikin kukan shagwaba nace" ku biyune kuka tabani na fada ina Kara sautin kukan hawayen na ya rika daukewa yana shanyewa amma naki dainawa kaina ya kwantar kafadarsa yana shafa kaina cikin wata irin murya yace" my haskena yi hakuri banason kukan yada yayi maganar yasa na tsayar da kukan ina sabke ajiyar zuciya inajin sonsa da kaunarsa na ratsani Dan babu abinda yarabasu da gwamnana sai Abu kadan "ai gwara da suka cimiki fuska haka kawai kinaso kima mace kwacan miji da rana tsaka wai ma me yafini dashine da kika nace masa kina nufin kudin da matarsa ta baki bakiso kinba wani ashagwab'e nace" eh banaso mezanyi dasu shima kishinsa yamun yawa na hakura wai Nice zan firgita matarsa da muni Hamm murmushi yayi aboye" wai kina nufin kin daina sonsa?? " yo danme zaimun wulakanci saboda matarsa kaima mun bata tunda ka cijeni abaki na fada ina kukan shagwaba ashagwab'e yace" wayyo zan mutu my Fatimana bata sona ni sai kinsoni munyi aure mun zuba love agidanmu kin rika goyona ya fada cikin shashekar kukan wasa da Sauri ta dago ta kalleshi bakinta na rawa ta kamo fuskarsa tana hawaye " Aminullah yi hakuri ina Sonka tunda gwamna baya sona kaiko kana sona kuma kuna yanayi dashi wannan kadai ya isa yasa naso ka Dan Allah kabar kuka ina Sonka amma zan rika cemaka My Haidar na fada ashagwab'e ina shafa fuskarsa Wanda babu alamar yayi wani kuka saima idanunsa farare tas da suke haske wani irin murmushi yakeyi afakaice ya dago ya na kallonta ya hade face ashagwab'e yace" ni banason haidar bari nasake wani kukan da Sauri tace" to yi hakuri bari nace My man da Sauri yace" banaso shagwab'ewa nayi" to my chocolatyna ko?? gira ya daga min yana murmushin gefen baki a ashagwab'e nace "Allah ni idan bakaso shikenan " gud my life thanks inaso ina sonki har na koma ga Allah ya fada ashagwab'e " ni my chocolatyna sai karikamun shagwaba inajin wani irin sonka kabari Allah zanyi kuka fah?? " please karkiyi kuka my Fatimana amma bazaki Kara komawa amsar sadakaba ko?? " ni ba ruwana da My Haidar matarsa kadai yakeso ni baya sona tunda kuna kama shikenan suje can su cinye junansuma ba ruwana wlh kaima idan kasan matarka irin ta Haidar ce wlh gayamun tun wuri Nacireka araina Allah bazan auri iri kuba saboda ina da kishi bari gani na yar yarinya dani Cike da mamaki ya kalleta " da gaske kike my life?? " eh wlh yo ni bazan yada inason mijina arikamun iko dashiba Allah bazan aureka in dai kanada mata hankalinsa ba karamin tashi yayi ba amma ya dake ya shiga lallabata da kalamai masu tsada amma fur ta bijire" Ok naji zamuyi maganar my Teemah nasan maganinki wlh bazan yada kisamun hawan jiniba zanyi wa abun tufkar hanci tun wuri gwara daga baya asan abunyi motar tayi tsaye kofar gidansu Teemah ashagwab'e tace"my chocolatyna kalleni nama hoto ko mun rabu zai debemun kewa hannusa ya Dora kan bakina " wlh zan baki mamaki My life ayanzu kinyi karya ki bujiromun sokike kisani a masifa Oya matso muyi pic ya janyota kusansa amma ko kusa bai rabeta ba Dan baya fatan hakan ya amshi wayar hannuta ido cikin ido suke kallon junansu cikin wani irin shauki na so kala uku ya duka yanaso ya rumgumota amma hakan ba ra'ayinsa bane saboda gudun raini wayar ya bata" Oya shiga gida ki turomun pic din ina Jiranki zamuyi waya wlh idan baki dagaba duk ranar da kika shigo hannuna zaki raina kanki baki na tura na kwakwab'e fuska idanuna sun kawo kwalla" wlh idan kikamun kuka zan baki mamaki ni banyi kuka ba kinason tarwatsamun zuciyata sai kece zakiyi,hadiye kukan nayi saida na bude motar na fito na leko " wlh my chocolatyna da gaske nakeyi na fasa Sonka haushin abunda Haidar yamun har yanzu araina jinka nakeyi kamar shine tunda kuna kama baki ya ciza ya matso da Sauri zai damkeni na zuba da gudu kai ya kada yana bin motar da yagani kofar gidansu teemah da kallo, har direba yaja motar sukabar gun tsaf ya saita nutsuwarsa ya dawo Aminullah sak yace" Boos inason kusama yarinyarna idanu da kyau daga yau karku Kara bari taganku har bayan na kammala daideta ruwan da takeson bullomun dashi? "Ok Oga angama waya ya dauka yakira wata number bugo biyu aka daga" Alhaji Saif girman na baka ya Niger? Ok gud akwai bincike da nakeso kamun daga gobe zuwa jibi ka bani bayani zan turoma da komai da nake baukatar sani arubuce ina jira ok thanks bye ya tsinke kiran ya dafe kansa hankalinsa duk baya jikinsa yana jin tsoron wani Abu karya biyo baya da zai tarwatsa masa mafarin cikinsa motar ta karya kwana har ta bacewa ganina Teemah na shigowa gida suka hada idanu ya harde Hannayensa akirjinsa tayi turis tana nunashi da yatsa " mekazo yi....... ✍🏻 Yar ilu ce🤪 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *Written By* Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣0⃣* ......"lfy dai ko naga kadawo?? ta fada bakinta na rawa murmushi ya sakar mata "lafiya kanwata wlh naji bazan iya hakura bane na dawo amma meye hadinki da wannan mutumin da yanemi hallakani?" yaya Haseem kayi hakuri sasune akeyi cikin fada fada yace "to wlh basu isaba kowama Dan iskan kansane akanme za'a takuraki haka kawai idanu nazuba masa ina kallon ikon Allah warsu mai gadima dariya abun ya bashi kamar ba d'azu ya gama maruwaba" yanzu dai kayi hakuri zamuyi magana anutse zan shiga cikin kar anty tamun fada" OK kije din zamuyi magana gobe insha Allah ki gaida Aunty? " to taji na fada ina tafiya kai ya girgiza ya fito kenan zai shiga mota yaga boos gindin motarsa atsaye fuskarsa ya hade ya iso gun motar " kasan abin da nakeso da kai wlh ka fita daga harakar wannan yarinyar cikin fada ya dago "bazan fitaba ubanwaye ya turoku wani gigitaccen Mari boos ya zabgawa Haseem har ukku a take hancinsa da bakinsa jini ya rika zuba ya shakesa ya Nuna masa bindiga "wlh mutarkar baka rabu da ita ba zan maka illa duk Oga ya hana duka amma kai taurin kaine dakai ya fada yana sakinsa ya fadi k'asa wanwar ya nufi mota yashiga sukabar gun haseem ya Mike yana Allah ya isa, Ya shiga motarsa yabar gun amma ya tsorata da lamarin tun kafin yarinya tasan yana sonta har ya fara shan dukan maza akanta Dole zai gagauta janyota jikinsa ta soshi idan yaso komai amasa ma, Teemah tana shiga parlo bedroom ta wuce malika bata parlo wayarta ta buye ta ajiye Alqura'anin ta shiga bedroom ta dauro Alwalla Ana kiran magarib ta fito tayi sallah koda ta gama bata tashi tana Adu'ar Allah ya cire mata son Haidar da Aminullah Dan taji haushin abinda gwamna ya mata, saida aka kira sallahr isha tayi ta Mike wayarta ta dauko taga bai kiraba zama nayi bakin gado ina kallon pic din da mukayi da Aminullah tsantsar kamarsu da Aliyu nake gani jinayi sonsa ya lumku azuciyata sai dai kishi ya rinjayeni yanzu nafi son Mara mata Malika ce ta kirani da Sauri na Mike na boye wayar na fito "Fatima me kike kinki fitowa? "Aunty sallah nayi kusanta na zauna muna hira "yayanki yana gaisheki? " Aunty kiramun shi Dan Allah "yanzu bazamu samesa ba bari na kira miki Abba "yauwa yayata nagode bugo biyu Abba ya daga suka gaisa ta bani"Abbana wlh kamar nazo nakeji" auta yi hakuri zakizo kiyi karatu dai yanzu ai kunkusa samun hutu "Abba ina iyayye?? " gata Auta amshi ku gaisa kinsa nawalu da lado sun adabeni wlh har tausayi suke bani goro da kifi baya gabce mana kukan shagwaba nasama Abba sai daket yashawo kaina nayi shiru yaba iyayye wayar "iyayye ina yini? " Auta ya karatu kursiya kawarki ta haihu fah? " wayyo dadi iyayye ku gaidamun ita wlh da dahali da nazo sunah "ta haifi danta namiji saura ke duk abin ana zaginmu wai kin girma ba aure har shekara16 bakida aure" dan Allah iyayye kibarsu basuda aiki a birni wlh ko yayeni ba'ayiba daga nono bare wani aure "mudai dan Allah ki tsayar da miji ayi magana yar uwarki ma tanada17 year aka mata aure kema kiyi qoqari kafin lokacin" iyayye mubar maganar bani Abbana wayar ta bashi mukaci GABA da hiramu munjima sosai kafin muyi slm na kashe wayar "Anty Malika kursu gawata ta haihu na girma nayi d'a wlh dukan wasa ta kaimun "wlh ke ko Allah shirya ai ba yau kikeda yaraba ko shuriem "eh momy Aunty mune diyanki Rasheed yace "Aunty kinfi sona ko "wlh dukanku ina sonku Malika tace"ku tashi muje muci abunci kan dining mukaje yau tuwan tukakiyar shikafane da danyar miyar kub'ewa taji busasan kifi mukaci mukayi dam muka dawo parlo muna hira sai karfe goma nama Aunty saida safe mai sunan iyayye sai kuka take na dauketa saida Malika ta samata nono abaki tayi shiru, ina zuwa wanka nayi nasaka kayan bacci na Haye gado wayata aikuwa kira ya shigo kin dauka nayi dan nayi Alkawalin bazan sake daukan kiransaba bare muryasa ta tadamun hankali naji duk bana ra'ayinsu da ya dameni da kira pic dinsa na kalla na sumbata na kashe wayar baki daya na boyeta da alkawalin bazan sake kunnawaba nayi Adu'ar bacci na shige cikin bargo har bacci yayi gaba dani, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zaune yake a hamshakin parlonsu Wanda ya gaji da haduwa saman wata lumtsumemiyar kujera farin gilashi manne kan kyakyawar fara fuskarsa Laptop ne gabansa amma baya dannawa yaransa yake kallo yana murmushi yada suka cika parlon da hayaniya game sukeyi na mota jikin makekiyar TV yar bango Rauda ta kafa musu rigima sai sun bata alhalin ba iyawa tayiba bintu da ke gefe tanashan kayan itatuwa ta kallesa "My Man juyowa yayi ya daga mata gira" ka musu magana suje su kwanta ni inada bukatar mijina murmushi ya saki dama yasan yau tunda ta kafa masa rigima da botsanci na banza sex takeso daket ya bude baki ya kira Rauda"baby Rauda zo kiji da gudu tayi wajan babanta ta fada kansa"dady gani rumgumeta yayi yamata kiss "baby kin fiye rigima kibarsu suyi wasansu bintu ta matso gunsa"my man ni ina magana fah dariya Rauda tayi ta sabka daga jikin dadynta ta koma gun bintu ta rumgumeta"umma me akayi "bakeba ce kika gudu gun dady ta fada tana rumgumeta tana Sosa mata kanta nan take ta fara lumshe idanu dan dama bacci takeji mik'ewa tayi da ita daket tayi bedroom d'insu Aliyu ya kalli yaran "Asif Oya kuje ku kwanta dare yayi kashe TV sukayi sukazo gun dadynsu kowa yamasa kiss shima yamusu atare suka gama baki"good night dady"night yaran dady dariya sukayi suka nufi d'akunansu Laptop ya shiga dannawa har bintu ta fito cikin shirin kwanciya bata masa magana ba ta wuce bedroom d'insa laptop din ya kashe ya Mike ya kwashe wayoyinsa ya kashesu baki dayansu ya nufi bedroom d'insa har ta kwanta kai ya girgiza dan ya gano fushi takeyi bathroom ya shiga yayi wanka ya fito ya shirya cikin kayan bacci agagauce dan so yake ajima yayi sallahr nafila gadon ya hauro ya kashe wutar d'akin "my bintu fushin me kike ya fada yana janyota jikinsa shiru bata amsa maganaba rikirkitata ya fara yana gaya mata kalamai masu dadi da sanyaya zuciya sai gata ta fara dariya ta sakar masa jiki har suka lula duniyar ma'aurata jiya iyau shi yayi kidansa da rawarsa bakinta nishi yayi yayi tamasa kuka amma tace shi kullum sai yayi ta fadin Abu daya ita bazatayi kuka ba wasu irin abubu ya fara mata amma wlh sam batayiba shima fasa zantutukan yayi yaci GABA da kashe arana yau kin sabka yayi saida ya gamsu dan yanajin dadinta sosai matsalarta daya bata masa yada yakeso shiyasa baya mata kuka sai sambatu sai karfe biyu ya sarara mata da kansa ya kaita yamata wanka yasamata kayan bacci ya koma shima yayi wanka tsarki jallabiya yasaka fara tas sai zuba uban kamshi yakeyi ya tayar da sallah bintu tun tana kallonsa har tayi bacci dan yau ya bata kashi dayawa bai gama sallaba sai karfe uku ya zauna yayi Adu'a yajima sosai daga karshe ya sako Noor d'insa yayi Adu'a Allah ya tabbatar da alheri dan yanzu ashirye yake da tunkarata sonta yake sosai yanajin itad'in rabin rayuwarsa ce duk baya hada kowa da bintunsa mik'ewa yayi ya cire jallabiyar yasa kayan bacci ya haura gado ya rumgume bintunsa ya jamusu blanket Adu'a dauke bakinsa har bacci ya saceshi Noor d'insa tazo masa da zazakar muryata tana masa irin hirarakin da ta saba masa na yaci GABA da adalci akan mulki makiya bazasu taba nasaraba akansa yanzuma akwai Wanda yakeson ganin karshensa amma bazai iyaba yaci gaba da Addu'a da temakon marasa karfi da yawaita sadaka, hakane yayi ta mafarkin Noor d'insa Asubah ta gari, *********************************** *Agurguje bayan wata biyu* Zuwa wannan lokacin abubuwa dayawa sun faru cikin ko harda kauracewa Aminullah da teemah tayi kamar wasa tun ranar har yau bata kunna wayaba duk wata hanya da Aminullah yabi akamo masa teema abin ya gagara hankalinsa ya tashi sosai maganar zuwa sadaka ma ta fasa tace har abdan kuma duk da haka yana manne aranta taurin zuciyace irin tata haseem aboye yake bibiyar teemah da yake tana yawan zuwa gidansu gun maheeda har suka shaku soyayya sokeyi sama sama tace wlh gwara ta aureshi da ta tsaya jiran gwamna da baisan da itaba kuma ko yasaniba wlh bata sonsa tunda kishi gareta Aminullah tafasa duk da tana sonsa gwara ta rabu dasu ta auri saurayi shiyasa suke soyayyarsu da haseem tunda bashida makosa yanzu haka bata Nigeria tana Niger kauyen garin sarki saboda hutun makaranta da suka samu saide abin mamaki gidansu Teemah wlh idan ka gansa bazakace akauyen garin sarki yakeba saboda wani k'ank'areran gidane aka musu dan madedeci akauyen Wanda yazama abin kwatance yanzu sunan kauyen yakoma *sabon garin sarki* sai kace haka Teemah abin yana bata mamaki tayi tayi da Abbanta ya fada mata Wanda ya musu yace ta tambayi mu'azzam shiyasa tayi shiru zatonsa ko shine ya Gina musu bintu matar gwamna ta haihu yarta mace jiyane akayi sunah na kece raini agarin Gombe manya mata da mazajensu masu fada aji da wasu masu hannusa da shuni da masu tsaki da ruwa asiyasa sun hallacin gun sunan yarinya taci sunan fatima bintu zahra wlh tsayawa fadin irin shagalin da akayi bata lokacine gidan TV da radio ko ina zancan akeyi matar gwamna Aliyu Muhammad Damba ta haihu Wanda kuma ajiyarne abin mamaki aka daurawa Noor d'insa Aure bashida labari duk bazaice ga Noor dinba, Da misalin karfe biyar watsime ce ita da kursiya kawarta ta fito daga gidan kursiyar suna tafe suna hira tana goye da baby mai sunan iyayye diyar Malika tun shekaran jiya sukazo ita da mu'azzam "kursiya kinsan me yake bani mamaki? " sai kin fada wai jiya duk inda nayi sai acemun Amarya wai an dauramun aure to kinsan jiya ban wuni agida ina gidan haja nanu ta hanani zuwa ko ina acan na kwana sai yau da safe nazo gida wlh abun mamaki yake bani na tambayi iyayye sai tamun dariya tana rumgumeni Aunty malika ma haka yaya mu'azzam wai sai yace ai ni yanzu na zama babbar mace"Dariya kursiya tayi "nima baban jafar haka yace wai an daura miki aure da wani hamshakin mutum mai kyau kamar aljani wai ajirgin sama sukazo damagaram aka kawosu amota dagacan wai harda bindiga da wasu irin mutane amma nima ban yadaba tunda lokacin yace bayanan ya shiga binni dayazo yaji labari tsaki naja "wlh kibarni da shegun kauye Dole na koma watsime mai Allo naci uwar mutane dama sunzo sun samana idanu wai watsime masu gidan birni dariya kursiya tayi akofar gidansu ya'u na zaune da tiredasa tako yi gunsa aransa yace jarababiya yanzu haka sai ta warci halewa ahakane ta samu hamshakin mutum ya aureta aikuwa warta tayi taba kursiya ta kara wartowa banza yamata dan jiya gun durin auranta ya samu Alheri suna dab da shiga gida Nawalu ya taresu yana kuka "wlh watutu Allah ya isa da yaudarata da kikayi hine kika auri dan binni kika barni " Aradu nawalu banson raini ubanwaye yacema nayi aure ni akuyace za'a aura dani ba shawara ya'u yace "Wallahi an d'aura miki aure jiya ai kedin mai sa'ace aduniya auran balarabe kaiko nawalu wlh karaba kanka akwai masu masa tsaron matarsa nide baruwana halewar ta zubar ta kurma ihu bata saurari nawalu ba da yake famar kuka tayi cikin gida da gudu kursiya tabi bayanta arikice Nawalu ma ya shige cikin gidan yana dadin wlh dama nasan watutu bazaki ci Amanata ba...... ✍🏻 Yar ilu ce🤪 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣1⃣* .....iyayye na kitchen tana girki taji kukan Autarta da gudu ta kado",to wane dan kinibibin ne? ya tabo matar manya da gudu ta fadi gaban iyayye tana kuka dagota tayi ta rumgume"Auta me ya faru yi hakuri kimun bayani Malika ta ISO ta sinto yarta tana dariya "iyayye kinsan kwanan zancan ai cikin kuka teemah tace "iyayye auren Dole kukamun dawa kuka d'aura inada fa saurayina Haseem yayan kwata daide lokacin nawalu suka shigo shida kursu iyayye ta jata suka zauna nawalu ya duka "iyayye ina yini dan Allah tunda bataso ku warware adaura dani don Allah teemah dai sai rusar kuka take ta rumgume iyayye Malika tacema nawalu"dan Allah Nawalu tashi ka tafi mik'ewa yayi yana fatar majina ya fice kursiya tazo kusan teemah tana bata hakuri "Watsime dan Allah yi hakuri ai bazasu aura dake ga Wanda bai daceba Malika tace "kibarta zata hakuri sautin kukan nakara Mu'azzam ne ya shigo da sallama Teemah ta mike Ta nufi gunsa tana kuka"yaya mu'azzam kasan da Wanda akamun auran Dole naje na rokesa awarware? " zo ki zauna muyi magana kanwata kiyiwa iyayanki biyayya sun ga dacewar hakan ne shiyasa kusan sa na zauna saman tabarma "da farko dai kiyi hakuri nine jagoran wannan aure watanin biyu da suka wuce wata number ta kirani ina Lagos mutumin ya nemi yana sonki da aurene kuma bai buyemun duk alakar da take tsaniku ba ya tabatarmun da kema kina sonsa har waya ya baki amma shine ya hana kinuna yace ya turo nan Niger anyi bincike an tabatar kinada tarbiya kuma shima ya gwadaki ta hanyoyi dayawa ya yaba da tarbiyarki saidai kunsamu matsala kince bazaki auresa ba kin daina sonsa tunda yanada mata ya rokeni nazo yanaso ya aureki amma sai matarsa ta haihu ranar sunan yanaso a d'aura muku aure idan yaso daga baya idan kin kammala karatunki na secondary school sai ayi biki agidansa zaki cigaba da karatu bayan munyi hakane nazo Gombe muka tafi niger dashi ya nemi su bashi auranki da farko Abba yaki saida nayi masa bayani kema kina sonsa kuma gwamna da kike mafarkin samu tun kina yarinya shine ubangiji ya baki lokacin da kekuma kika cire tsammani Abba jin abinda Auta ke mafarkin samune yace ya bashi ganin irin gidan da sukene yasa aka rubjeshi akayi ginin zamani kuma sunyaba da dattakunsa sunsan zai rikeki Amana akayi tambaya da kudin gaisuwa da komai akajiye magana idan matarsa ta haihu za'a d'aura aure to Allah ya sabketa lfy ai muma saboda auranne mukazo shekaran jiya bayan anyi fatihar suna shida tawagarsa da magabatansa sukazo aka d'aura aure suka koma Teemah kin zama Matar Aliyu Muhammad gwamna sauran amshoshin tambaya da basajar da yamiki da yada ya fara sonki sun gunsa shine zai baki amsa ihu na kwarara na fara birgima ina kuka"wlh iyayye bana sonsa Allah sai yasakeni yo mai zanyi da mai mata matar ma masifafiya kuma baya ganin kowa da gashi sai ita "iyayye tazo ta dago "Auta yi hakuri bakisonsa "eh wlh banaso Kenan dama shine ya canza fuska yace Aminullah nide banaso araba auran idan anaso na zauna lfy yo ni mezanyi da mijin wata dariya su Malika suke mata ta kara sautin kukanta ta saki iyayye ta nufi d'aki da gudu akwatinta ta bude ta ciro wayarta ta kunna dan akwai chaji tana kunnuwa ta danna number Aminullah bugo biyu ya daga cikin kuka tace"Aminullah wlh kazo ka warware auran da kasa aka kulla dan bana so haka kawai kasa amun auran dole ina yarinya karama to ni banaso wlh sai anrabu wlh banaso k'asa yayi da murya"oh oh oh Sorry my Noor zakiso ni kafin mu hadune son da kikemun zai dawo kara sautin kukan nayi" dama basaja kamun ko? " yes My Noor My Fatimana my yar babyna yi hakuri bari kuka bana kusa bare na shanye sweet hawayenki kara ihun kukan nayi"wlh sai mun rabu Ashe duk wayo kamun kaine gwamna idan nace kuna kama komai naku iri daya sai ka shareni to idan bakima kuka hada nide banason mijin wata sai an rabu na fada ina kuka"Ok My Noor please bari kukan yanzu duk son da kika mun kin daina my zahara to idan kinaso mu rabu yi shiru maza share hawayenki ki fadamun ya za'ayi mu rabu da sauri na goge fuskata ina turo baki kirana yayi cikin wata irin murya mai dadi can k'asan makoshi "My Noor yar babyna me kikeso ayi? "nifa wlh babu wata kashe murya da zatasa na sadako nide ka turomun takarda ta inada saurayi Haseem shi zan aura wata uwar tsawa ya dakamun baice komaiba ya tsinke Kiran fashewa nayi da kuka " to kaje kayi fushin wlh sai an rabu bana sonka waje ta fito tana kuka iyayye tace" gaskiya ni koke koke nan ya isheni ina dalili Auta zo yi hakuri zamuyi wani Abu bakiso jikinta na fada "eh banaso Mu'azzam dariya ya bushe da ita ya Mike kursu ma dariya takeyi" iyayye ce kursu ta tafi gidanta wlh babuni babu ke yanzu na gano masu kaunata wayyo iyayye Abba yamun auran Dole bakinta ta rufe mata ta jata dama da hijabi a jikinta teemah ma da hijabi "Malika mutafi gidan haja Nanu wlh banason kukan bari na kaita can dariya malika tayi suka fice daga gidan Nigeria kasancewar jiya akayi sunah yau Aliyu gwamna bai fita ba dan har yanzu yan tayasa murna Karin aure da yayi da murna haihuwa da aka masa yau baije ko inaba hutawa yake abinda ya jima bai samuba hutu kwance yake saman wata lumtsumemiyar kujera arumfar shan iska sojoji sai shawagi sokeyi idanunsa a lumshe ya dafe kansa ransa abace saboda abinda Noor dinsa ta fada masa da tijara da bintu take masa tun jiya ta hanashi sukuni ga kuke kuke da takeyi da fitsara iri iri wayoyinsa sai ringing suke idanu ya bude yanajan tsaki screen d'in wayar ya kalla ganin sunan hajiyarsa na yawo saman screen d'in yasa ya dauka ya kara akunne "Hajiyarmu barka da yamma?" Aliyu Haidara ya gajiyar taron jama'a"Alhmdllh nakiraku wayar akashe gobe inaso nazo Damba"Aliyu kabi Fatima ahankali kaine kamata laifi Karin aure tana jego tace kana ta mata abubuwa marasa dadi idanu ya zaro"to Hajiyarmu zan gyara ina Aminullah ne yau banji ya kirani ba "ai kuwa bayajin dadi ga matarsa ma tun safe takenan Aliyu sai anjima lokacin sallah ya kusa"to zan kiraku insha Allah murmushi tayi ta tsinke Kiran mik'ewa yayi boos ya kwashe wayoyin yana biye dashi har kofar parlo ya amshi wayoyin ya tora Gilles d'in kofar parlon ya shiga da sallama da gudu yaran suka taresa rumgumesu yayi yamusu kiss daya bayan daya ya kallesu" maza aje ayi shirin yin sallah da gudu suka nufi dakunansu har Rauda gunta ya nufo tana zaune tana shayar da zahara tanaga ya nufo gunta ta Mike da yarta ta nufi bedroom dinta kai ya girgiza ya bita zata rufo kofa yayi Saurin shiga ya matseta abango ya amshe babyn ya shimfide ta k'asa ta zube ta rushe da kuka dukowa yayi ya ciccibeta ya rumgume ya nufi kujera da ita dukansa ta fara akirji"wlh Aliyu ka sabkeni meye hadinka dani zaka tabamun jiki ka saukeni da sauri ya cafke bakinta ya fara tsotsa cizo ta gantsara masa tun karfi kin sakin bakin yayi haka ya zauna da ita saman kujera zare bakinsa yayi ya zuba mata lumsassun idanunsa"amshi kiyi ta cizona indai zaki huce my bintuna turesa ta fara yi tana kuka"Aliyu ka sakeni na barma d'akin matseta yayi"anki ba'aza a sake kiba gumun matata zanji wani banza kallo tamasa tace "hummm wlh Aliyu.. sanin ba Alheri zata fadaba da sauri ya kame bakinta wani irin cizo ta gantsara masa tana dukan kirjinsa kallonta kawai yake bakinta yasaki dan ba karamun cizonsa takeba matseta yayi gam ya tallabo kanta ya k'ura mata lumsassun idanunsa yaga har tayi rama tausayi tabashi dan yasan kishin bintunsa akansa ba sauki fuskarta ya shafa can k'asan makoshi yayi magana sai magana take gayamasa"my bintu kinutsu muyi magana banaso na bata miki rai kinfa sanni yanzu ma saboda nine nayi miki laifi me na miki kika hadani da Hajiya? wani banzan kallo ta watsa masa.........✍🏻 kuyi manage ina busy Ladingo yar ilu🤪 Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *DEDICATED TO* *SAMIRA BINT* *ABDALLAH* Lalle kedin ta dabance bazan manta dakeba har abadan Wlh kinsamu matsayi mai girman gaske azuciyata Nagode kwarai Allah yabar zumunci🤝🏻 *🌹Masoya masoya masoyan matar gwamna hakika naji dadin yada kuke Nuna tsakwaron tsantsar kaunarku ga Matar gwamna wlh bansan da kalmar da zan gode muku ba bantaba tunanin zata samu higa hakaba😂Dan haka korafunku ya karbu na a dinga muku posting kullum insha Allah akullum zaku samu matar gwamna sai dai sabar da lahadi ne kawai bazan mukuba Dan haka sai😂😂😂 abarmun waya ta huta Aradu nima na huta gaisuwa maitarin yawa gabaki dayan masoyan Matar Gwamna I love u Mazga Mazga Ana kyawun tare🤝🏻🤝🏻🌹* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣2⃣* ....."eh Aliyu na fada karya nama duk abunda na fada meye bakamunba ta fada tana hararanshi hawaye ya wanke mata fuska rumgumeta yayi gam"to naji kin fada my bintuna iyayan kishi nide hakuri nake badawa uwargidana abar kaunata ya fada yanason had'e bakinsu kanta ta kauda cikin kuka tace"Aliyu kabarni na samu nutsuwa don Allah ka sakeni na koma parlo yaranka na jiranka ku tafi masallaci ni yanzu na gane iyakata agidanan ba'a sona kansa ya dafe"oh my god my bintuna yi hakuri bari kuka nasan nayi laifi a sasauta mun my wife waye bayason bintuna yanzu yaga rundunar sojoji da yan sanda akansa cikin kuka tace" wlh Aliyu kaine saidai kaje adaureka murmushi yai ya manna mata kiss "wlh inason bintuna ai da wanine ya fada yau sai an daureshi agarin gombe tashi maza muje parlo kar yaranmu suga damuwar abar sona bintotona yar fara kyakyawa buge buge ta fara tana kuka"Aliyu ka sakeni banaso kana tab'ani ni zakawa dadin baki "my bintuna bari musha Dan minti kadan ko nasamun kan matata turesa ta fara Dole ya fara mata wani irin salonsa yana birkita mata lisafi sai gata tayi shiru tayi lamo jikinsa tana sabke ajiyar zuciya sai turo baki takeyi murmushi ya sakar mata ya manna mata kiss saman idanunta ya Mike da ita har bathroom ya wanko mata fuskarta sai hararasa take ta fito daga bathroom d'in ta tsaya daga kofa ta rike k'ugunta"Allah Aliyu yau bazan barka ka rumtsaba kuma ko wacece ta auremun mijina ta shirya zaman huquba wlh bazan barta taji dadi ba shiru yayi ya gama Alwalla ya fito ya kamo hannuta bakin gado ya tsaya ya saki hannuta ya dauki baby zahara ya manna mata kiss agoshi"my fatimana kiba momy hakuri hararasa tayi tabar masa d'akin ta fito parlo ta zauna Asif yace"umma ina dady "Asif gani babyn ya dora mata acinyarta k'asa yayi da murya"my bintuna i love you natafi masallaci kibar cewa Aliyu My Man yafi dadi ya fada yana daga mata gira kallon yaran tayi taga hankalinsu baya kanta kai ta kauda ta fara shayar da yarta. muneerat tazo ta zauna"umma ki miki Reno "ok bari ta koshi kai Aliyu ya girgiza ya kama hannu mukutar da Asif suka fice Rauda tazo ta Haye cinyar bintu tana mata kiss"umma babymu mai kyau ko? " eh maza kuje kuyi Alwalla muneerat tace"muyi ai Kiran sallah Muke jira zarema yarinyar nono tayi"Muneerat riketa na shiga bathroom na fito wlh karki kuskura kiba Rauda yata cikin farin cikin ta amsheta yarinya masha Allah kyakyawa sak Aliyu ta fito mik'ewa tayi ta nufi bedroom wayarta ta zage daga chaji ta kira wata number bugo daya aka daga"kuka ta saki wlh Mummy ni bazan iya hada mijina da wataba jinake zuciyata kamar ta fashe inada mugun kishi akan My Man DINA wlh jinake kamar nayi hauka yazanyi dan Allah ko na barmasa gidansa kai wlh bazan barma wata dusa mijinaba daga can naji ance"haba Fatima bintu kiyi hakuri bawa baya wuce kaddarasa ni yanzu amatsayina na mahaifiyarki zanso na fito da yar cikina agidan mijinta Wanda ta fi so uban 'ya'yanta don Allah ki ajiye hankalinki ki tuna Aliyu na kaunarki baiyi aure dan ya tozarta kiba kiyi hakuri zan turo mamu har gida ta kara nusar dake wlh karki kuskura ki biya kawayan gwamnatoci kice zaki bijirewa mijinki kimarki ta zube abanza ina fada miki gaskiyane amatsayi na na mahaifiyarki kiyi hakuri fatima cikin kuka tace"mummy naji insha Allah sallama sukayi ta tsinke Kiran ta fada saman gado tana wani irin kuka" ya zan iya ganin My Man dina da wata mace Allah ya soni macan yar kauyece marar aji mara wayewa kucaka wai asirine suka masa komai wlh zataci kutumar ubanta la'ada waje da kafarta zatabar gidan Aliyu Muhammad Damba Kowa,naka wlh yarinya kinyi kadan banda ke ko mai ajima wayaya wacce Takeda ilimi Aliyuna yafi karfinta bare kucaka mace irinki wlh kinyi kuskuran hada miji dani zaki gane bakida wayo tayama zai hada jiki da yar kauye yanzu haka garin yawan kyautarsa da Alherinsane ya temakesu iyayanta suka bashi sadaka shiko ya amsa wlh yar kauye kucaka Dole kibarmun mijina duk cikin kuka take magana kanta ta daga sama ta shiga tunanin rayuwarsu ta farko shin wai ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ jama'a wai waye Aliyu gwamna *Asalinsu* Aliyu Muhammad Abdullahi Damba kowa,naka shine cikeken sunansa Aliyu haifafan garin Damba ne nan kauyan Gombe fulanin asaline gaba da baya Muhammad Abdullahi Damba cikake bafulatanine d'a daya tilo gun Abdullah Damba Allah yayi musu Arzikin shanu da gonakai na uban mamaki kasancewar shidayane gun iyayansa ya samu gata da ilimi Addini da boko har yakai munzalin aure aka masa aure da yar kawunsa jallo hurairatu yarinya mai hankali da nutsuwa bayan aura'su da shekara daya ya gama karatunsa ya samu aikinsa acikin garin Gombe duk ba wani albashi bane mai tsoka kasancewar shidayane gun iyayansa sukace bazai zauna gidan hayaba suka sayar da shanu suka saya masa gida mai dakuna biyu da kitchen da makewaya atsakar gida suka tare da matarsa haka rayuwa taci GABA bayan shekara daya da tare warsu ta haifi yarta mace taci sunan kakarta mahaifiyar Muhammad wato Halimatu suna kula da ita sosai duk suna nuna mata faranci bayan haihuwarta da shekaru hudu hurairatu ta sake haihuwar d'a namiji zankadede fari kyakyawa ajin farko Wanda tun ranar da aka haifesa Allah ke musu budi ta ko ina yaron kawai farin jini makota ta ko ina shigowa kallonsa sukeyi yan Damba ko kusan kwansu da kwarkwatarsu suna Gombe gidan kasa amshesu yayi kunsa dai fulani🤭ranar sunah yaro yaci sunan Aliyu Haidar, bayan haihuwarsa so biyu tana haihuwa yaran barai shiyasa yake zuba sangartasa son ransa saida ya shekara bakwai aka haifo k'anansa Aminullahi kamarsu daya da Aliyu saide shi bakine Alyu ko farine tas bayanan sai Habibullah sai yan mata biyu tagwaye saffah da marwa Aliyu tun yana yaro miskiline na gaske sam fara'a bata damesa ba sabanin k'annesa masu fara'a tundaga haihuwar yan biyu haihuwa ta tsayama hurairatu badan takaiba Allah dai ya tsayar da ita idan ka kalleta bazaka tab'a cewa ita ta haifi yara shidaba alokacin haka sukaci gaba da renon yaransu guda shida maza uku mata uku sun taso cikin gata da tarbiya dukansu makarantar gwamnati sukeyi amma kaf cikinsu Aliyu ya fisu ilimi nesa ba kusaba tudaga Primary har zuwa secondary school Aliyu yake zuwa na farko bai tab'a yin k'asaba yana samun kyau tutuka sosai harda kudade Wanda iyayan suke Tarawa basa kashewa gashi da farin jini gun malamai da dalibai baya shiga harakar kowa amma idan anyi ba daidai ba zaiyi magana tun lokacin kyawunsa ya baiyana duk bayada sakin fuska ga miskilanci idan zaka shekara kana masa magana to fah bazai kallekaba sai yayi ra'ayi sabanin k'annesa Aminu akwai fara'a habibu ma haka yan matan ma ba ruwansu to dama dama halimatu itama akwai miskilanci haka tafiya ta tafi Aliyu ya shiga Federal University kashere Wanda tsabar miskilancin sa duk da haka duk Wanda yayi ba daide ba koda malamaine a lokacin zai fadama gaskiya kuma baya barin acuci mutum shine kaf marantar aka dasa masa suna shugaba yan mata ko suka Adabi rayuwarsa Wanda shiko basa gabansa dan yanada burin karatu mai zurrfi saide Abu daya Aliyu bashida rowa duk rabin alherin da zai samu zai rabasane ga mutane da basuda shi duk suma bawai arzikin bane dasu sosai Dan ya hana kakanninsa yawan sayar da dabobinsu suna kawo musu dukiya saboda ba laifi hanya ta budewa Muhammad har ya sauya gida mai dakuna biyar shida yaransa suna watayawa amma Aliyu Allah yayisa da tausayi duk abin da zai samu rabas dashi yakeyi ga Wanda bashida cinyau bare na gobe Aliyu kyakywane ajin farko fari dogo mai manyan idanuwa ingarma namiji kirasa ta karfaface kirjinshi abode yake ko ina gashine jikinsa yanada dogon hanci idanunsa alumshe suke idan ya kalleka zakayi zaton bacci yakeji bai fiye maganaba gashi miskinin gaske abokinsa daya har yau da yazama wani bai canzaba wato Jamil shi yaci maganin zama dashi ahaka har ya gama karatunsa dan ya karanci fannin business ne dan kasuwanci na burgeshi bayason aikin gwamnati yafison kasuwanci bayan kammala karatunsa da wata hudune ranar kamar amafarki aka kawo masa takarda wai zai tafi k'asar waje karo ilimi akan business gwamnatice ta biya masa yaunin karatunsa saboda kwazonsa har ya tubure baza shiba dan Aliyu juyayen mutumne ra'ayinsa yake bayabin ra'ayin wani sai Muhammad yasa baki da kakansa Abdullahi ya yada ya tafi Amerika Wanda zuwan NASA ba karamun anfana yayi da hakanba kara goge aharakar business da sani rayuwa acanne suka hadu da bintu wacce daga temakonta da yayine awani gidan cin abunci saura kadan anyi mata fade Allah ya kawoshi ai kuwa tasha fada agunsa da takaicin iyayan da suke turo 'ya'yansu kasashan waje karatu babu wani matakan tsaro suna yawo inda sukaga dama daket da yarakata gidansu ta shawo kansa ta masa bayanin abun da ya faru tace wani baturene ya takura mata itako tayima iyayanta alkawali zata rike mutumcinta baza saurari kowaba saide ko dan k'asarta idan ta hadu da mutumin kirki kamarsa ta nunasa tsaki yaja ya tafiyasa bayansa tabi Ashe kusan juna suke to shine mafarin haduwarsu da binta tundaga ranar bintu ta nacema Aliyu sam baya kulata amma da yake wayayace gata shagwab'ab'a da abin dariya haka zata iskoshi gidansa ranar da babu karatu tayi ta masa shirme ta dora masa girki tun baya kulata yana mata korar kare har ya fara kulata saboda dariya da take sasa duk ba yayi agabanta sai ta fita haka shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu bintu tana mugun son Aliyu da kishinsa shima ya kamu da sonta duk bai gaya mataba kasa daurewa tayi ta fada masa bai musaba suka kulla soyayya mai karfi bintu akwai mugun kishi har makarantar su Aliyu take zuwa aboyé taga ko mata sunyi masa magana tasha danbe da mata tasha fasa kan 'ya'yan turawa da bakar fata saida Aliyu yamata Jan ido ta sasauta dan tasan halinsa bashida dadi zai watsar da lamarinta shiyasa take takawa asannu ahaka har tagama karatunta tace bazata tafiba sai Aliyu ya gama saida yamata Jan ido yace wlh zai fasa auranta tukun ta koma Nigeria, kullum cikin waya suke har Allah yayi shima ya dawo Fatima bintu y'ace ga Alhaji Taheer mai kudi su ukune gun iyayansu mussadeeq ne babba sai nana barirah wacce suke cewa mamu sai bintu auta sun taso cikin gata da kulawa sun samu tarbiya sunyi karatun Addini da Na boko mahaifinsu Allah yamasa arziki yanada dukiya sosai bintu shagwababiyace ga fadan masifa da b'aci kuma sunfi sonta shiyasa takeda rashin kunya bayan ta gama secondary school tace bazata cigaba da karatu a Nigeria ba Dole mahaifinta ya kaita America har Allah ya hadasu da, Aliyu bintu farace tas yar duma duma mai matsagaicin tsayi kyakyawace tanada hanci da idanu matsagaita bata fiye gashiba amma ba laifi tsabtarta da yawan kwaliyarta ya kara mata kyau akwaita da jiji dakai saide bata cika wullakanta talakaba fagen iya tafiya da daukan dressing ba'a cewa komai akwai ta aji tanada farin jinin samari sauranyita daya Jafar sun so juna tafiyata karatu ne sanadin rabuwarsu bayansa bata so kowaba sai haduwarsu da Aliyu bayan dawowar Aliyu da wata ukku iyayansa suka tsaya masa ya fara business da kadan kadan Allah yake ma kudin albarka har kwangilar gidaje yake soyayyasu da bintu tayi karfi sosai bintu ta Rigada ta karanci Aliyu Dan haka idan yana mata miskilancinsa ko ya basar da ita bata damuwa tunda abin ajininsane millions biyu ta basa kan ya amsa suyi aure yace Allah ya kiyaye masa daga karshema ya mata kwakwaran kashedi karta kuskura ta sake masa haka lokacin ya tura iyayansa neman auranta aka samusu ranar aure kuma lukacin business din Aliyu ya fara bunkasa mahaifin bintu ya basu kankarenan gida indan anyi biki su zauna Aliyu ya kiya yace idan tana sonsa to ta zauna inda yake meye ya nema ya rasa aduniya da har za'a bashi gudun muwa daga gidan mace bayaso Dole tacewa babanta abarshi yayarsu Aliyu tayi aure harda yaranta yan biyuma duk an musu aure yanzu dagashi sai Aminu da Habib agidan Aliyun suke dan madedecin gidane mai masifar kyau da tsari d'kuna ukune kowane da toilet aciki kitchen dinsu mai kyau nan su Aminullah suke da zama suna karatunsu, haka akayi auren Aliyu da bintu ansha biki Dan auransa yayi armashi sosai daga kowane bangare su Jamil babban aboki ya taka rawar gani sosai abikin dama shi yayi aurensa tun aliyu na waje karatu komai cikin dattaku Aliyu yayi rawar gani ba laifi bintu Tasha akwatuna da kaya tamkar wani hamshaki kowa ya yabawa Aliyu shugaba sunan da yabishi tun makaranta anan gidansa ta tare suna son juna kamar zasuci junansu yaji dadin samunta cikakiyar budurwa Wanda yasha raki ba kadan ba haka yayi ta lallabata har ta warke sukaci gaba da budirinsu matsalarta daya bata masa yada yakeso agado saide shi yamata da ya takura tasa masa kuka Dole zai hakura yana lallashinta dan yana mugun sonta mutika saide idan miskilancinsa ya motsa Dole itace mai bibiyarsa da lallashi shiko tunaninsa duk haka mata suke agado saide abokinsa Jamil yaji yana zuga matarsa to dayake shi ba ma'abucin magana bane bai tsaya ya fuskanci inda zancan ya dosaba haka sukaci GABA da rayuwa har ta samu ciki murna ba'a maganar har cikinta ya isa haihuwa ranar wata Alhamis ta tashi da nakuda ba bata lokaci suka tafi hospital ta haifo Danta namiji kyakyawa mai kama da Abdullahi sak ranar naga murna gun dangi uwa dana uba kuma lokacin Aliyu lamura sun bude masa ta ko ina........... ✍🏻 Sai next page zamu gama labarinsun da irin rayuwar da sukayi kafin Aliyu yazama gwamna🌹 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣3⃣* ......ranar sunah yaro yaci sunan Muhammad mahaifin Aliyu suna kiransa da Asif haka sukaci GABA da rayuwa cikin so da kaunar juna Asifa har yayi wayo Aliyu zuwa yanzu Allah ya bunkasa dukiyarsa sosai bayan Shakaru uku bintu ta sake haihuwa wani d'a namiji mai sunan Taheer mahaifin bintu suke cemasa mukhtar Aliyu dan murna kamar yayi hauka dan Allah yayi masa mugun son yara baiki duk shekara ta haihuba itace dai take kiyawa mahaifin bintu yaji dadin karar da Aliyu yamasa yaron yanashan gata lokacin aka ida Gina kamfanin Aliyu mai Suna *AB Sauki Kamfani* Wanda ake sarafa kayan zamani iri iri Wanda ya samu daukaka sosai ga business d'in motoci yanayi da harakar kwangilar gidaje Aliyu yayi suna agarin Gombe saboda komai NASA mai saukine ga yawan kyauta da sadaka da sauransu haihuwar bintu ta uku ce wato haihuwar muneerat ya tamfatsa gida a unguwar NEW GRA wlh fadin ginin gidan b'ata kokacine dan wlh babu abinda baisaba najin dadin duniya tamkar gidan shugan k'asa dan yanason matarsa da yaransa suji dadin rayuwa sosai haka iyayansa ma ya tamfatsa musu gida lokacin Aminullah yayi aure shida habibullah haka sukaci GABA da rayuwa soyayyarsa da bintu ko babu abinda ya rage duk da bata masa yada yakeso agado wani sa'inma idan ba tasoba bata yada suyi sex amma idanbtaso ta kafa masa fitina iri iri idan yan miskilancin na kansa ko kallo bata ishesaba bayan tare warsu da shekara daya yan siyasa sukayi masa taron dangi da karfi suka sakasa siyasa sunce irinsu talakawa keso shiko ya kiya sun jima suna bin kansa kusan shekaru hudu kafin ya yarda ya shiga siyasar amma yace bazaiyi mulkiba da wayo da wayo suke jansa jikinsu har yasaki jiki bayan haihuwar Rauda ne dai ya shiga siyasar ruwa tsumdum yada yaga talakawa nashan wuya sai ayimusu alkawali idan sunyi zabe za'a musu Abu kaza amma shiru kakeji malam yaci shirwa haka tafiya tayi tafi yawan kyautatawa jama'a da yakeyine Jama'ar gari kuwa sukace atsayar da Aliyu takara gwamna suna so tun bayaso har yaji sha'awar abun a ransa amma zaben farko makiyansa manyan yan siyasa da basuson cigaban talakawa suka shiga suka fita sukayi murdiya akace baiciba shi ko ajikinsa talakawan garine da masu goyan bayansa cikin manya aka fara tashin hankali saida ya shiga gidan radio da TV yayi magana ya basu hakuri ya nuna masu lokacine baiba idan lokacin yazo to fah babu Wanda ya isa ya hana dan haka suyi hakuri daganan ne komai ya lafa shima yaji babu dadi amma saboda Noor d'insa da take karfafa masa gwiwa cewar yayi hakuri lokacinsa na tafe amma hakan bazata faruba sai ta kusantosa yanzu lokaci baiyiba tukun na mulkinsa to haka akaci GABA da rayuwa Noor na k'asan zuciyarsa yanaso yaga ranar wannan da tace sai ta baiyana k'asarsa zaici mulki yana mamakin wanna Al'amari duk yanajin ba mutum bace amma yana sonta bai taba manceta cikin Addu'ar saba haka ko akaci gaba da rayuwa har Allah ya kawo lokacin da Aliyu ya hau kujera gwamna cike da nasarori masu yawa talakawa najin dadin mulkinsa sosai har zuwa wannan lokaci da bintunsa ta haifo masa Fatima bintu Zahra ya kuma aure Noor d'insa rabin ransa yar babynasa Wanda ita dashi suke mugun son junansu tun basu gaba junansu labarin yanda ya ganeta da yada ya saka fuskar Aminullah to nima jira nakeyi sai yaba Noor d'insa labari sai na dauko muku rahoto, labarin rayuwarsu ya k'are sai kuma kafce yanzu bintu da Teemah ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bintu tana nan kwance har akayi sallahr isha zahara take kuka muneerat ta kawo mata ita amsarta tayi suka fito parlo ta zauna tana shayar da ita har Aliyu suka dawo daga masallaci ko kallonsa bata yiba shima ko yan miskilancin sun motsa masa baice mata k'alaba sai dai idan sun gama ido ya daga mata gira kiransa akayi ya daga waya hayaniyar yaransa tasa ya Mike ya nufi wani Hadaddan parlo ya zauna yana waya da mutanansa yan siyasa bintu ta cika tayi fam jinta ko dawa yake waya ya keb'e oho sai tsaki take ja Dan dai tasan halinsa Idan ya kebe yana waya ba'a kawo masa raini har ta mike taje ta masa tijara ta fasa ta daukin kodirin yau bazata barshi ya rumtsaba oh bintu arage kishi fah😆 *Niger* tun bayan fitarsu iyayye watsime kuka take kirtawa ahanya daket iyayye tasha kanta tayi shiru har suka isa gidan haja Nanu da sallama suka shigo haja Nanu na gindin murhu ta amsa"Aisha ya dai Fatima bintu meyene ake kuka sakin iyayye tayi ta rugu gun haja Nanu ta rumgumeta tana kuka"haja Nanuta da ranki kika bari su Abba sukamun auran Dole"asha Fati yi hakuri ta raketa ta kalli iyayye"Aisha jeki gida barni da kawata ajiye hankalinki zata bar kukan murmushi iyayye tayi ta juya ta koma gida haja Nanu taja hannu watsime suka koma saman tabarma har yanzu kuka takeyi harda shasheka"haba Fatima kiyi hakuri bari kukan goge fuskarki kiji wani labari kuma na fada miki yada za'ayi yanzu dai kina son gwamna mijinki ko bakiso kuka nasaki mai sauti"Nanu kubar cewa mijina ni banaso" to naji amma ai sonake na koya miki wayo irin namu na manya yanzu yaushe zaku gama Hutu? "da saura fah amma naji aunty tace tare zamu koma wai akwai gyaran da za'amun na meye? nanu tace" ai shine zan baki shawara gyarane za'a miki Wanda idan gwamna ya ganki zai rabu dake amma da sharadi sai kin daina koke koke kin fasa cewa bakya sonsa ai da kansa zai rabu dake inji ni nake miki wannan zance farin ciki ya kama Teemah ta rumgume Nanu tana dariya"yau kakar kwarai naji dadi ni Dan ina sonsa haka kawai sai na zauna da kishiya matarsa masifafiya tab ai wlh gwarama arabu yaushe "Nima dai shi nagani gwara kiyi shiru da kansane zai nemeki karki k'ara kuka ki ajiye hankalinki Ana gama gyaraki zai rabu dake, haka haja Nanu tayi tama Teemah wayo itako sakara tahau ta zauna sai fadi take gwarama suyi sutafi gombe amata gyaran ko ya rabu da ita tana gidan haja nanu har bayan isha, zaune suke suna cin abunci ita da haja Nanu sai labari take bata na dariya teemah sai kyakyatar dariya takeyi"wayyo cikina Dan Allah haja nanuta kibarni haka ai da nazo da wayata da na dauki hiranan na turawa haseem yasha dariya"ke wlh ahir dinki kirabani da hauka kibari har Aliyu ya ganki tukun "to nabari ai ni haushinsa nakeji waifa Nanuta kinsan wani abun haushi? " ina fa nasani idan ba kin fadamun ba watarana naje amsar sadaka ya wani rike hannuta suna yawo cikin jama'a Dan tsabar iyayi wai nice ma zan firgitata saboda tsabar munina "dan Allah ki sharesu ai kawai kiyi shiru abunki inace mun gama magana kince baki sonsa amma kinmun hiranan tafi so dari to ina ruwanki dasu tunda baki so "baki ta zumburo gaba "eh banaso shikenan ta tashi ta wanko hannuta ta dawo ta zauna" wai kin koshine? "nakoshi Nanu idasa bani labarin Abbane ya shigo da sallama Teemah ta Mike da gudu ta riko hannusa "Abbana yau ban gankaba shine kamun auran Dole ko? " Haba Auta waneni yi hakuri dariya haja Nanu tayi hannuta ya kamo suka zauna ya gaishe da mahaifiyar tasa"haja Ashe kinata famar lallashi "to yazamuyi ai mun kashe magana kuka ya k'are ko? " eh ya kare Abba Nanu ta koyamun wayo da an gyarani da kansa zai rabu dani "Auta wannan wani irin haukane Nanuce tayi masa yaren fulatanci ta yada bazata ganeba dayake ta iya amma ba sosaiba yace "oh hakane Auta yanzu dai kinbar kuka ko? " nabari Abba hira sukayi sosai sun jima saida dare yayi sosai Abba zai tafi ta bishi gida nanu tayi tayi su kwana ta kiya Dole tabarta suka tafi, lokacin da sukazo su Mu'azzam da su iyayye har sun gaji da hira kowa ya kwanta Mu'azzam da yaransa suna tare Malika da yarta nagun iyayye suna daga kwance suna hira da malika d'akin ta fado sai kumbure kumbure take Malika ta kalleta wayarta ta dauko ta kunna gun iyayye ta nufa ta kwanta ta rumgumeta"Auta an dawo ai na zata acan zaki kwana" iyayye kalli ta Nuna mata wayarta"ai munada labarinta mijin kine ya siya miki kuka ta sakama iyayye tayi wurgi da wayar Malika ta bushe da dariya iyayye ta rumgumeta"yi hakuri Auta ai na mantane Ashe bakyaso ko? Kai ta daga" iyayye kice Malika tabarmun dariya "ke Malika barimata dariya "to Allah ya bata hakuri iyayyen ma dariyar take kumshewa mik'ewa teemah tayi taje tayi wanka tayi shirin kwanciya ta dauki wayarta ta kwanta jikin iyayye tana danna wayar taga har yanzu bai kiraba tsaki taja"yo karka kirama yo da wa zai dauka suna jinta suka mata shiru tunda idan sunyi dariya kuka zatayi pic d'in da sukayi tare ta zubama idanu tana kallo wani mugun kyau sukayi sai yanzu ta tabtar da Haidar ne fuskace kawai ya saka kuma fuskarma me kamarsane sak ahaka tana kallon pic har bacci ya fara fizgarta ta rumgume wayar tayi bacci iyayye ta janye wayar ta ajiyeta gefe tana dariya "yarinya sai fitina Wanda ba asone za'arika kallon hotonsa har ayi bacci lokacin Malika ma tayi bacci iyayyen ce ta jima kafin tayi bacci, Asubah ta gari, **************** *Bayan kwana biyar* Yau su teemah zasu koma gombe saboda abubuwan da za'a fara koya mata da tsumin da za'a fara mata da gyaran jiki agidansu Mu'azzam da sauran abubuwa dai dan shiga gidan gwamnati Dole sai mace ta amsa sunan mace Dole su gyarata kafin aure yada shima zaisan mace mai daraja ya aura bangaran teemah ansamu an mata wayo cewar da an gyrata Aliyu zai rabu da ita tahau kai ta zauna ta Saki ranta kullum sai Aliyu ya kirata duk da yanada haushinta haduwarsu yake jira ya gyara mata zama amma idan ya kira bata dauka ko so daya shi mutumne da baison raini shiyasa kwana biyu ya daina kiranta kuma takama masifa harda su kuka tayi ta kallon wayar tana cewa matarsa ce ta hanashi kiranta su iyayye idanu suke zuba mata suna kallon ikon Allah abun yana basu mamaki tace bata sonsa amma bur ta ishesu da rigima tana fushi Haidar yakita saboda matarsa, shiko Aliyu abubuwan sun masa yawa ga rigimar bintunsa danma ta Dan rage kwana biyu yayarta mamu tayi ta mata nasiya to da Dan sauki haushinsa daya baya jin murya Noor d'insa dan yace bazai k'ara kiran taba har ta dawo Gombe yasan sai tunaninsa ya adabeta ta rasa sukuni ita bintu da tafara rigima yake zautata da salonsa sai masifar ta ragu kafin dare nace lalai Aliyu namijin duniyane, tun jiya ya tafi Abuja wani baban tarono akeyi gidan shugaban k'asa Wanda za'a kwashe tsawon kwana biyar anayi Wanda ya hada manya manyan shuwagabani na k'asa k'asa shine da ya kira bintu ta adabeshi wai yanzu haka gun amaryasa ya tafi kauye shiru ya mata Dan shima miskilancin na kansa ko kallo bata isheshiba,ya tsinke Kiran Dan yadauki niyar su dukansu biyun da babbar da k'aramar zai sharesu ya zuba musu idanu yaga iya gudunsu yasan halin kowace yasan irin son da kowace take masa da yada shima yake son kowace cikinsu da salon son kowace daban daban azuciyarsa Dole zai basar dasu ko ya huta kwana biyu bayason hayaniya da rigima to sun sakashi a gaba Dan haka yayi watsi da lamarunsu yana harakokin gabansa, tun safe teemah take yawon ban kwana gidan yan uwa da makwabta misalin karfe biyu na rana su Malika da yaranta cikin shiri suka fito har anshigar da kayansu mota kursiya kawar watsime harda kuka tunda tazo sama da wata guda kullum tare suke teemah tana gidanta ko ita tana gidansu teemar rumgumeta teemar tayi itama tana kuka saida iyayye ta janyeta mu'azzam dariya suka bashi sai darawa yake "haba Watsime kiyi hakuri ai zaki dawo itace babbar kawa kuma da ita za'a rakaki"iyayye kima yaya magana Abba yace"yi hakuri auta wasane yake miki kursu kema yi hakuri ai bazata jimaba zata dawo karki damu kukan ta daina sukayi sallama cikin walwala tana karama teema godiya dan kaya ta bata tafi kala biyar Wanda bata taba tunanin zatasa irinsuba haja Nanu taja teemah gefe guda ta kara mata wayo harda su dariya take ta rumgumeta"wlh shiyasa nake sonki kakata dariya akayi ta musu nawalu nacan gefe aboye sai matsar kwalla yake yana kallon teemah amma bai isoba lado ko kin zuwa yayi tunda mai gari yayi musu kwakwaran kashedi akan wlh za'a dauresu idan suna ma matar manya magana shiyasa ya hakura dan akwaishi tsoron iko mota suka shiga cike da begen kauyansu da iyayyensu shuriem harda kuka abarshi gun iyayye sai daket mu'azzam ya lallabashi yayi shiru yace gobe zai maidoshi teemah na rike da hannusa iyayye saida mu'azzam ya tashi mota ta saki tana kwalla suka rarasheta ita da Abba saida tayi dariya dukayi sallama Malika na musu dariya"yo ni bazaku lallasheniba zungurata mu'azzam yayi yama motar key sai hannu ake daga musu har suyi nisa "my darling harda zun gura ai Dole nayi kishi sai ita daya ake riritawa" nifa wlh baruwana daku kukasa akamun auran Dole shiru suka mata gudun kar suyi dariya tayi kuka gudu mu'azzam yake sosai har yafita akauyen garin sarki watsime sai raraba idanu ake ana kallon hanya ana matsar kwalla......✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣4⃣* ......tunda Teemah suka Kama hanyar gombe Mu'azzam bai tsayaba idan kaga ya tsaya sallah za suyi su Teemah yauma ansha madara mai sanyi har angaji amma yau idanunta kyam bata rumtsaba har suka shigo garin gombe yau da wuri suka shigo shadaya na dare saura suka shogo garin gombe suna zuwa kowa ya nemi makwancinsa saboda gajiya da bacci teemah tana shiga bedroom d'inta wanka tayi ta shirya cikin kayan bacci ta cire zanin gado ta canza wani Dan akwaita kynkymi saman bed ta fada ta shige cikin blanket wayarta ta duba tana zumburo baki ta k'urama pic d'in Aliyu idanu"Allah babu ruwana dakai My haidar ni sai mun rabu shine Dan bana daukan kiranka sai kafasa kirana ai hakkina ne ka kirani ko bana daukaba yi tayi kamar zata kirasa ta fasa ta ajiye wayar tana karanto Addu'o'in bacci bata wani jimaba bacci ya dauketa, bangaran Malika da mu'azzam bayan sun kwantar da yaransu suka shiga bathroom sukayi wanka tare suka fito sukayi shirin bacci suka zube saman bed saida suka garji junansu San ransu yo akwana biyu ba'a haduba sama da sati sai can tsakiyar dare suka sararama juna akaje akayo wanka aka bingire sai barci Asubah, ta gari, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ zaune Bintu take a Katafareran parlonsu Wanda ya gaji da haduwa yasha kayan alatu yaranta duka sunyi bacci sai zahara itako kukan dare gareta bata barin bintu bacci k'urawa wayar hannuta idanu tayi Aliyu tun jiya yaki kiranta tarasa dalili tsaye ta Mike ta nufi makekiyar TV dake manne jikin bango ta kashe kai komo ta fara tsakiyar katoton parlon nasu"wallahi dolene My Man ya rabu da kucakar yarinyar nan tun Kafin ta shigo gidan tanason hadani da mijina Wanda Muke da shekaru goma sha shida da aure yarinyar da aka Haifa ashekara aurena Dan ubanta shine zata rabani da mijina to daga yau na ajiye fitina dashi zan sasauta masa keko yar kauye kucaka zaki raina kanki wlh zahara ce ta fasa kuka gunta ta isa ta zauna ta dauketa tana shayar da ita kiran numbersa tayi bata shiga duk numbobinsa da ta kira basa shiga hankalinta ya Kara tashi amma tunawa haka yakeyi duk dare ajiyar azuciya ta sabke tana zubar da hawaye mik'ewa tayi rumgume da yarta ta nufi bedroom kwanciya tayi ta rumgume yarta itako sai harbe harbe take batada almun bacci bintu hawaye shafe shafe a fuskarta har bacci ya dauketa asuba ta gari ********** bayan sati daya yau su Teemah suka cika sati daya da dawowa daga Niger Mu'azzam ya komabakin aiki sai su Teemah suke rayuwarsu da el uwata da yaranta teemah na zuwa islamiyya hutunsu na karshe haryanzu bai kareba Aliyu har yayi kwanakinsa biyar a Abuja ya dawo gombe har yau babu wacce yakira cikinsu harakokin gabansa yake yayi watsi da lamuransu har ya dawo teemah tin bata damuwa abin ya fara damunta harda su kuka take daga baya tayi watsi saboda batada lokaci saboda gyaran da ake mata da fara koya mata salon tafiya da magana da iya kwalliya da Jan aji kullum idan an kaita gidansu mu'azzam sai yamma take dawowo gida. tayi shirin tafiya islamiyya abinda yasa ko ta maida hankalinta kan abinda hajiya mansura take koya mata saboda rigimar da take musu ita bata sonsa tunda mata gareshi sai sun rabu shine suka mata wayo idan ta tsaya ta koyi komai atsari tayi kyau da iya magana da shagwab'a Aliyu daga ya ganta zai rabu da ita amma ba yanzuba sai angama shiryata jin haka ta tsaya ta maida hankali Ana koya mata sai an gamasu su kwaliya da iya magana da kwarkwasa da iya tafiya da iya dress za'a fara na jiki da tsumi Dan yanzu yayi wuri, suko wa innan sunsa Dole mijinta zaiso ganin matarsa suyi zance, bangaran bintu kuwa tunda taga Aliyu yayi watsi da ita Dole take kiransa tana masa Mita baide kulata har yadawo zuwa lokacin tayi laushi Dan bata jure rashinsa amma da ya dawo saida tayi masa tas miskilancin na kansa bazan ya mata ta gaji ta fada samansa tana rusar kuka tausayi ta bashi Dole ya kulata ya lallasheta yanuna mata salonsa har taji sanyi aranta to shine fa yanzu ya Dan sami kan bintu ta Dan sabko amma ba dukaba idan kishin ya motsa gaba take sakashi da fitina teemah ko har yanzu baibi ta kantaba itama bata kirasaba yasa dai Ana kula masa shiga da fitarta saide baisan gyara ake kaita gidansu mu'azzam ba tunaninsa dan babu makarantane take zuwa yini shima tunda yazo bai samu isashan lokaci ba ya huta da misalin karfe biyu da Rabi hajiyar mu'azzam zaune take a parlo tana sauraren redio BBC Teemah ce ta fito daga wani d'aki ita da wata mace ta hade cikin Riga da siket na shadda colour green dinki ya mata cif saide rigar ta matseta kirjinta yawa zasu fasa rigar su fito kuma hannu rigar karamine agaskia teemah tayi mugun yin kyau sosai fatarta sai uban sheki takeyi ga kwalliyar da mansurah ta koya mata yau bata gogetaba tayi mata kyau mutika haka suka fito sai wani shegen taku take tana baza uban kamshi gun innah ta nufa ta zauna"ah Fatima zara'u ya dai mansura tace"bamu gamaba ba fah wai kawartace babu lfy shine tace zata ganinta amatse take? " asha Allah bata lfy cikin yanayin yada ake koya mata salon magana tace"innah na tafi ko?? ta fada tana langwabe kai alamun shagwaba dariya hajiya tayi "to ai rashin lfy ce jeki amma ki kira mijinki ki fada masa"ai na fada masa"to amma kuma wannan kaya Dan iya koyan daukan dress ne sun kamaki sosai danma bakida jiki "hajiya hijab zan saka fah har k'asa gaskiya gwara ayi A ida gyaran ko ya rabu dani nashakata innah na tafi" sai kin dawo ko nace sai gobe mik'ewa tayi"innah sai gobe dai zan jima mata ta fada tana dakar hijabinta mai niqab da hannu ta saka shima green color ne sai uban kamshe takeyi ta fito da hannuta waje tare suka fito da hajiya mansura wacce ta kware agyaran jiki da tsuma mace da iya kwalliya da tafiya koyan magana da shagwaba da kwanciyar aure da sauran abubuwa dai na mace tazama shalelen miji sunanta yayi fice kaf fadin Nigeria Dan aikinta akwai kwarewa, sosai saide tsada yanzu duka abubuwan da zata koyama teemah har zuwa aurenta saida aka tisa mata nera million guda kash duka kudin sadakin teemah ne suka bayar mu'azzam neko da wannan aiki, yace yanaso kanwarsa ta zama itama sha kallo gidan gwamna kudinta zai maida mata arone yayi yace shine ya dauki yaunin gyaran suna fitowa. direban hajiya mansura yazo daukarta"yauwa muje sai mu ajiyeki wacce unguwace?" Buba shago" to ai muma nan Muke ai bazamu bar matar manya ta shiga adaidaita ba baki teemah ta tab'e suka shiga motar direba yaja suka tafi, mansura na Kara mata fada tafa rike duk abunda take koya mata shiru tayi tana gyada kai kwatance ta rika ma direba har kofar gidansu Maheeda ta bude motar ta fito tayi mata godiya kofar get na nufa ina dab da shiga gidan naji tsayuwar motar Boos da Sauri na juyo na kallesa ya fito ya nufoni"hajiya oga na kira maza kizo tsayuwa na gyara cikin tsiwa nace" baza'a zoba anki ba'a zuwa na fada cikin sanyin murya Dan Sam mansura ta hanani daga murya wayar Aliyu ya kira bugo daya ya daga lokacin yana zaune akatafareran parlonsa na saukar baki dan yanzu yagama da jama'a acikin nutsuwa yayi magana yana lumlumshe idanu"Boos ya akayi?"Oga wlh matarka ce mukaga tazo gidansu kawarta idan gayan nan yake amma na tabbatar baya gari yana bauchi mik'ewa yayi zaune ransa ab'ace "maza kayi mata wayo ka kaimun ita gidana na NEW GRA wlh zata sani kitt ya kashe wayar ya kira wata number bugo daya aka daga "inason fita yanzu kitt ya kashe kiran ya Mike dama cikin shiri yake shadda ce green colour jikinsa yayi masifar kyau sai baza kamshi yake yana fitowa yayi Karo da bintu rukumkumeshi tayi tana kuka"wlh Aliyu ba idan zaka ai naji kana waya wai ashirya tafiya niger yanzu "bintu please kibarni na dawo karki karamun zafi wai meye nufinku akaina wlh duk zanyi maganinku sakeni kinji my zahara na kuka kije ki bata mama janyeta yayi ya kamo hannuta tana tirjewa ya nufi parlonta da ita kicin kicin yayi da fuska ya zaunar da ita "wlh my bintu zaku sani kiyi hakuri naje na dawo babu niger din da zani zahara ya dauko da kansa ya samata nono abaki bintu sai hararasa takeyi ganin babu fuska yasa tayi shiru kiss ya mata agoshi ya fice haka kawai taji bata yada da fitarsa ba ji take kamar tabi bayansa Dan dai tasan halinsa yau da takwana gidansu bangaran Boos kuwa jin Oga ya kashe wayarsa ya fara magana yada zataji "Oga tace bazata zoba wai wayone zaka mata Dan karabu da ita tace Dan Allah kayi hakuri ka rike mata igiyar aurenta tana Sonka bazata iya rabuwa dakaiba abarta ko? har NASA Kafa zan shiga gidan da Sauri na juyo "Kut kai ni yaushe na fadama haka nida nake neman maraba dashi to wlh sai nashiga motar muyita ta kare na nufi motar da Sauri dariya taba Boos gun motar ya ISO ya budemun na shiga motar boos ya shiga driver yaja muka kama hanya dube dube na fara" Boos kake kowa ina Ogan naku ai baya motar? " ranki shidade yana gidansa na hutawa mana ai can zamu kaiki daganan yayi shiru bai sake magana ba"wlh babu inda zanje ku saukeni babu Wanda ya kulani dole nayi shiru ina ciza bakina ina tuna yada zan masa wayo ya sakeni da irin abubuwan da hajiya mansura ta koyamun cikin sati guda dariya nayi ta farin ciki"ai My Haidar idan kasan wata ai bakasan wataba inama abubuwan da aka fara koyamun da yada nayi kwalliya yau wlh nasan da takardata zani gida dan na kara baka tsoro Allah har hijabina zan cire ina karai raya da salon shagwab'a Allah da kafarka zaka gudu kana cewa kumaidata gidan su na fasa auranta ni ko na fito cikin farin ciki na rabu da mijin masifafiya uwar yan jaraba can ku karata da ita yaushe ma gari cike da samari zan zauna da mai mata wayartace ta dauki ringing tana dubawa taga Maheeda picking tayi ta kara akunne"my mahee kiyi hakuri yanzu zanzo ina hanyar kaso aurenane cikin maganar rashin lfy tace"ke my teemah ban ganeba dan Allah kinmun bayani yada zan gane please kimun hausa daide lokacin motar ta tsaya kofar wani hamshakin get"ke bari na fito sai na baki labarin yada zakici dariyaki kyauta kitt na kashe wayar honr daya driver yayi aka wamgamemasa get suka Cinna hancin motar gidan idanu nazaro ganin irin wannan gida makekensa ko ina shifokine da adon flowers ga rumfunan shakatawa can gefe Swimming pool ne da rantsatsun kujeru wasu arnan motoci guda biyar nagani milk colour d'in ta tafi dani sojoji sai shawagi suke baki na ciza saboda keta dan nasan yanzu zan tsorata Ogansu ya fito da gudu nasan haushin haka zaisa ya sakeni Boos ya budemun mota fuskata a sake na fito gaba ya shiga ina binsa abaya taku nake cikin nutsuwa da Jan aji tamkar na shekara ina koyan tafiyar ta gaban Swimming pool muka wuce mukabi wata yar hanya sai gamu akofar wani hadaddan parlour.........✍🏻 💃🏻Yar ilu ce🤪 Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣5⃣* ......"wani Dan madani Ja naga boos ya danna kusan kofar wacce dukan wani irin glass ne niko hankalina kwance nake sakin murmushin mugunta Dan nasan yanzu zan koro Ogansu kusan 5 minute muna jira mukaga kofar ta bude kuma bakowa kusanta boos ya kalleni"Matar Oga bismillah kishiga yana ciki murmushi farin ciki na Saki Dan nasan yanzu su boos zasu rikeshi kafa nasaka da bismillah cikin parlon wani ni'imataccen kamshine ya bugi hancina ga wani sanyi mai hade da raba suman wucin gadi nayi na dawo ina karasa shigowa kofar ta rufe da kanta iya haduwa parlon ya hadu duk da ban masa kallon kurillaba hajiya mansura ta hanani cikin siririyar muryata cike da kissa da shagwaba nayi sallama na fara wani irin taku da takalmina mai tsini idanunsa na lumshe yaji wata zazakar murya mai cike da yarinya lumsassun idanunsa ya bude aikuwa ya hango Noor dinsa tana wata irin tafiya cike da Jan aji irin na isashiyar mace zaune ya Mike da Sauri ya zubamata idanu cike da mamaki yada yaga ta Kara girma da wayewa kirjinta duk da yana cikin hijabi ya fito sosai kasancewar hijabin mai santsine ahankali ya furta"My Noor yaushe kika goge haka kika zama cikakiyar mace ai bai gama magana yaga tacire hijabinta ta rikeshi ahannu ta sake wani salon dinki yayi mata mugun kyau ya fitomata da hips dinta boobs dinta Rabinsu duk awaje jikinta sai sheki yakeyi alamar yarinyar tana cikin jin dadi tafiya take cikin wani iron salo idanu ya murza ya Mike tsaye bai shiryaba "Ya Salam My Noor dinace haka inada wannan aduniya nake zaune gwaro matata na wanka wlh da sake ta kammala secondary school agidanta idanu Ya zuba mata sai waige waige take Dan bata gansa ba tsaye tayi atsakiyar parlon cikin shagwaba da kashe murya tace"My Haidar kana ina gani nazo please Dan fito mana Angona kana inane Mijina Haidar please fito ga matarka tazo idanu ya zaro yana mamakin shifa Sam Noor dinsa batada wayewa haka yaushe ta waye haka wace yar albarka ce ta wayar masa da Noor dinsa tsinto maganarta kuma yai cikin daddadar muryata tana cewa" My Haidar kana ina ta fada tana bubuga kafa ta kwakwab'e fuska ta fara kukan shagwaba hankalinsa atashe ya nufota "My Noor gani amma dayake fitina nacinta bata jiba ta fara magana akaro na uku ta tsayar da kukan "Wlh inaga fa Haidar ya ganin tuni ya tsorata ya gudu baima tsaya na masa abinda zaiji tsoronba Aliyu waye ya gaya maka lahira Ana Dan wake ai nasan ina zuwa gida zan isko takarda sakina ta fada tana bushewa da dariya amma dariyar kanta tajan hankalice saboda abubuwan da ake koya mata duk sun fara zama ajikita batada hayaniya rawa ta fara da juyi tana waka "saini Teemah Matar gwamna kafin na iske takardata agida wlh ya gudu kai wlh kakus nanu kin iya wayo gashi aruwan sanyi zan rabu da mai mata gun wani hadaden table ta nufa tana takunta wayoyinsa har uku a ajiye ta dauki guda tana dannawa akunne ta Kara "hello My Haidar na baka tsoro ko ta fada tana kwanciya saman lumtsumemiyar kujera mai masifar taushi kamshin Aliyu ya bugi hancinta ta lumshe idanu ta shagwabe" hello Mijina Haidar please kazo mana kamshinka nakeso na Shaka amma sai ka gudu Dan na Baku tsoro idanu ya zaro Al'amarin yarinyar ya bashi dariya da nishadi Dan kakaf ya gano bakin zaran fitina zata tada tace batason sa sai anraba auran yan gidansu suka mata wayo aka maiduta gombe Ana kuya mata abubuwa ace idan tana masa zasu rabu shine itako saboda yarinta ta yarda murmushi ya saki ya tura hannayensa cikin sumar kansa mai yalwar gashi yana shafawa afili ya farta"amma wacce take koyama My Noor yar babyna wannan salo mai tsayawa arai wlh zata samu kyauta ta musamman ya fada yana nufar kujera da take kwance ta dage sai waya takeyi bayan kujera ya labe ya kashe murya"hello My Noor yar babyna ni bazan zoba tsoronki nakiji idanu ta bude da Sauri ta kalli wayar "eh nine awayar inzo bazaki tsorata Niba cikin dariya keta tace"haba Dan autan mazana My Haidar my chocolatyna zo bazan tsorataka ba kaji Mijina? wani irin yanayi Aliyu ya shiga na shaukin yar babynsa shima ya shagwab'e murya yace"My Noor yar babyna tsoro nakeji idan nazo kin rumgumeni ko? idanu na zaro na Kara shagwabewa"My Haidar nide A,A ba ruwana" to shikenan na fasa zauwa ya fada cikin muryar kukan wasa"to bari kukan zo kaji shiru yayi wayar ta ajiye tayi kwanciyarta tana dariyar mugunta"wlh Teemah na iya mugunta sosai ji fah dawowa zaiyi ai haka yafima sai na amshi takardata murmushi ya saki ya Mike ya nufo gun kujera ahankali ya lallaba ya kwanta saman kujera ya janyota jikinsa idanuta a lumshe da Sauri ta bude idanunta zatayi ihu ya rufe mata baki ya juyota suna fuskantar juna "Wow Yar babyna Allah ya miki asirtaccen kyau I love u my noor ya fada yana sunsunani"yar babyna kamshinki dadi kinji ya fada ashagwabe yana lasar wuyana ya shigar dani cikin jikinsa sosai ya kamo fuskata kallon juna muke ko kiftawa babu fuskata ya shafa kallonsa nake cike da mamakin tsantsar kyawunsa shine dai fuskar ce wannan ta fi Dan manyanta kadan da kyau tsantsarsa wannan yafi tuna abinda mansura tace mata tayi ta Dora hannuta saman fuskarshi ta shafa tana sakar masa wani irin murmushi ta shagwabe masa "My Haidar? " Na'am yar babyna wani irin kallo ta masa saida yakusa zaucewa Kara rumgumeta yayi"wayyo my noor Yar babyna tsoro nakeji boyeni rumgumeshi tayi tana masa Susa akansa tayi murmushi aranta tace" aikuwa yanzu zan gama tsorataka da salon hajiyata mansurah kabani takardata natafi bakinta ta Dora saman kunnesa daket take magana cikin wani irin lafazi tace"My Haidar kadaina jin toro ina tare dakai ta fada tana sakar masa kiss cikin kunnensa tana shafar sumar kansa waso irin kalamai take fada masa Wanda yakusa zautar dashi ya fara shafarta wani irin santsi da laushi jikinta yake da wani futinanan kamshi Wanda yakusa zautashi aikuwa tace batasan zancenba kuka tasaka masa ciccibarta yayi ya nufi bedroom da ita wani tanfatsetsan royal bed ne Wanda yaji tsadaddan zanin gado ihu take tana dukansa kwantar da ita yay yabi bayanta ya tallabo kanta jikinsa na rawa "yar babyna tsaya kiji basokike na baki ta kardaba jikinta ko ina rawa yakeyi cikin kuka tace"eh "OK tsaya to kiga abinda zamuyi sai na baki amma idan bakiso tashi ki tafi bazan badaba "wlh bari na tafi gobe kabani ko yaya mu'azzam ya amsomun k'okarin sabkowa takeyi ya maidata ta kwanta ya mata rumfa da faffadan kirjinsa"my noor ya zaki kunnomun wuta kibarni ya fada ya had'e face d'insu baki na bude zanyi magana naji tattausa bakinsa saman nawa idanu na zaro ina girgiza kai lallausan harshenta ya kamo yana tsotsa cikin kwarewa idanu teema ta lumshe tanajin wani irin yanayi Wanda bata taba jiba wani irin kissing dinta gwamna yake cikin kwarewa yanajin wani irin dadin bakinta teema bata san ya akayiba ta riko kansa dakyau tana tsotsar harshansa ahankali tana shafar sajan fuskarsa jin yada take masa yasa ya zuge mata zip din rigarta bakinsu na manne suna totsar harshan juna har ya fara zubamata yawunsa tana hadiya tsayayun brest dinta suka baiyana ya Dora hannu ya shafo da Sauri teemah ta saki bakinsa ta fashe da kuka "wlh nidai baz'ayi haka daniba Aliyu ahalin da yake sam bazai iya control kansaba nema yada zai rage zafi yake amma teemah fur takiya sai rusar kuka takeyi taki yarda ya tsotsi bakinta duk ta rikice masa shiko bayason kukanta Dan wani irin ji da ita yake yasan nan gaba yarinyar zata kaishi inda yakeson zuwa shekaru da dama duk da bata masa yada yasoba barinta yayi ya sabko dataga gadon ya shiga bathroom sabkowa tayi tana kuka"wlh yau mai rabani da mansurah sai Allah ai ni batace harda irin wannan ba kofar tayi tayi ta bude takin budewa fitowa yayi ya nufo gunta "Yar baby was me akayi na kuka nine zanyi kuka kin hadamun zafi daukarta yayi cak ya goyata a bayansa tanajin bata tayi shiru tana hawaye ya bude kofar ya fito parlor sabkota yayi zaune yay da ita ya kama fuskarta ya Dora bakinsa yana shanye mata hawayen yana buga bayanta"My Noor yi shiru ni banga abinda na miki ba ko bakin baki barni nashaba babu fa abinda na miki amma komai zaizo karshe zan baki mamaki yau na barki amma gobe Dole zaki kwana dani yauma barinki kawai nayi saboda wani dalili amma ni Aliyu da nayi niyya da kinshiga hannu ya fada yana maida mata zip din rigarta Shagwabe masa tayi tana dukan kirnjinsa "Ni bazan kwana da kaiba sakeni na tafi gida bakinta ya cafke yana mata tsotsar mugunta ya saki yana dariya kinyin kuka tayi sai kwalla take matsewa waya ya kira bugo daya aka daga"Boos amaida Matar gwamna gida yanayin yada yayi maganar ya burgeni na zuba masa idanu inajin mugu mugun sonsa da kaunarsa amma abinda yasomun ya sakamun tsoransa jinayi ya Mike dani ya dauki hijabina saida muka zo kofar parlo ya sabkeni ya matseni abago"yauwa na kamaki wa kikama rashin kunya kina kauye kuma waye ya baki izinin fita dazu idanu na rika zarowa ina cicirasu Dan duk na tsorata da lamarinsa babu kunya yake tabani Shagwabemasa nayi"My Haidar kayi hakuri mu rabu lfy ni bana son rigima Allah baka hakuri bakina naji anasa harshena ya kamo yana cicizawa ya dawo saman lebena yana cizawa sai hawaye nakeyi saida yagaji Dan kansa ya sakeni ya shanyen jawayen ya samun hijabi " kuma karki kuskura ki sake fituwa da wannan kayan duk da kina cikin hijabi kishi nakeyi ki kiyaye wannan dagani sai kene ya fada yana tabo kirjina na buge hannusa "gud zakizo hannu da kanki zaki rika Dora hannuna na murza abuna Yar baby kyakyawata mai laushina gobema kimun rashin kunya a waya yauma tausa miki nayi na barki ban murzakiba yanzu nidake waye yaji tsoro? kai na girgiza ashagwabe cikin sanyi murya nace" My Haidar nice naji kuma ba ruwana dakai murmushin gefen baki yai yamun kiss agoshi ya gyaramu hijabina ya bani wayata ya bude kofar boos na tsaye "Oya jeki ya maidaki gida ko sauraronsa banyiba na fito cikin fushi saida na fito na juyo Nace"My Haidar bakaji ba kallonta yayi na hararesa na murguda masa baki nace"wlh kaine kaji tsorona kuma zan kamaka ai zaka sanine na fada nayi gaba da Sauri har ina tintibe sabode tsayin takalmin dariyace ta kama Aliyu ya koma parlo har rike ciki yake, atsorace teemah ta isa gun mota sai waiwaye takeyi boos yaci dariya shima kamar cikinsa zai kulle motar ya bude mata ta shiga shima ya shiga direba yaja suka tafi cikin tsiwa tace "boos ina ruwanka da shiga hira mata da miji kake dariya "hakuri matar Oga baki ta murguda ta shiga neman layin Maheeda bata shiga tsaki taja gudu direban yayi mintina kadan suka iso kofar gidansu teemah boos ne ya bude mata ta fito get ta tura tashiga gidan motar mu'azzam na gani cike da mamaki ko lfy ya dawo shida sai wata ko wata biyu cikin farin ciki na nufi parlo da sallama na shigo parlon shiru babu kowa "Aunty ina kuka shiga kamar kuka nakeji Ana ihu kuma muryar yaya mu'azzam mugun tsorone ya kamani "nashiga uku yaya bashida lfy shiyasa ya dawo da gudu na nufi bedroom dinsu naji harda Aunty malika tana cewa"wayyo my darling karamun shiko yana wayyo zan mutu nashiga wata duniya malika ai teemah fashewa tayi da kuka ta murda kofar arufe kofar waje tayi da gudu gun mai gadi yana alwalla lokacin la'asar ya gabato Teemah ta iso"baba warsu don Allah muje kayi ceton rai zasu kashe kansu sai dambe suke wlh dukansu kuka sukeyi muje karsuyi kisan kai ai butar. ya saki "subahanallah muje da gudu suka nufi parlon teemah na rusar kuka tana cewa "ni ban taba ganin sunyi ko da fadan baki sunyi bare dambe.......... ✍🏻 💃🏻Ladingo Yar ilu ce🤪 Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣6⃣* .....gudu sosai teemah take tana kuka "baba warsu kara gudu karfa ayi kisan kai wlh bansan me ya hadasu ba ta fada cikin kuka"kiyi shiru watsime bazasu kashe kansu daide lokacin suka shigo cikin parlon Ma'azzam zaune cikin shigar alfarma dariya suke suna tafa hannusa shida Malika ya kunna waya muryasa ta fito yana cewa"wai Malika mena miki kike dukana wayyo watsime zo my love Malika zata kasheni trisu suka tsaya tsakiyar parlon teemah tabar kuka tana cicira idanu warsu ya kalli teemah "haba watsime yazakimun irin wannan wasan kisamu atashin hankali kice suna dambe Ashe wasane kinji fah daukane yayi a waya suna tsokanarki" wlh yanzu suka fito da farko Allah ad'aki suka rufo kofa fah yo ni ba canake dambe sukeba Ashe tsokanata suke kaji kuwa har sunana yake kira kamar gaske amma d'azu wlh sukurniya suke harda karan kokawa naji da sauri mu'azzam yace",baba warsu kace kiranka tayi wlh mun gwadatane muga ko tanada wayo kokuwa cewa zatayi tashiga taraiyar yar uwarta dariya warsu yayi"wlh hankalinta ya tashi zatonta fada kukeyi Ashe ma radio ce ka kunna ka dauki maganar ni nakoma ina alwalla zani masallaci ta kirawoni tana kuka wlh tana sonku ni nakoma yafada yana ficewa gunsu na karasa raina ab'ace "haba yaya ya zaku sakani adamuwa wannan ai ba wasa bane Allah yada naji kuna ihu hankalina ya tashi nidai sanina bantaba ganin kunyi ko da fadan baki Ashe wayace to amma ya akayi kukasan zan dawo yanzu Malika tace"saida na leka ta window naga kina zauwa NASA ya kunna ko my darling "hakane my love dariya ta kama mu'azzam sosai ya Mike dan kar yayi tamasa kuka dan acike take fam kallonsa teemah tayi tana zumburo baki "Allah yaya mun b'ata dakai shine daga zuwa sai kusani hawan jini to wai yama akayi kadawo yaya ko Hutu ka daukane?kallonta yayi yana danne dariyasa yace"🤔 oh ni su watsime irin wannan yanga Ana magana sai kace agaban mai girma Aliyu gwamna zan fada miki bari sai zuwa dare ya fada yana dariya ya shige domun yayi wankan tsarki ya tafi masallaci, teemah ta zauna ta rumgumo Malika ta shagwab'e "Aunty kinajin yaya ko? "Auta abin nakine duk kin canza sai wani yauki da lumshe idanu kina magana sai kace kina gaban gwamna kallonta teemah tayi tana cicira idanu takai hannuta ta shafi lips d'inta ta turo baki"Aunty ni banaso yo ni inama zai ganin kicema yaya ya amsomun takardata yo ni mezanyi da me mata anty ina su shuriem da momy?"hmmm suna gida fah daga zauwar yayanki ya kwashesu ya kaisu akace kin tafi gidan su maheeda idanu ta rika zarowa "eh ni can na tafi ta fada tana mik'ewa"Aunty na tafi nayi sallah dariya Malika tayi"OK amarya haushi tabani banza na mata na nufi bedroom dina tana shiga ta cire kayan jikinta ta daura towel agagauce tayo wanka ta goge jikinta ta shafa mai gaban dressing mirror ta tsaya tana kallon lips d'inta tana turo shi gaba ta lumshe idanu"My Haidar wlh bakinka zaki zawai wlh dama na tsaya na maka wayo na tsotse abuna tas tunda ai mijinane ba abun kunya bane wlh duk rada kabari muka hadu wayo zanma na tsotse wannan bakin naka mai sugar tas zan tsotse kirjinta ta kalla ta bushi da dariya"tab yo ya zan yarda abuna cau atsaye ka matsamun su kwanta kut ai wayo zanma bazan bari ka matsaba har mu rabu haka tayi ta sambatun yada Aliyu gwamna ya rikitata da zazafan love dinsa yarinya ta rude sai sai matse matsan kafa take ta shiga yanayin shauki alwalla da tayi saida taje ta sako wata tasaka abaya doguwa tayi sallah la'asar tana gamawa tayi shirin zuwa islamiyya ta dauki Alqura'anita ta fito Malika na zaune tana waya"aunty na tafi sai nadawo hannu ta daga mata ta fice tana fitowa ta nufi hanyar makaranta masu tsaronta na binta sai tsaki takeja har kofar makaranta suka kaita suna tsaye saida ta shiga suka juya suna tsaye akofa cikin aji ta shigo da sallama ta hango yasmin kusanta ta zauna Dan malam bai shigo ba duk tulawa suke sai su Saudat su biyune taga azaune basa karatun teemah bude Alqura'ni tayi zata fara karantawa taga Saudat na nunota da baki ta kauda kanta ta ciza baki Dan dama kwana biyu taga suna mata kallon banza binciken abinda zata karanta take Dan masifa take cinta sutake atashi ta tare saudat taji kallon rainin da suke mata k'asa ta danyi tayi bismillah ta fara karatu cikin zazakar muryata take karatu cikin suratul Al'imran ko da malam hamisu ya shigo teemah bata fasa karatunba mamaki yayi Dan yaga tayi k'asa kai ya girgiza ya koyama Wanda zai koyama ya ficewarsa Dan yau dama karatun Qura'an ne kadai teemah saida ta kai har karshen surah tayi fatiha ta shafa yasmin ta kalleta"Fatima yau kinci sa'a malam ya barki murmushi na sakar mata zanyi magana mukaji an bushe da dariya raina ya b'aci yasmin tace"wlh duk bakin cikine karki kulasu wai saudat fa ban fada miki bane wlh mijinki take so da Sauri na kalleta gabana na faduwa nace"kibar min wasa? "wlh Teemar Gwamna da gaske nake ba karya bace Nina kamasu abayan fanfo suna gulmar tana kuka suna bata hakuri wai idan rabontane zai aureta ya hadaku zuwat teemah ta Mike jikinta na rawa ta kalli. saudat tace"da gaske kinason My Haidar mijina kallon banza ta mata "yo sai me Dan ina sonsa kema ai mijin watace kika aura kinga kuwa ai bazakiji ciwoba idan nace miki ina sonsa kema yar kauye kin waye kin samesa bareni haihuwar birni nataso cikin daula ai bata rufe baki sai ganin teemah tayi ta wanketa da Mari ajere har biyu ta makuremata wuya ta makata da bango tana bugo ta ko ina harda cizo da yago su yasmin babu yada basuyi su amshe saudat sun kasa da gudu suka fita kiran malam bayanan suka hango habu shi suka kirawo lokacin fuskar saudat bata ganuwa ko ina Sawun hakoran teemah habu ya rasa ya zaiyi saboda teemah matar aurece bazai tabataba yace" kai Dan gidanku kuzo kuyi taron dangi ku banbareta aikuwa dama tsorone suke yada sukaga tana cizo taruwa sukayi suka dauketa caka tana wutsi wutsiltu da kansa ya daga saudat bakinta da hancinta na fitar da jini"haba saudat yaushe zaki tsaya yarinyar da kinyi ukunta ta nakasa ki ko bazaki diketaba sai ki ceci kanki diba kiga fuskarki kamar anyi b'arin mota ko ina cizone da yakushi teemah da, take gefe rike k'ugunta tana girgiza tace"yo malam habu kasan me ya hadamu mijina take so wai harda cewa wai mijin wata na aura ai wlh itama shigar Sauri tamun bare wannan karamun alhakin takeson abinda nake so Kut wlh bata isaba idanu malam habu ya zaro al'amarin yarinyar yabashi mamaki Saudat kuka tafara"wlh ki jira kigani sai an ramamun dariya abin ya basu teemah tace"ai baki dakuba ma sai na kamaki akoraran guri ke kin isa kiso mijina yo da kike cewa zanga me ramamiki Aradu yanzu nafiki gata ku tabani ku gani niko NASA My Haidar yasa boos yayi barna ko atataro sojoji da jami'an tsaro kuji ruwan harsashi ya gwaraye birnin gombe Matar Gwamna cefa wlh yarinya karkiyi fatan haduwarmu ta gaba daket malam habu ya shayo kan teemah yamusu nasiya saudat ko fuskarta ta kumbura suntum danma karsu sake rigima yamusu fatiha suka fito Saudat ko inda teemah take bata kallaba teemah tayi ta mata habaici bata kulataba yan rakiyar teemah na biye da ita har kofar gidansu saida ta shige gida suka juya. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Aliyu bayan tafiyar teemah komawa yayi ya zauna yana waya da jama'a harda mahaifiyarsa tace yakai mata matarsa Fatima karama yau tanason ganinta amsa mata kawai yayi Dan baisan ya zai bullowa wannan rigimarmar babyn tasaba kiranta yayi har yagaji bata dagaba lokacin wayar bata hannuta kiran mu'azzam yayi ya masa bayanin komai yace" idan an shiryata akirasa cikin girmamawa ya amsa yace" shima yazo yau yana garin za'a shiryata kafin su samu isowa bai bar gidan ba saida yayi sallah la'asar wajan karfe biyar tukun suka nufi government house suna zuwa ya nufi bedroom dinsa ya sake wanka ya shirya cikin gizna blue wacce taci uban zubi nasu na manya sai baza kamshi yakeyi yayi wani irin kyau Sam bazaka taba cewa Aliyu yakai.50 year ba saboda tsabar jin dadi yazama tamkar Dan shekaru talatin da biyar idan baka sanshiba ya cema haka shekarunsa zaka yarda Dan ko afuska bazaka ganoba parlo ya fito ido suka hada da bintu wacce taci uwar kwalliya kamar ba mai jegoba baki ta turo gaba ta kauda kanta murmushi ya sakar mata yaran sukayo kansa" Dadymu murmushi yayi ya daukesu daya bayan daya ya rumgumesu yana musu kiss har manyan bintu batasan ya akayi dariya ta kufce mataba goyan Rauda yayi tana dariya"dady zan bika? " no baby Rauda ki zauna sauketa yayi"Asif kuje kuyi wasa mana kunsa antula muku kayan wasa bakwayi ihuu sukaye"yeeeee dady mun tafi duka suka fice suna dariya gun bintu ya iso ya zauna ya rumgumota "my bintotona bani kiss mai zafi please banza tamasa bata masa haukanba ganin haka ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana tsotsa cikin wani salon da ta kasa jurewa ta biye masa suna kissing din juna saida ya rikitata ya rage mata fushin ya zare bakinsa yana mata shakulkuli tana dariya"wayyo My Man kabari cikina zai murde wayyo my man na tuba shima dariya yake wayarsa ce ta dauki ringing ya saketa ya duba yaga Mu'azzam ne picking yai ya Kara akunnesa"hello mu'azzam ya dai? ko me yace masa oho yace"OK ganine ya tsinke kiran bintu tana kwance jikinsa ya janyeta yamata kiss a kumatu ya kwantar da ita gira ya daga mata baki ta turo"Aliyu tsakaninka da Allah ina zaka wlh ban yadaba ta fada tana mik'ewa zaune ai bai tsayaba ya kwashe wayoyinsa yayi hanyar fita waje da gudu yana dariya tako biyoshi tana kuka"wlh dama nasan zalumtata akeyi dariya yake sosai yana zuwa baking kofar ya janye glass din kofar ya fice ya rufo kofar yasan bazata biyo shi harabar gidanba yaransa ya hango kusan Swimming pool suna wasa wasu a yar mota wasu na shillo kai ya girgiza yana murmushi ya fice sojoji na biye dashi har har gun wasu jigbga jibgan motoci aka bude masa ya shiga baya motoci biyu kawai yace afita dasu gidan mahaifiyarsa zashi kiran boos yayi yace "abama almajirai sadaka bashida lokaci yau direba yama motar key suka nufo get kafin suke isowa an wangame get suna fitowa wata irin jiniya ta karde titin motocin anutse suke tafiya suka dauki hanyar gidansu Teemah..........✍🏻 💃🏻yar ilu ce Ladingo ce yar gaban goshin kainuwa🤪 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣7⃣* .......bangaran teemah ko lokacin da tazo gida aparlo ta isko Mu'azzam yana jiranta sun kirata yafi akirga Ashe wayar ta bari agida tana bedroom jina jina tashigo parlon da sallamah sai zaro ido take tazo ta zauna kusan mu'azzam kallonta yayi ya danne dariyasa yace"maza tashi ki cadado wanka malika tashi ki shiryata please kallonsa tayi"yaya ina zamu? " mijinki ya kira mahaifiyarsa nason ganinki" ni ba inda zani fah ehe yo d'azu ai dan bakasan ya muka kwasheba" ah ina kika ganshi idanu ta fara cicirawa"yo yaya awaya fah Malika tazo ta tasheta "haba Autarmu ai ko baki sonsa darajar mahaifiyarsa zaici ki daure kimasa, biyaya maybe ma idan yaga kin nutsu kurabu aruwan sanyi muje yanzu zaizo ku tafi cikin dubara da lallashi suka samu ta yarda Malika tajata har d'aki ta sakata tayi wanka Wanda yasha ruwan turare ta fito sai sheki farta take ta goge jikinta ta shafa maiyuka masu taushi da kamshi Malika ta cacada mata kwaliyya amma ba canba daide misali wacce tayi masifar kyau wani dankareran less bleu color ta zabo mata Wanda mu'azzam ne ya sayo mata daga Lagos dinkin doguwar rigane yayi mata cif cif Malika ta kashe mata dauri" wow wlh kinyi mugun kyau mutika baki ta zumburo Malika ta basar da ita ta dauko mata takalmi da jaga suma bleu mayafi bleu jakar ta rataya ta saka takalmin malika ta fesheta da turaruka iya haduwa yar babyn gwamna ta hadu sai sheki take wayarta ta dauka suka fito malika na zuzuta kyan kanwar tata mu'azzam yace"iyeee lallai yau matar gwamnar kike, Watsime baki ta bude zata fara kuka malika tace"yi hakuri haba my darling kabarta dama lallabata nakeyi. "to kuzo ku zauna ya fada yana dariya ya kira number Aliyu ya fada masa an shiryata yana gama wayar ya ba malika ledar"ki zuba mata cikin jakar turarukane ta kaiwa surukarta baki teemah ta zumbura ta kauda kanta Malika ta amshi jakar teemah ta zuba turaren ta rufe mu'azzam yace"malika kinaso kina kaiwa kasuwa teemah ta kallesa"yaya sai na hadaka da Abbana da iyayye" ah kiyi hakuri na tuba, murmushi tayi suna zaune suna koya mata yan dubarun karta nunamasa, bataso zuwa gidan mahaifiyarsa har su Aliyu ISO Kiran mu'azzam yayi ya sheda gasu akofor gida, fitowa sukayi har bakin get malika ta rakosu ta labe mu'azzam ya fito teemah na biye dashi wani irin taku yarinyar take mai cike da Jan aji wlh ko ni ta burgeni sojojine har uku akofar motar da gwamna yake ciki tun kafin su karaso aka bude mata mota Aliyu idanu ya zuba mata cike da tsantsar kaunar yarinyar yana mutikar mamakin saurin wayawarta da kamun kanta Jan ajinta na burgeshi suna isa gun motar tasa kai tashige, Cike da yanga da yauki cikin siririyar murya mai cike da kissa da Jan hankali tace" Asslamu Alaikum My Haidar sojojin suka rufe motar mu'azzam tsaye yayi agun har motocin suka bargun murmushi dauke fuskarshi ya juya yashiga gida Aliyu kuwa suman wucin gadi yayi kafin ya dawo Normal ya amsa mata sallamar tun daga slm bata sake magana ba ta kauda kanta murmushi ya saki yasa tattausan hannayensa ya dauketa cak ya dorata cinyarsa ya rumgumeta yana sunsunata mayafinta ya cire mata ya tura hannusa k'asan wuyanta yana shafawa ya lumshe idanunsa wani irin kamshinta yakeji ji yake kamar ya hadiyeta dan so shiru teemah tai tanajin dadin yada yake shafar wuyanta kara shigewa jikinsa tayi tana sabke ajiyar zuciya tsantsar kaunarsa da take ta dawo sabuwa fil kallonsa tayi taga idanunsa alumshe karamun bakinsa ta zubawa idanu tana lasar baki sai yawu take hadiya can k'asan makoshi ta kirasa ashagwab'e"My chocolatyna kara matseta yayi ya bude idanunsa ya kalleta ta zuba masa idanunta masu mutikar haske ta kwakwab'e fuska"Na'am my Noor me kikeso shiru kukan me zakiyi ga mijinki akusa gani yayi takurawa bakinsa idanu ganin zai ganoni na janye idanuna daga kallonsa ina k'ok'arin sabka daga jikinsa kara tarairayoni yayi ya tallabo kaina ashagwab'e ya kirani"My Noor yar babyna kalleni kinji wani iri Abu naji na mun yawo ajikina kasa kallonsa nayi na tura kaina k'irjinshi ina shakar ni'imataccen kamshinsa murmushin farin ciki ya saki yana shafar wuyanta "my Fatimana"cikin muryar Jan hankali na amsa"Na'am My Haidar ni kasakeni na zauna "Ok amshi to dagowa nayi na kalleshi harshansa ya bekomun kukan shagawaba na saka masa"my chocolatyna ni banaso ka bari na fada ina shashekar kissa rudewa yayi yana kara rumgumeni "Ya Salam my Noor meye to na kuka yi shiru bazan kara ba kinji shirun tayi tana turo baki dan taji haushin da yace bazai karaba manneta yayi ajikinsa sosai yana shafar wuyanta ya tallabo kanta ya dora bakinsa saman kunnenta yana mata magana cikin nutsuwa "My Noor ina sonki da kaunarki sosai inaji dake sonki ya dade azuciyata zan rayuwa dake kema kinasona zaki zauna dani fatima bintuna ki dauré mukwana gado daya nasaki cikin jikina muyi bacci mai dadi kinji burin zuciyata ya fada yana lasar kunneta yanayin yada yake mata duk ya dagula mata lisafi sonsa da kaunarsa ne ke mamaye duk sasan jikinta ta kasa magana "my wife zanyi miki kuka janye kanta tayi ta dago ta kallesa tana lumshe idanu fuskarsa ta kama ta kureshi da idanunta masu mutikar haske sonsa na yawo cikin jini da tsokarta bakinta takai kunnesa ahankali take magana cike da Jan hankali da kissa tamkar wata uwar mata tace"My chocolatyna duk kasa naji ina mugu mugun sonka da kaunarka bazan iya rayuwa babu kaiba Allah ya jarabeni da sonka tun ban sankaba My gwamna i love u sonka yamun yawa azuciyata bana iya hadaka da wata shiyasa nace murabu wlh ina sonka dayawa bazan jure ganinka da wataba dazuma saida nama wata shegen duka saboda kai duk wannan maganar da take cikin wata siririyar murya take masa cikin kunnesa tana shafar sumar kansa zuwa sajan fuskarsa gabaki daya gabobin jikin Aliyu sun saki yana mamakin yarinya karama da baiwa haka tasan yada zata tafiyar da Namiji cikin Salo mai zautarwa lallai ko wace mace da baiwarta da Allah ya mata "My Aliyuna ina sonka please mu rabu wlh kishinka nakeyi Allah bazan iya zama da kaiba dan Allah kafita rayuwata kaji abin sona ta fada tana fashewa da kuka hankalinsa ba karamin tashiba yayi kanta ya janye ya dagota ya rumgumeta yana buga bayanta"don Allah My Noor kiyi hakuri taya zan iya rayuwa babu ke nima ina sonki fiye da son da kikemun ki ajiye hankalinki ki rage zafin kishi komai zaizo da sauki wlh dolema zamu kwana tare yau na baki darusan da bazaki kuma cewa mu rabuba yi shiru yanzu bari kukan kar hajiyata tace na miki wani Abu kinji yar babyna kara sautin kukan tayi cikin Jan hankali ya ko kara rudewa"Ya Salam to yanzu na gane sokike murabu ko? kai na daga" ok yi shiru bari mu fito daga gidan hajiya ya fada yana shanye hawayen fuskata ya gyaramun daurin dan kwalina ya faramun shakulkuli bansa lokacin dana fara dariya ba"My Haidar kabari na tuba wayyo My chocolatyna cikina ya fara ciwo jin na fadi haka ya bari ya rumgumeni ya had'e face d'inmu yana huramun iskar bakinsa a idanuna ido na lumshe ina turo baki kamshin bakinsa na ratsa sassan jikinta dariya yamun ya janye fuskarshi wayarsa ya dauka ya shiga camera ya rika daukanta pic iri iri hasken fitilar ne yasa ta bude idanuta ganin hoto ne yake mata ta fara k'okarin amsar wayar ya hanata kokowa suka fara tana masa kukan shagwaba ta rukumkumeshi tana k'ok'arin amshe wayar"Allah ni My Haidar sai nagani idan baiba agoge tsayuwar motar sukaji yasa ta sakeshi ta zauna tana turo baki Aliyu yayi mamakin yaushe har suka ISO har aka bude get aka shiga cikin gidan bai saniba kallon teemah yayi yana murmushi ya dauki mayafinta ya ya yafa mata ya gyara mata fuskarta ya rataya mata jakarta" wow yar babyna ilove you kanta ta dora kafadarsa cikin wata irin murya tace" My Haidar kabari ni zanyi kuka "Sorry My Noor nima yi zanyi dariya tayi ta shafi fuskarsa da saman lips d'insa"my chocolatyna inajin sonka fah kaji autan maza dadine ya hanashi magana kukan sangarta ta saka masa ta makalkaleshi takai bakinta kunnesa ta cijeshi " woshhh My heartbeat yar babyna akwai zafi yi shiru bari na amsa nasan rigimar Na'am My sweet yar babyna nima inajin sonki kamar zai kasheni dariya tayi ta sakeshi ta koma ta zauna "Oya muje kalli an bude mota tun d'azu fitowa tayi shima ya fito sojojin na tsaye kofar motar hannuta ya kamma suka nufi ciki wlh abin sha'awa sai sun burgeka yanda suke takunsu cikin nutsuwa har kofar parlon dan kansa ya bude kofar teemah ta fizge hannuta anashi murmushi ya saki ya shiga da sallama tana biye dashi itama sallama tayi wata kyakyawar dattijuwa fara jajur da ita shekaru sun ja saide jin dadi da kwanciyar hankali ya boye hakan sai wata matashiyar budurwar zaune tana waya da wasu yara kyawawa har su uku suna game jikinta TV da take manne abango cikin farin ciki da jin dadi dattijuwar ta Mike ta tarbo teemah"maraba lale da diyata sannu kunya teemah taji rumgumeta tana farin cikin ganin kyakyawar surukata yar yarinya kara Aliyune yazo ya rumgome mahaifiyar tasa"hajiyarmu kuma abun san kaine dariya Aminullah yaji ya juyo yaganshi bakin kofa yana isowa parlon sakin hajiyar yayi ya nufi gunsa sakin teemah tayi ta kamo hannuta suka nufi gun kujeru ta zaunar da ita sabka teemah tayi ta zube k'asa saman wani lallausan carpet"mummy ina yini zama tayi tana yaba tarbiyar yarinyar da nutsuwarta cikin fara'a ta amsa"lafiya lau Fatima ya yan gidanku tashi to ki zauna kin tashi tayi ta sada kanta Dole hajiyar ta tashi ta kamota ta zaunar da ita kusanta su Aliyu ne suka ISO kusan hajiyarsa ya zauna Aminullah yace da teemah"amaryarmu ina yini kai ta dago cike da kunya idanu ta zaro ganin fiskar Aminullah dariya suka mata shida Aliyu Aminu yace"kinga mai kama da mijinki ko ai fuskata yasa yayi basaja yaje neman aure kinga na fishi kyau ko kai ta girgiza dan gaskiya Aliyu yafi Aminullah kyau dariya hajiya tayi ta rumgumo teemah "haba Aminu wace mace zata yarda akushe mijinta sai yanzu budurwarnan tayi magana "kawu inata gaisheku fah gaskiya kawu amaryarka kyakyawace son kowa Aliyu yace"Sajida uwar yan rigima ya hutu kwana biyu bakije gidana ba bintu na nemanki teemah kallonsa tayi afakaice Sajida tace"kawu zanje zuwa gobe su kausar ne sukazo da gudu suka fada jikin Aliyu "Dady ina yini dagasu ya rikayi daya bayan daya yana musu kiss"lfy lau maza ku gaishe da Auntynku gun teemah suka Nufo sudaes ya riketa yana gaisheta murmushi tayi ta amsa kausar ta nuna Aminullah " Aunty kinga dadymu Mohammed yace"Aunty kirabu da ita surutune da ita dariya sukaba teemah sosai amma kunyar surukarta ya hanata tayi Sajida tace"kawu matarka akwai kunya baide cemata komaiba Aminu ya jashi gefe suna magana mai aikice ta cika table da kayan ciyeye da tande tande hajiya tace "dota maza ci abinda kikeso Sajida ce ta tsiyaya mata lemo da ruwa "Auntynmu bismillah kanta ta kara sadawa hajiya tayi dariya ta dauko cup d'in takai bakin teemah "bude bakinki nabaki"mummy kawo zansha ta amsa ta kurba ta ajiye tana wasa da yatsotsin hannuta rike hannun teemah tayi" diyata Allah ya miki Albarka wlh nutsuwarki ta burgeni kinada tarbiya da hankali Allah ya baku zaman lafiya kikuma yi hakuri da mijinki duk lokacin da miskilacnsa ya motsa idan kinga yayi miki shiru to kekuma kiyi kokarin kiga kinsakashi yayi magana ko bayaso kikuma yi hakuri da abokiyar zamanki fatima bintu batada matsala da ta wuce zaku zauna lafiya kuyita hakuri da juna dan Allah karku tadama mijinku hankali kunga ba kullum zai kasansace tare dakuba hidima tayi masa yawa hakkin Al'ummah dubu da dubune akansa birni da kauye dan Allah ku kasance masu sakashi farin ciki da kwantar masa hankali da karfafa masa, kwarin gwiwa duk kasancewarki yarinya nasan kinada ilimi kin fito daga gidan tarbiyya kuma kinsan Abu mai kyau da, maras kyau ina Alfahari dake kasancewarki surukata ina kaunarki yada kike kaunar yarona tsakani da Allah badan komai nasaba samun irinku keda yayarki Bintu zaiyi wuya Allah ya muku Albarka ya hada kanku jikina yayi mugun sanyi da jin wannan kalamai bakin tsohuwa mai dattaku da kamala cikin girmamawa nace"mummy insha Allah babu wata matsala zamuyi duk yada kikeso"yauwa Allah ya miki Albarka ta fada tana rumgumeni Sajida dariya tayi"su hajjaju ansamu suruka sai malle akeyi Aliyu ne daga can yace"wlh idan bakiyi wasaba yanzu zaki koma gidanku dariya hajiya tayi "Sajida kushiga ciki ko ta sake gunki dota kushiga ciki mik'ewa nayi jikina sanyi karai Sajida ta kama hannuta suka tafi waiwayo Aliyu tayi karaf idanunsu ya sark'e da juna yana binta da wani mayan kallo dan yau yayi niya ajikinsa zata kwana baki ta turo ta juya murmushi ya saki ya tura hannusa cikin sumar kansa yana shafawa Aminullah ya bushe da dariya ya nufi gun hajiya ya zauna ya rumgumota"hajiyarmu wlh Yayamun ya fada soyayya mai zurfi kallifa hararasa Aliyu yayi ya had'e face ya tafiya yayi alwalla lokacin sallah ya gabato" Aminullah kafiye zolaya to ina ruwanka da sha'aninsu"hajiyarmu wai Abbu sai yaushe zaizo ko na bishi Damba ne. yaufa kwana biyu" jikin tsufa kafa san ba lafiya ce da shiba amma sai yace idan yatafi sai yayi kwanaki ai gobe zamu da direba muzo dashi ko Aliyu yaje ya kawoshi" Allah ya kaimu habibu naji yace gobe shima zai tafi Damba ina yaran suzo mutafi kausar ita ta zauna kiransu yayi sai gasu"kausar zaki zauna gun hajiyarmu? " eh ina gunta bana zuwa gida dariya yayi yama hajiya sallama yaranma suka mata" amaryarmu na tafi ya fada yana wucewa dariya hajiya tayi" batajiba mik'ewa tayi taje tayi shirin sallah su Teemah suna bedroom Sajida namata surutu sai dariya take ta saki jikinta Kiran sallahr magarib ne ya katse musu hira Sajida ta gwadama teemah toilet ta shiga ta dauro alwalla ta fito Sajida ta shimfida mata darduma ta yane kanta da gyale ta tayar da sallah Sajida ta kwance dan tana hutu kallon teemah take yada Allah yayi mata tsantsar kyau duk ba fara bace chocolat colour ce amma tanada mutikar kyau tana gamawa Sajida tace "Aunty wlh kina da kyau mutika koni fari kawai zan gwada miki teemah tace" kai Sajida wlh idan kikacemun anty kunya nakeji kinfa girmeni sosai "to ya zanyi tunda Allah ya baki ai momy ma zan rika cemaki dariya sukayi sukaci GABA da hirasu cikin dubara teemah take tambayar Sajida ko me da me yake batawa Aliyu rai tako zane mata tas dake shegen surutu gareta suna cikin hira akayi Kiran sallah isha teemah ta Mike tayi bangaran Aliyu ma yana Alwalla ya tafi masallacin jikin gidansu ko ina sojojine ke shawagi saboda tsaro bai fitiba saida akai sallah isha lafiyayan abuncine hajiya tasa aka girka an gama komai anjera akan dining yana shigowa hajiya ta kama hannusa ta kaishi ya zauna ta kirawo su Sajida teemah akunyace ta zauna hajiya da kanta tayi serving d'insu miyar zallar kwaine da hanta da koda sunji kayan lambu sai uban kalshi ke tashi sai shinkafa yar makkah fara tas da ita taji mai da dankalin turawa wajan dahuwa sai kamshi ke tashi teemah kamar ta nutse dan kunya ta kasa ci Aliyu kuwa sai kwasar gara yake saboda babu abinda yakeso sama da girkinan sai tuwon semon daket hajiya ta daure ta matsa mata ta danci kadan tasha fruit kausar sai surutu take zuba mata bayan sun gama ne Aliyu yace su tafi teemah taba hajiya turarukan da ta kawo mata tayi mutikar farin ciki sosai ta rumgumeta tana saka mata Albarka Aliyu na tsaye sai kallonsu yake yana murmushi dan ya matsu ya keb'e da yar babynsa kofar parlon aka tura aka shigo shashekar kukan bintu yaji tana rumgume da zahara juyowa yayi yana kallonta cike da mamaki hajiyama kallonta take teemah da bata san ko wacece ba itama kallonta gunta Aliyun ya nufa hajiyama ta bishi tana Fatima lfy teemah gunsu ta nufa ta tsaya kusan Aliyu zaiyi magana ya tsinto muryar bintu tana cewa"Aliyu ga gawar yarka ta mutu arikice jikinsa na kerrrma ya riko bintu ita da yar ya rumgume"don girman Allah bintu........... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Ladingo Yar ilu😉 Yar mutan Niger *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Afuwa makaranta Pagen jiya nayi mistake nace Teemah batasan bintu ba alhalin ta Santa bintu ce batasan Teemah ba sabode idan zata amsar Sadaka Niqab take sawa bintu bata taba ganin fuskarta ba Teemah ko tasan bintu Afuwa jiya kaina ya dauki chajine🤣🤣🤣🤣* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣8⃣* ....."meyasami yarinyata mafi soyuwa azuciyata cikin shashekar kuka Bintu tace"bayan fitarka zazzabi ya rufeta jikinta ya dauki wani irin zafi sai rawar sanyi takeyi arikice na kira numberka amma baka dauka har nagaji da kira na kirayi doctor Family cikin yan mutuna ya ISO ya fara bata temokon gagawa cikin lokaci kadan zazzabin ya sauka ya tafi ya kawomun irin magugunan da zan bata na bata tasha sai kuka take narasa ya zanyi idan nakira baka dauka Habibullah ma na kirashi amma bai daukaba daket bayan Nasamu tayi bacci hankali ya dan kwanta har bayan isha bata farkaba shine na dubata na dauketa domin nabata nono amma naga bata numfashi nasake kiranka baka daukaba hankalina ya sake tashi na kirayi Aminullah ina tambayarsa ko lafiya yacemun lafiya kazo gaishe da hajiya ne amma kabar wayoyinka cikin mota shima bai ganka da waya ba shine nace akawoni tunda bansan zuwanka gidaba "innalillahi wa'innah ilaihir raji'un my zahara Allah ya jikinki Teemah duk taji zafin irin rumgumar da Aliyu yama Bintu amma tausayin mutuwar yarinyar ya tsaya mata arai zata isa gunsu Hajiya ta janyota gunin Bintu bata lura da itaba bedroom dinta ta shigar da ita bakin gado ta zaunar da ita" dota yi hakuri yanzu adamuwa suke zauna ina zuwa kinji kai na daga mata ta fice tana zowa ta isko Aliyu ya amshi zahara ya rumgumeta hajiya tace"Aliyu hakuri zamuyi Allah da ya baku ita shine ya amshi abunsa kawota yanzu awanketa akaita na kwancinta na gaskiya amsarta hajiya tayi ta tafi yimata wanka bintu ta fashe da kuka Aliyu ya janyota suka zauna ya rumgumeta yana lallashinta Sajida tashi tayi ta nufi gun teemah janyeta yayi ya Mike yaje ya dauko wayarsa domin Kiran tsurarun mutane ya fada musu anyi masa rasuwa har ya rike kofa zai bude hajiya ta kado da gudu zahara na tsala kuka amutikar rikice Bintu ta Mike tsaye jikinta na rawa Aliyu ai da gudu ya dawo suna rigai rigai da bintu ya amshe zahara ya rumgumeta yana sunsunata sai kuka take lips dinsa ya samata abaki tako yi shiru tana tsotsa yana buga bayanta hajiya tace" amma bintu kin cika shasha da damunace fah ta dauki yarki kikace ta mutu rumgume hajiya tayi tana cikin farin ciki "hajiya kiyi hakuri wlh nazata mutuwace tunda bata motsi kuma ni banyi tunani. sake Kiran likata dariya hajiya tayi taja bintu suka zauna tana kwantar mata hankali da kwatanta mata yada damuna take daukar yaro ta kalli Aliyu da ya d'age yaba zahara labbasan tana tsotsa "Aliyu zo kawo mata yarta mana gunsu ya ISO ya zare bakinsa ta tsala kuka yaba bintu ita ya zauna kusanta"yanzu da kinsa an binnemun yarinya da rai yanzu fa da sanarwa ce zansa ayi shayar da zahara ta fara ta kallesa "wlh na rudene kayi hakuri naga bata numfashi hajiya tace maza ku tashi ku tafi gida kun baromun jikoki su kadai agida murmushi bintu tayi zahara saida tasha ta koshi bacci ya dauketa Aliyu ya Mike ya nufi d'akin hajiya Teemah tana zaune suna hira sama sama ita da Sajida idanu suka hada ya sakar mata murmushi Sajida ta Mike ta fice bakin gadon ya zauna bakinta na rawa cikin siririyar murya tace" My Haidar sannu Allah ya jikinta ya baku hakurin rashi amma ya zakabar Aunty kazo nan ta fada idanunta sun ciki da hawaye " oh my god janyota yayi ya rumgumeta yana sunsunata shiru tayi dan begensa ya cika ruhinta kara rumgumesa tayi shima kara shigar da ita jikinsa yayi yana sabke ajiyar zuciya ya janye mayafinta yana shafar wuyanta ya dora bakinsa saman kunneta cikin kasalalar murya yace"My Noor karkiyi kuka yarki bata mutuba da sauri ta dago kanta ta kalleshi gira ya daga mata ya maida bakinsa kunnenta "i love u yar babyna kiyi hakuri yau bazan samu yada naso ba amma zanyi k'ok'arin mu kasance gaba daya nan da yan kwanaki ya fada yana tsotsar kunneta idanu ta lumshe tana shafar wuyansa tana kara makaleshi ashagwab'e tace"My chocolatyna" Na'am my heartbeat kinason mijinki yau kusa dake mu kwana tare yau zaki kwanta jikina kiyi bacci mai dadi kina so ko? yar babyn Aliyu shiru tayi kanta ya tallabo ya zuba mata lumsassun idanunsa cikin raunaniyar murya ya kirata "My Noor ya babyna bude idanunki muyi magana please my sona kinji ya karasa maganar asjagwab'e wani irin yarrr taji idanuta ta bude ta kallesa cikin yanayin shaukin sosan da yagama narka mata zuciya take kallonsa cikin kissa da kisisina tace"my chocolatyna sonka yamun yamawa banason ko kiftawa nayi idan ina kallonka my Haidar amma Dole zan hakura da hurumin da ba nawaba ka tashi ku tafi gida da Aunty ku kula da yarku sai kasa boos ya maidani gida idan da rabon zan sake ganinka zan ganga zuciyata ta yaudare ni da tasamun son abinda bana samuba ta fada tana fashewa da kuka ta kifa kanta saman kirjinshi tana ririkeshi"my chocolatyna arikice ya kwantar da ita saman gadon ya bi bayanta ya rumgumeta gam jikinsa na rawa yama rasa ina zaisata" Ya Salam Allah gani gareka don Allah my noor yar babyna kiyi shiru kara makaleshi tayi tana kiransa"My Haidar zuciyata ciwo takemun da sauri yamata rumfa da faffadan kirjinsa ya dago kanta ya had'e bakinsu yana bata wata irin sumba yana shafar kitson kanta yana kwankwala mata kunne lalausan harshenta ya kamo yana tsotsa cikin kwarewa kansa ta rike ta kamo NASA harshen tana tsotsa idanunta lumshe ahankali yake zuba mata miyau d'insa tana lasa saida ya bari ta shanye ya fara mata wata irin tsotsa tsakiyar bakinta yana hadawa da labbanta gabaki daya yagigita teemah sai wata irin mimmik'ewa take tana kara makalesa maganar hajiyace ta dawo da Aliyu duniyar da ya lula ta kissing d'in teemarsa bakinsa ya zare anata ya janye jikinsa ya dauketa cak yayi zaune da ita mayafinta ya yafa mata jikinta ya mutu sam bazata iya masa rigima ba duk da tanajin ciwon tafiyar da zaiyi ya barta rumgumeta yayi lamo tayi jikinsa tayi lawas sai sunne sunne take ta rumgumeshi ta boye kanta kirjinsa hajiya yaji tana cewa"Aliyu har yanzu a bathroom kake shiru bai amsaba ya kalli teemah muryasa k'asa yace"my noor zaki kwana dani ko gida zaki?jikina na janye na matsa ina bashi amsa" gida zani murmushi ya saki dan yasan fadi kawai tayi mik'ewa, yayi ya nufota da gudu tayi bathroom ta rufo murmushi ya saki ya kalli wayarta ajiye kai ya girgiza ya gyara nutsuwarsa ya fito hajiya tace "Aliyu ka jima ku tafi dare yayi ta fada tana daga masa gira ya ganota shima da gira da idanu ya mata nuni za'a zo akai teemah gida gun bintu ya nufa "tashi mu tafi bintu ta amshi zahara hannun sajida" momy gube zanzo insha Allah murmushi Bintu tayi? " to Sajida uwar yan karya nafa sanki sai kinzo d'in dariya tayi"kawuna dan Allah kaima d'azu ba na fadama zanzo ba ka gayama momy murmushi yayi bintu tama hajiya sallama suka fice Sajida ta rakaso da kausar sai surutu take tana tambayar ina Auntynta mai kyau ba Wanda ya kulata tun kafin su isa aka bude musu mota suka shiga saida motocin suka bar gidan Sajida suka komo sunajin karan jiniya ta karde ko ina na layin Sajida ta bugewa kausar baki "wlh idan baki gyara bakinki yabar surutuba zakici uwarki kuka ta fara ta shigo parlon da kudu teemah na zaune hajiya ta rumgumeta tana bata baki tayi hakuri sun boyeta ne dan kar kishiyarta taga kodan yana tare da amaryane yaki daukan kiranta har yarta ta rasu murmushi teemah tayi"mummy wlh babu komai nima na tausaya mata Ashe ma ba mutuwa bace Allah ya kara mata lafiya" Ameen Allah ya miki Albarka kausar ta ISO tana kuka teemah ta rumgumeta tana lallashinta har tayi shiru suna cikin hira wayar teemah ta shiga ruri tanaga Haidar ne taki dauka kira biyar yamata taki dauka Dole sai hajiya ya ki hajiya taji ringing tanaga Aliyu ta daga"Aliyu ya akayi har kun isa gidane? " eh taje boos na jiranta" to yanzu kuwa tsinke Kiran yai yana murmushi hajiya ta kalli teemah "dota tashi maza anzo kaiki gida cikin ladabi ta amsa ta Mike tana gira mayafinta tayima hajiya sallama suka fito da sajida ta rakota har kofar gida boos na tsaye jikin motar harda bindiga ya bude mata ta shiga sajida ta koma ciki zan zauna naji tattausan hannusa ya rikoni ya zaunar dani saman cinyarsa wani irin dadine ya mameyeni amma na basar ina kiciniyar sabka matseni yayi k'asan makoshi yace" yar baby yi hakuri tsaya mana to ba ganiba nazo na kaiki da kaina. amma sai na yanke miki hukuncin kin daukan kirana ke uwar yan kishi ko kukan shagwaba nasaka masa, ina rumgumeshi cikin shashekar kuka nace"my chocolatyna" Na'am My noor yar babyna don Allah ki sasauta mun karkisa zuciyata ta buga yi shiru kinji yar babyna ya fada yana shanye hawayen fuskata shiru nayi rumgumeni yayi gam ya dora bakinsa akunne na yanamun waka mai dadi yana shafa kitson kaina lamo nayi jikinsa hannuna saman fuskarsa ina shafa sajansa cakulkuli ya fara mun na fara dariya"My Haidar kabari Wayyi Aunty Malika kizo my chocolatyna zai kasheni My Aliyu kabari ihu na saki mai dan karfi sakina yayi yana murmushi shiko yabarta ne gudun kar su boos suji daide lokacin motar ta tsaya kofar gidansu teemah"my yar babyna Oya good night zan kiraki fuska ta kwabe" zo muyi kiss mai dadi tanajin haka ta bude motar ta fice da gudu murmushi Aliyu ya saki akofar gida teemah taga mu'azzam kallonta yayi yana murmushi ya nufi motar mai girma gwamna da sallama ya shigo Aliyu ya amasa, ya nuna masa kusa dashi "bismillah mu'azzam zama yayi Aliyu ya bashi hannu suka gaisa"mu'azzam inaso matata ta Tare tsakanin sati ko kwana goma Dan haka jibi insha Allah dangina zasukai kayan lefenta can garinsu to yanada kyau atafi da ita ko sunada shirin da zasuma yarsu " to yallabai zan sanar dasu amma kwana nawa kasa" abarshi a sati " OK mun gode yanzu zan kira iyayan nata na Sanar musu "OK nagode sallama sukayi mu'azzam ya fito ya rufe motar direba yaja ya nufi government house Aliyu ya tura hannusa cikin sumar kansa yana shafawa sai murmushi yake yanajin wani irin farin cikin marar musaltuwa..........✍🏻 💃🏻Yar ilu ce shalelan janaf😘 Rahma ce Ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 1⃣9⃣* .....Aliyu fuskarsa dauke da murmushi yana shafa sumar kansa har suka isa gida suna shiga boos ya fito ya bude masa mota wayoyinsa ya kwashe ya sabko anutse cikin takunsa na izza da muki ya dumfari cikin gidansa kirasan akayi awaya bai daga boos na biye dashi har kofar parlo ya bude masa ya shige ya juya da sallama ya shigo yaran suna zaune hankalinsu gun game Rauda tana jikin bintu ta taso da gudu "Oyoyo Dadyna murmushi yayi ya dauketa cak ya Goyata abaya tana kyalkyale dariya ya kalli su Asif" yaran kirki baza'ama daddy sannu ba baki suka had a suka ce "welcome Dady kai ya girgiza yasan game na musu dadi bazasu zoba bintu na zaune da zahara ahannuta sai wutsil wutsil take zama Aliyu yayi kusan bintu Rauda abayansa Bintu ta kallesa cike da zargi gira ya daga mata" wai my man ina kake zuwane kwaikwayonta yayi ya beka hannusa ya mintsineta" my Bintuna ni mai jama'a har kin tambaya oh ni Aliyu na Fatima da fatima Abban Fatima aiki Ja fuska ta had'e tana hararansa tace" Baby Rauda kinga dadynki yamun kishiya ko? Kai ta leko tana dariya ta makale dadyn nata"eh umma ni inason momy akaro mana momy ko dady dariya Aliyu yayi" yauwa baby Raudana yar kirki mik'ewa bintu tayi ta kwantar da zahara kamar Zata wuce ta damko Rauda abayan Aliyu ta fara dukanta" zakici gidanku babu ruwana dake ki koma gun amarya Rauda kuka ta fara Aliyu ya ture Bintu " Tab kika dokarmun yarinya wlh sai na Rama mata sabko Rauda yayi ya rumgume "baby Autar Dady yi hakuri maza jeki dauko chocolate kici yau gurin dadynki zaki kwana dariya tayi ya sabketa da gudu ta tafi ya kalli Bintu da tacika tayi fam ta rike tsatso sai jijiga take dariya ta bashi amma ya danne ya kalli zahara batada niyar kuka ya kalli yaran hankalinsu baya kansu ta game suke mik'ewa yayi cak ya dauketa zatayi ihu ya mutse bakin sama ya haura da ita Dan yaji dadin mata mugunta bedroom dinsa ya kaita yana shiga ya sabketa ya matseta abango kiciniyar matsawa take Dan tasan idan ya dosa mugunta zai mata murmushi yayi" haba yarinya ina zaki wlh sai na Rama mata Akan me zaki dokarmun 'yata cike, da tsoro tace" yo ba itabace ta shiga sabgata matseta yayi da bango ya rike kanta yana goga mata kirjinsa ya tallabo kanta yana sakar mata murmushi yana daga mata gira yana tambayarta nayi kiss kai ta kauda ta cika tayi fam Dan tasan mugunta ya shirya mata juyo da ita yayi ya had'e bakinsu saida ya mata tsotsar dadi har ta sakankance tanajin dadin tsotsa taji ya kantsara mata cizo aharshe da kafi ya dawo ya kamo labbanta yana cicizawa cikin mugunta tun tana daurewa tana hawaye har ta fara kuka tana dukan kirjinshi sai ya taune mata baki sukayi jajur tana kuka harda shasheka ya saketa yana dariya" Allah gobema bintu ki sake dukan Rauda kigani kawai cin zali ke wa yaci zalinki biyosa tayi tana kuka" wlh bazan yardaba kalli bakina sun kumbura wlh kaine kaci zalina gwalo ya mata ya fice da gudu yabar mata dakin ya sabko k'asa Rauda na zaune da chocolate ba kadanba sai ci take gunta ya nufi ya leka zahara yaga bacci take dauketa yayi daga Dan gadonta ya rumgumeta yana mata kiss Rauda na dariya "Dady kana son baby karama dani ko "ai Dole kuma kuna sona kamarmu daya tafiyar bintu yaji da Sauri ya ajiye zahara ya bar gun ya nufi bedroom d'insa yanajin wayoyinsa cikin aljihu sunyi ringing yafi akirga ya kalli su muneerat "yaran kirki sannuku atare sukace "yauwa babamun kai ya girgiza ya fice Bintu ta bishi da harara Rauda na ganin bintu ta Mike tayi gun yan uwanta, bayan Aliyun tabi tana gunguni ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bangaran Teemah tana shiga cikin a parlor ta isko malika su shoriem sunzo sai wani turo baki take ta isa gun malika ta zauna" ah amare babu ko sallama kwanciya tayi jikin malika ta rufe idanunta tana turo baki" kai anty nafa yi sallama bakiji bane hajiya tace na gaisheku, wlh tanada kirki sosai kamar ta goyani"ah masha Allah naji dadi muna amsawa " anty kinsan me?" inafa sai kin fada " yo ba matar Haidar bace taje dan karya harda cewa yarsa ta rasu Ashe damunace shiko ya wani rumgumota ko kunya basaji ni wlh sunban haushi ai ko hajiyarmu sama kara ko ta fada tana kunkumbura idanu Malika ta zaro dan ta gano kanwarta tsagwaron kishine ke damunta rumgumota tayi" haba Autar iyayye yi hakuri mana kirika boye kishinki kefa kikace sunyi tunanin yarsu ta rasu kinga ko ai Dole zai rumgume matarsa ya lallasheta ko agaban waye Allah yasa baki nuna damuwarki ba? " yo ni ina ruwana dasu sucinye junansu ma mana" oh ni Malika mu'azzam ne ya shigo "Malika gaya masa, tayi abinda ya faru aikuwa, ya bushe da dariya Teemah ko ta cika tayi fam" to Matar gwamna ashema kinaso yanzu babu maganar rabuwa ko? "yo ni cewa nayi ina sonsa ne kawai dan na tayar da, zance shikenan ni nama tafi mik'ewa tayi ta nufi bedroom Rasheed ya bita mu'azzam ya gayama Malika yada sukayi Da Aliyu "to my darling ai kuwa Dole mansurah ta dage da gyara ana jibi biki sai mutafi da sauran abubuwan gyaran zan karasa mata acan wayarsa ya ciro a aljihu ya kira hajiya mansura ya mata bayani tace" babu matsala daga gobe zata fara mata gyara na tsawon kwana biyar amma dukanta gidanta zata koma sai ranar tafiya zasu zo su dauketa dan abubuwa dayawa zata koya mata ba dare ba rana godiya mu'azzam ya mata ya kashe wayar sukaci gaba da hirasu Teemah tana shiga, ta cire kayan jikinta ta shiga bathroom tayi wanka ta fito tayi shirin bacci ta Haye gado ta kashe, wutar d'akin wayarta ta dauka karfe, shadaya na dare taga bai kirataba baki ta turo " ai dama nasan ba kiraba zakayi an hanaka ko nima, bazaka sameni ba bari na kashe wayata dama ba sonaba kake Nice, nake haukana My Haidar ni nasan zamanmu bazai yuba ta fada hawaye na zubowa saman fuskarta wayar ta kashe baki daya tayi jifa da ita ta shige bargo tana kuka" wayyo my chocolatyna kuka take tin karfinta har tagaji bacci ya kwasheta hawaye, sun bushe mata afuska, asubah ta gari Bangaran Aliyu kuwa Bintu ce ta sakashi a gaba da fitina sai daya ya dawo mata Aliyunsa sak yasamun kanta tayi lakwas yanzu haka tana bedroom d'insa rumgume take ajikinsa tana kallonsa yada ya birkice mata, ko kallo bata ishesa ba wayarsa yake yana dariya Dole ta sabko tana kallonsa takirasa"my man buris yayi da ita fuskarsa ta shafa"nace kayi hakuri kaji my man sanin idan yan buris din sunzo tofa bazai kulata ba Dole tayi shiru ta lafe jikinsa tana shafa gefen fuskarsa har bacci ya dauketa haka yayi ta amsa waya da mutane yana rumgume da ita sai shabiyu da rabi ya janyeta jikinsa yana murmushi ya dauketa ya kaita dakinta ya saka mata kayan bacci ya kwantar da ita ya mata kiss agoshinta" wlh duk nasan maganinku haka kawai kukeson haukatani sai kace akaina aka fara auren mace biyu duk kishin yabi ya adabeku fitinanun matana duk zanyi maganinku ya fada yana shafar fuskarta yaje ya dauko zahara ya rumguma mata ita ya tofesu da Addu'a ya lullubesu da blanket ya dauki Rauda ya tafi da ita d'akinsa ya kwantar da ita a makeken gadonsa waya ya dauka ya kira teemah wayar akashe murmushi yasaki" My Noor duk zaku sani ne wayoyinsa ya kashe baki daya ya shige bathroom yayi wanka ya dauro Alwalla ya fito ya bude wardrobe ya ciro jallabiya fara tas ya saka ya fesa turare ya shimfida Dadduma ya tayar da sallah, raka'a hudu yayi yajima sosai yana Add'ua ta yama matansa Addu'ar Allah ya rabasu da zafin kishi Allah yabasu zama lfy yabashi ikon yin Adalci tsakaninsu Allah ya shirya masa, zuri'a da Al'ummar musulumi baki daya sai karfe biyu ya gama ya Mike ya nufi CC TV camera yana kallon cikin gidansa zuwa titin gidan shiru babu kowa tsakar gidan ma haka sai sai sojoji da bindigogi suke shawagi kai ya girgiza ya cire jallabiya ya saka kayan barci ya hauro gadon ya tofe Rauda da Addu'a ya kashe wutar dakin ya rumgume yarsa ya jamusu blanket yana karanto Addu'ar bacci bai wani jimaba bacci ya daukesa asuba ta gari, *********************************** *bayan kwana hudu* yau kwana biyu da aka kai kayan Teemah garin sarki Su halima ne suka kai yayar Aliyu dasu Safah da marwa da maradiya kanwar hajiyarsu Aliyu kayane na kece raini motocine guda biyu lumtsuma kumtsuma aka tafi dasu ranar fah kauyen garin sarki ba masayar haki akwatunane 24 shake da kaya na kece raini Aliyu yama teema sun samu tarbar karamci anyi dafe dafe Abba ya rasa inda zaisa kansa dan farin ciki iyayye ko harda su kuka tace bazasu amshi kayanba su ba siyar da yarsu zasu ba ya za'a kwaso kayan kanti guda ace kayan mace dayane abin yana su halima dariya suna mamakin irin wannan kauyanci amma kuma sunji dadi dan uwansu yayi aure gidan mutumci abin duniya baya gabansu kwanansu daya suka juyo Safah dama amatse take dan haushi takeji ita yar wajan bintu ce batayin teemah dan ahaukanta da taga kursu kawar teemah tana washe baki sai mutane take ja yowa tana shiga tana fita ana cemata kaga manyan amare ta zata itace sai yawu take zubarwa tana mamakin ya akayi yayanta ya kwashi kucaka yar kauye Allah Allah take sukoma Gombe ta fadawa bintu Amaryata kucakace k'azama dan sam bataji lokacin da akace amarya na Gombe sai jibi aure zatazo haka suka baro Gombe washe gari taje ta rarab'awa Bintu abinda ta gani harda pic d'in kursu ta dauko aikuwa Bintu dariya harda rike ciki tace" wlh indai akan wannan kucakar ne to nabar kishi aruwan sanyi zan kori shigiya ko kamshin my man bazata shakaba bare ya rumgumota jikinsa ahaka suka rika kullu yada zata azabtar da ita har tabar gidan shiyasa bintu ta saki jiki da mijinta dama kwana biyu miskilincinsa na kansa shan kamshi yake mata dan yasamu kanta yaga idan ya zuba mata idanu fitina zasu rika masa agida itama kaya ya hadama bintu na kece reni da, zunzuru tun kudi million guda ganin fuskarsa babu wasa, ta amsa tayi godiya tana zuwa dakinta ta rufe tayita rusar kuka tana tsinewa teemah albarka da ta auri mijinta duk tasan kaddara ce ba sonta zaiyiba amma ta Kasa sama zuciyarta hakuri akan abun amma yanzu bata nunawa agabansa bangaran teemah kuwa cikin kwana hudunan wlh idan baka mata farin saniba bazaka ganetaba dan gidan mansurah aka maidata kuma da sanin mijinta mu'azzam ya fada masa sai jibi aure za'a tafi da ita shiyasa ma ya barta ta ajiye hankalinta akoya mata abinda yasan shine zai anfana ko kiranta bayayi dan yasan fitinace zata masa teemah tana shan gyara cikinta da wajanta tana shan murza jiki da wasu irin turaruka da l'alle wani irin tsumine ake mata nasha jikinta sai sheki yake ga wani uban kamshi da take abubuwan ake koya mata akullum basuda adadi sam bata boye mata komaiba tunba wajan kwanciyar aureba da kukan kisa yada, zata rika masa, ya, haukace mata kuma ko batajin dadi ta nuna tanaji tamkar zata zauce ta rika masa, kuka mai had'e da yar shasheka tana daga masa, kafafu dakyau da, irin abubuwan da zata rika, tabo masa tun teemah bata ganeba har ta gane tanajin kunya har tafasa jin kunya ta tsaya tana daukar darasi irin kalolun kwanciyar da hajiya mansura ta kowa teema Allah yayi yawa dasu da kissa da kisisina iya zama da kishiya ta duk inda ta bullo zata tareta ta nuna mata ba haka abun yake ba iya tafiya karairaya shagwaba magana iya daukan dress da girki tun safe idan sun fara sallah ke dakatar dasu ko cin abunci cikin ikon Allah teemah babu abinda bata daukaba komai ya zauna akanta har wata yar kiba tayi dan mansura tace ta cire tunanin mijinta ta maida gefe yanzu lokacin darasine ba soyayya ba dama bata kunna wayarta ba ta maida hankali kan abinda ake koya mata taciko tayi mugun kyau fatarta ta goge batada ruwan sha sai hadin hatsi da aya da kanafari sune aka hada mata hadi mai kauri yazama ruwanta nasha shiyasa take yoyo wuni take tana sauya pant jagaf takeyi saboda abubuwan da hajiya mansura ba karamun tsumi takema teemah ba ga wani shegen turare da take mata shima duk ya burkitata batason komai ayanzu sai Haidar dinta ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ yau saura kwana biyu bikin teemah kuma yau zasu tafi Niger garin sarki da misalin karfe goma Nasafe na hango teemah gaban hajiya mansura wlh teemah ta tayi mugun canzawa babu abinda yakebani mamaki sai yar kibar da tayi duk ba wani abun kirki ta karuba amma tayi mugun kyau fatarta ta murje tayi haske sosai wani irin kitsone da kunshi aka mata tamkar shuwa arab ta koma muryata na tsunto tamkar. bata son magana sai wani lumshe idanu take tace"Aunty mansura wlh insha Allah zan shanye ko munje bazan fasaba tafawa mansura tayi"gud matar gwamna wlh naji dadin yada komai ya zauna kanki kiyi kokari ki aikata daide banda kuskure ko tsoro kanta ta sada tana murmushi Malika ce ta shigo da sallama idanu ta zaro ganin kanwarta ta zama tauraruwa kunshinta kadai abun kallone bare kitson kanta ga wani uban kyau da tayi dan rabonta da ita tun ranar da suka kawota mansura tace kowa karyazo abarta ta gudanar da komai saboda babu isashan lokacin da gudu Malika ta nufi gun teemah ta rumgume "wayyo tauraruwa zahara dariya teemah tayi"kai anty karki karyani mana dariya mansura tayi ta mikar da teemah tana mai cike da mamakin kanwar tata harda kiba tayi gawani shegen kamshi da take jikinta luwai luwai mai sunan iyayye teemah ta amasa tana mata kiss Malika tace"hajiya mude wlh muna mutikar godiya da wannan gudun muwa da kika ba kanwata wlh ninasan zata samu daraja mai girma gun mijinta kome muka baki bamu fadiba mun gode kwarai dariya mansurah tayi"wlh babu komai Allah dai ya kaiku lfy Allah yasa ayi biki lfy akawo mana Amaryamu lfy jibin zaku dawo?"wlh ban saniba idan mijinta ya tura akawo masa matarsa ai Dole naji mu'azzam yace ajirgi za'a kawota fa idanu teemah ta zaro ta turo baki dariya suka mata malika tace"maza muje mu'azzam na jiranmu kofar gida kuma canma gyara ke jiranki tun jiya haja Nanu ta adabemu da kira diyar na bata na nufi bedroom din da aka sabkeni na tataro kayana nasaka hijabi kan doguwar rigata duk wani iri nakejina ga tunanin my haidar DINA ina fitowa muka ma Aunty mansura sallama kuka naji yazo mun saboda kwanakin da nayi mun saba sosai lallashina tayi tayi tarakamu har gun mota mu'azzam ne yakemun dariya fashewa nayi da kuka har motar mansurah ta shiga ta lallasheni har nayi shiru"mu'azzam banda tsokana zan hadaka da mai girma gwamna fah "tuba nakeyi hajiya na bari Watsime kiyi hakuri kinji kallon mansurah nayi na b'are baki ta rufemun"kibarsa zan hadashi da Aliyu ta danne dariyarta ta fito ta rufe motar mu'azzam yaja Malika tace"auta kibarsa zan rama maki ai yau kashi zan basa irin Wanda kikaji yana ihu nayi ta zuba masa bulala dukanta mu'azzam yayi "wlh my love ki iya bakinki ko kin manta daga daukar darasi take dariya teemah tayi"wlh Aunty da kin burgeni kinga yanzu har so biyu yana sani kuka Allah kuwa bazan rababa yanzu haka ranar ma wayancewa yayi kin jibagesa bushewa sukayi da dariya mu'azzam yace"yanzu mubar maganar muje ki kwashi kayanki mu kama hanya su watsime sai kwanan garin Sarki Malika tace"dan Allah karki kulashi kawai dan yasaki kukane dariya tayi "yo Aunty ni banida lokacinsa yaje yayi tayi malika mamaki watsime take bata yada take wani lankwashe murya tana yanga teemah ko kwanciya tayi tana matsar kafafonta dan jaraba ke cinta abubuwan sun mata yawa ta tsumu sosai batada aiki sai zuba su shoriem ne suka Haye samanta suna dariya turesu tayi ta zauna tana matsar kwalla "dallah can kurabu dani ku bakusan masifar da mutum yake cikiba kun wani dameni Malika zatayi magana mu'azzam yace "ishiru kawai neman Wanda zaimatane tayi kuka take shiru malika tayi tana murmushi aikuwa sukaji shashekar kukan nata tanacewa "yo idan ba'amun ba abun kukan ai bazan yiba ko danme zasuzo suna dukana kunaji bazaku musu maganaba idanu mu'azza ya zaro har suka iso kofar gidansu babu Wanda ya kulata har tagaji tayi shiru honr mu'azzam yayi mai gadi ya bude masa get ya shige da motar dan so yake yanzu su kama hanyanr Niger............✍🏻 Rahma ummu fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page2⃣0⃣* ......Mu'azzam na parking suka fito suna shiga teemah ta tatara duk abinda ta keso malika ta tayata suka kawo mota dan tasan ko tace ta bari idan sun dawo zata kaimata can gidanta kukane busu wani jimaba suka fito sukama baba warsu mai gadi sallama suka nufi gidan inna hajiyarsu mu'azzam domin mata sallama, koda sukaje basu wani jimaba suka fito innah ta rakosu har mota"Fatima sai naje ganin daki ko shiru tayi ta tashige mota tana turo baki mu'azzam yayi dariya sukama hajiyar mu'azzam yaja motar ya Teemah tace"Aunty ni wlh bacci ma nakeji mu'azzam yace"watsime yo kiyi abunki mana ko dai so kike muga gwamna banza ta masa dan ta gane tsokanace amma aranta tana son hakan fiye da komai Malika ta kallesa" wlh kafiye tsokana amma bankwanane kuke teemah kwanciyarta tayi ta lumshe idanu tana tunani gwamna sai tsinkayo kyakywar fuskarsa take yana sakar mata murmushi baki ta turo" Allah my Haidar idan na kamaka zaka sani sai nacinye wannan bakin nan naka mai shegen dadin tsotsa tana gunguninta har bacci ya dauketa Mu'azzam gudu yake sosai tunda sukama Gombe fintinkau sai sharara gudu yakeyi Allah yatsare hanya ya kaiku lafiya, muje masha biki Da misalin karfe hudu da rabi na yamma Aliyu ne zauna a tafkeken parlonsa na tarbar baki ya hade cikin wani yadi baki mai masifar tsada da kyau yayi masa masifar kyau shida wasu baki da yayi fuskarsa dauke da murmushi yana shafa sumar kansa yace da sanata Nuradeen" wlh ni bana tashin hankali asiyasa please Nuradeen kubi komai ahankali mulki ba hauka bane Alhaji tasi'u Sani babu abinda ya isa yamun sai Wanda Allah bai kaddara ba zai sameni dan haka karku sake saka damuwa akanku sanata kaifa ba yaro bane wlh shiyasa nace karkaje Office kazo gida mu hadu ajiyar zuciya sanata Nuradeen ya sabke"Yallabai kai wlh hakurinka yayi yawa haba Dan Allah mutun kirikiri yake nunama kiyayya amma baka damuba Alhaji Nasidi yace" wlh shi ai kalli fah dazu gun meeting yada yake wani jefama magana kuma ai mai girma shugaba ya shiga tsakaninku shi bayama jin tsoron labari yaje kunnesa" oh my God don Allah kubar maganar wayarsa ce ta dauki ringing yaga boos ne dagawa yayi" hello ya akayi" Oga masu gyaran part din Amarya sun gama koma komai yayi ba karya murmushi Aliyu ya Saki ya lumshe idanunsa" gud boos bayan kudin hakkinsu ina so ka basu dubu Hamsin wannan kyauta tace ta musamman " OK Oga an gama kitt Aliyu ya kashe wayar sokaci gaba da tataunawa ya hana sume maganar abokan gaba sukaci gaba da tataunawa Akan harakokinsu na siyasa wayoyi daga ko ina kiran Aliyu akeyi wasu ya amsa wasu bai amsaba sai karfe biyar da rabi suka fito suna tafiya Aliyu yanufi Part din Noor dinsa tundaga kofar parlon nake kallon haduwa da tsaruwar gidan teemah wani Dan madanin ya danna kofar ta bude wacce dukanta glass ne parlon sai kamshi yake wasu manyan manyan kujeru akatafareran aparlon lallausan carpet ne ko ina malale kayan alatu sunji a parlon ba karya makekiyar Tv yar bango kai ya jinjina daga kofar da take hade da parlon bintu yana jiyo haniyar yaransa kai ya girgiza ya haye saman bene parlon teemah na sama ma ya hadu nanne yaga haduwar bedroom din teemah royal bed dinta ya hadu ba karya carpet malale ko ina bedroom dinsa ya wuce nanma ya yaba tsarin wannan kamfani sun iya tsara daki saide kudi komai yayi ba karya fitowa yayi yana murmushi ya rufe ko ina daga ciki ya rufo ya nufi wata kofa key ajikinta ya bude sai gashi aparlonsu ya murzawa kofar key ya zare key din yasa aljihu ya nufo parlon bintu na zaune tana shayar da zahara tana gyarama Rauda gashinta Aliyu ya shigo da sallama adakile ta amsa Dan tanada labarin irin uban kudin da ya kashe yama amaryasa kayan daki amma da ta tuna fuskar amarya sai ta bushe da dariya " welcome my man murmushi yayi ya zauna kusanta ya dauki zahara ya rumgumeta yabata lips dinsa tako wawura tana tsotsa Bintu kallonsa take tana dariya" my man ango banza yamata zahara na tsotsar lips dinsa Rauda tayi dariya" Dadyna karfa tacijeka bakinsa ya cire ya kalli Bintu"my bintuna yau kin samu wani abune wai kike dariya haka ne? baki ta tab'e tayi burus dashi shima bai sake magana ba" baby Rauda ina muneerat? " Dadyna tana Swimming pool suna wanka mik'ewa yayi rumgume da zahara ya fice ya nufi gun yaran NASA Bintu ta bishi da harara taja tsaki "an girma baasan angirma ba sai rawar kafa yake Akan wannan kucakar wada daket idan zai hadiye yawo agabanta Rauda ta rike Bintu"umma da Dadyna kikeko Allah sai na fada masa baki ta buge mata"wlh Rauda zakici uwarki tashi kije ki fada masa tsoronsa nakene jiddah mai aikice tazo tana kwashe kayan dasu Asif suka bata bintu shiru tayi tabar maganar tana harara jiddah taja tsaki" iyayan gulma saura akoma gun kucaka kafin ta Kara gaba jiddah kala batace ba tayi abunda ya kawota tafi ita daya tana masifarta, Rauda kukanta ta hadiye gudun kar doketa Dadynta take jira ta fadamasa umma ta doketa ya rama mata Su teemah Ana kiran magariba suka shigo garin Sarki tayi bacci har ta gaji mota na tsayawa ya'u zashi masallaci ya fasa ya nufi gunsu yana washe baki suna fitowa da yaga teemah saida ya tsorata Dan Sam bai ganetaba tayi kyau ga bakar abayace jikinta badan yaga daga motar ta fitoba da gudu zaiyi teemah ta shige gida da gudu tana kwalama iyayye kira kursu da tun bayan la'asar take zaune tana jiransu ta Mike da gudu amma ganin teemah taja bata atsorace tana ihu dariya teemah tayi "dallah can nice kawarki Aunty mansurah ce ta sauyani da gudu kursu tazo suka rumgume juna suna murnar ganin junansu iyayye tana sallame salllah ta Mike"tace Autata da gudu ta nufi iyayye ta rumgumeta tana dariya iyayye da kursu kallon mamaki sukewa teemah Dan Sam ta canza idan basu da suka mata farin sani bazaka ganetaba mu'zzam me suka shigo da sallama iyayye ta amsa cikin fara'a taname sannu da zuwa malika taje ta rumgume iyayye kursu sai taba jikin teemah take mu'azzam alwalla yayi ya nufi masallaci haja Nanu ce ta shigo da sallama Teemah da gudu ta nufi gunta tana dariya idanu nanu ta zaro aikuwa ta Ari takare ta kwasa aguje tana ihu haba me teemah zatayi idan ba dariya tako bita suka fara tsere suna karya kwana nawalu ya fito daga masallaci yaga haja Nanu na gudu tana ihu nawalu ya hango kamar aljana daga bayanta uban me nawalu zai idan ba ihu ba ya kurma ihu yana zanzana ya zuba dagudu fitsari nabinsa aikuwa teemah tabi banyasa" sarkin Aljanan duniya kurikeme gun fitsarinsa yama autar aljanai fitsari abaki haba ai Nawalu ya Kara gudu haja Nanu tuni ta tayi nisa itama kara man tayi............ ✍🏻 Abubuwa sunmun yawa kuyi manage 💃🏻Yar lelen Janaf ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣1⃣* .....Teemah ganin zasu bata wahala ta tsaya tana dariya harda rike Nawalu tuni yasha saida ta gaji da dariya ta dauki hanyar gidan haja Nanu kofar soron ta tura ta shigo tana dariya talatu na zaune taga teemah itama aguje ta fada d'aki tana ihu" Dan Allah baba talatu meye wai natsoron ajikina watsimenku ce fa ta zama haka Nanu ce ta shigo da takalminta ahannu tanaga teemah zatayi baya tabita da gudun tsiya ta rikota"haba Nanuta watsimenki ce fah kwalliya ce nasha ajiyar zuciya haja Nanu ta sabke" ai wlh ban gane kiba irin wannan kyau haka ke talatu ina kika shiga zo kiga Fatima fitowa tayi tana dariya" lallai kuwa munzo biki asa'a yo wannan bakida banbanci da indiyawa farine zasu Nuna miki buta teemah ta dauka ta shiga bayi ta fito ta daura Alwalla ta shige daki tayi sallah haja nanu ko teemah na gama sallah ta dauko wata kwarya mai tsumi ta ba teemah daket Tasha harda su kuka haja Nanu tana gama banka mata magani ta Mike" nanuta ni natafi gida daga zauwa duk kin cika mun ciki da magani aikuwa taga Nanu ta miki ta dauko kasko ta kwaso garwashin uwata ba kadanba" zahara matar wata ai dama kiranki ne zani taho haba babu lokaci baki yau da gobene jibi zaki gidanki hannuta ta kama suka shiga daki talatu na musu dariya ganyen tumfafiyane guda bakwai ta dauko Wanda akasha shafe jijiyoyunsu da man kadanya ta fara turara mata akasanta kakaf saida suka kare teemah kuka harda majina tsayuwa ta gagareta hajijiya take daukarta jikinta sai kaurin hayakim yake kasanta ko ya gasu tafi 30 minute akwance kafin take mik'ewa ta fito" ni natafi mun bata haja nanu tace" tafi can anaso agyaraki kina shegantaka gida da kishiya ai Dole mugyara miki rayuwa wlh gobema sai anyi ja'ira baki ta tura ta tafiyarta jikinta duk yasaki gabanta sai motsi yake mata tana lumshe idanu daket ta isa gida gidan cike yake da mutane baki yan zauwa biki da yan sannu da zuwa teemah ba Wanda ta kula ta nufi kitchen ta kunna gas ta Dora ruwan zafi ta shige cikin daki ta dauko bokiti duk inda tayi kallonta ake yarinya duk ta canza tayi kyau ta zama fara iyayye tace"Auta babu magana ruwan ta juye ta fito tana kumbure kumbure" yo iyayye kinsa irin wuyar da haja Nanu ta bani kuwa ta fada tana shigewa daki dariya suka Mata Malika ta Mike ta bita har tashiga toilet zama tayi har ta fito Dan ba karamun gurza tama jikinta ba Malika tace" wai me haja Nanu tayi miki ne? baki ta turo batace komai tasaka Riga ta Dora hijabi "mijinki ya kira Mu'azzam yace ki buda wayarki da Sauri ta kalli malika" anki baza'a budeba yaushe Robon da ya nemeni shi me wayo yaga akusa kaini ko hahaha wlh ni nafisa wayo Tab Allah bazan kunna wayarba kuma ko yakira ata Abba ko ta yaya mu'azzam bazan daukaba baruwana dashi kowa yayi sabgar gabansa ta fada tana hawa saman darduma ta tayar da sallah isha'i Malika tace wlh bakida wayo" ai sarara mikine yayi ki samu nutsuwa agyara masa ke da kyau kuma ai ko godiya kin masa yada ya hutar dasu Abba bayason komai sai matarsa shinefa yamiki komai na d'aki teemah masifa nacinta Allah Allah take ta gama sallah tama malika tana gama tahiya tayi sallama ko Addu'a bata yiba ta Mike" yo waye yasakasa Dole ai niya yayi Dan haka naki nayi godiyar ke nifa wlh ban wani matsuba yanzu ayau yace ya fasa ina murna yo auran mai mata dadine kinko ga yada suke manne junusu Tab ai wlh nide baza'amun iskanci ba nayi hakuri Ana wani rumgumemun mijina agabana Tab wlh tsaf zan koyawa mace hankali idanu Malika ta zaro🤔"wlh Fatima kitaka asannu bazaki ja da babbar mace mai ji da komai irin Binta matar gwamna bana" taci abinda ba aso aikin banza aikin hofi yo matar gwamna ni matar wacece ai sai kifito ki fadi gaskiya kice abayan uwar gidan Haidar kike ba kina kwana kwana Allah sai na hadaki da Abbana ta fashe da kuka tayi waje baki malika ta rike ta fito iyayye na rumgume da teemah malika yace" iyayye kinsan wai me akayi? " ba sai kin bata bakinki ba Auta ki koyi hakuri kinji banda rashin kunya Abbane da mu'azzam suka shigo tare teemah ta Mike tayi gun Abba "Abbana ka ga Aunty ko? dariya yayi ya riko hannuta" kibarta Auta basai kin fadaba mu'azzam yace"hajiya watsime barka da dare ya amarci banza ta masa wayarsa ce ta dauki ringing yana dubawa yaga sunan Aliyu picking yayi ya Kara akunnensa yayi sallama ko me yace ma mu'azzam oho yace"eh tana kusa gata yaba Teemah wayar ganin Abbanta na kallonta ta amsa akunyace ta nufi daki ta Kara akunne cikin zazakar muryata tace"Assalamu alaikum batajira ya amsaba tace"yo meye ake wani bin didigina ni wlh babu ruwana dakai kuma wayar naki bazan kunnaba meye zakacemun ni fah na ma manta dakai kamar yada ka manta dani daga can bangaran Aliyu tunda teemah ta fara masa tijara ya lumshe idanunsa saboda yada muryata ta Kara dadi tamkar sarewa haka yakeji shiru baice komaiba sauraronta yake yada take masa tsiwa kai tsaye har take cewa bazata kunna wayaba batason jin muryasa babu wani dadi murmushin gefen baki yayi can k'asa makoshi cikin wata irin murya yace" my Noor nagode zaki raina kanki idan kin shigo hannuna yanzu dai tambayarki zanyi zaki shiga jirgi azo daukarki aciki Dan nasan halinki zan iya turowa azo airport kice bazaki shigaba Oya bani amsa Bintu na jirana zatamun tausa dif na dauke numfashi dabas na zauna akasa Abu biyu zuwa uku sun dimautani dadin muryar my haidar da yada yake huromun iskar bakinsa akunnena tacikin wata yana sabkemun numfashinsa da salon maganarsa tamkar bayaso duk jikina ya Saki sai bakin cikin wai Bintu zatame tausa fashe masa nayi da kuka" wlh banason jirgin bazan shigaba Allah banaso bintun taka ta shiga akaita duk inda take so idan kunaso ma kucinye juna ina ruwana ko ajikina dama ni nasani bakuda aiki sai jaraba ni nama fasa auran na fada ina shashekar kuka idanu ya zaro k'asa yayi da murya "OK zan turo motoci zan kamaki ne ya fada yana sakar mun kiss ta wayar" I love you my noor yar babyna kitt ya tsinke kiran saida naci kukana na koshi na Mike na fito naba mu'azzam wayarsa gun Abba na nufa na zauna"Auta amarya ya gajiyar hanya"Abba nifa dama an fasa bikin baki ya rufemun"Auta zamu bata dake dariya mu'azzam yayi mik'ewa Nayi na shiga daki iyayye ta Mike ta zubi abunci ta bita dakin Malika ta tashi ta zuboma su mu'azzam abunci shida Abba iyayye nacan tana lallashin Auta tana bata abunci abaki saida ta koshi tana mata wayo ai da zaran ango ya ganta da kansane zai rabu da ita tafa gano wayo suke mata shiyasa ta basar bayan ta gama cin abuncin ta dauko ruwan tsuminta Tasha suka fito Ana hira mareku na tsokanarta wai tazama kamar aljana Dan kyau sai karfe goma kowa ya kwanta teemah na jikin iyayye har tayi bacci da haushin gwamna aranta tana kisima yada bintu zata masa tausa su mu'azzam da Abba sun raba dare suna hira Abba yanata sama mijin watsime albarka yada ya temakeso yamusu komai na dakin yarsu samu shugaba irinsa zaiyi wuya haka sukayi ta hirasu har bacci ya daukesu, ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Nigeria karfe goma shabiyu na dare Aliyu kwance saman makeken gadonsa sanye yake da kayan bacci idanunsa lumshe bintu yake jira tundazu tazo tamasa tausa masifa nacinta taki zuwa har yagaji da jira shiko tunda yaji muryar Noor dinsa da shagwabar da tazuba masa da zallar kishinsa dake dawainiya da ita ga yarinta duk sai jikinsa yasaki yaji yana bukatar kasancewa da Noor dinsa yajita cikin jikinsa kansa ya dafe ko me ya tuna ya Saki murmushi da sallama ta shigo tana turo baki amsawa yayi idanunsa arufe zama tayi"gani bai bude idanunsa ba yace"sai yanzu kika ga damar zuwa to banaso tashi ki tafiyarki banza ta masa taki fita ta hauro saman gadon ta kwanta jikinsa tana masa tausar duk da yanaso ya basar" banaso bintu ki bari tashi ki koma wajan yarki kin dagashi tayi tana danna masa dan tasan mutikar ya nemi tausa yanajin ciwon jiki tureta tayi ya had'e face"wlh banaso awa biyu ina jiranki kinsan irin aiyukan da nayi cikin laptop tashi kiban guri duk sai nayi maganinku ganin ya burkice mata babu wasa a fuskarsa ta sabko ta tsaya daga kofar daki "Aliyu dan kayi aurene kake cimun fuska yo ni ina jegona ko wanka ban gama zubarwaba zaka takurani mik'ewa, taga yayi wuf ta fice da gudu murmushi ya saki yaja blanket ya rufe jikinsa yana Addu'ar bacci Bintu na shige room dinta ta murza key tana sabke numfashi ta haura gadon tasa Rauda da zahara tsakiyarta"wlh ina tausaya maki yarinya shegiya kucaka zaki zo kisameni baka bakar banza mijin bintu yafi karfinki haka tayi ta shirmanta da haukan kishi har bacci ya saceta Asubah ta gari, ********************************** *Bayan kwana biyu* Duk inda kake tunanin kyau din da teemah tayi to fah abun ya wuce haka dan ta dora daga inda hajiya mansurah ta koya mata da temakon Malika ga gyaran gargajiya da tsumi da haja Nanu da iyayye suke mata wlh teemah sai ta burgeka takuma baka tausayi dan ta tsumu sai zuba take tunba turaran tumfafiyar da haja nanu take mataba gaskiya babu laifi malika da iyayye da nanu sun gyara teemah tayi kyau iya kyau ita da kursiya babbar kawa suke iya shegensu cikin kayan lefenta saida taba kursiya less da su atamfa da dogayan riguna har kala biyar itace ta gyara kursiya dan da ita za'a rakiya Gombe jiya teemah taci kuka da, aka samata l'alle harda su dora hannu akai abin abun dariya kursiya tako biye mata sukayi tayi ai kamar daga sama sukaga Maheeda teemah murna kamar ta kasheta tabar kukan tashiga murna ai ranar kursiya nan ta kwana suka kwana suna hira teemah dariya kawai take basu idan tace batason auran amma bakinta sai kiran Haidar dinta take wai zata kamashine sai ya fadamata bintu tayi masa tausar ko bata masaba su Malika kirjin biki an kasa an tsare dan so take kanwarta itama taciri tuta wajan mijinta kamar yada itama tacira wajan mu'azzam d'inta yau tin safe ake shagali kauyen garin sarki acike yake da yan kauyika kowa cewa yake Aradu bazai bar kalloba watsime mai Allo take auran governer din Nigeria aikuwa gari yacika su lado an dauki wanka nawalu ma yaci damara da tiran goronsa akofar gidansu watsime hayyo makadi tun da safe yakecin uwar ganga kida ake mata na casu yanzuma cikin kidan ake lado sai barin kudin kifi ake Teemah na hango cikin uwar daka taci uwar kwalliya fadar kyau ba'a cewa komai dakin cike yake maheeda anci uwar kwalliya su hanne anyi adon kauyawa teemah ta yatsina fuska" wlh hanne kina bamu matsala hakane zaki gaban hayyo makadin yan mata dallah malama jeki ki sauya kaya ko muje mucashe babu ke dariya maheeda tayi" don Allah my teemah kibari muje mu fansheki ai kursu nake jira tazo muje mucashe kar azo daukar amarya ban moreba hararata teemah tayi" Kut nifa yau bazan tafi ko inaba ehe Malika ce tashigo " wai ina kursiya hayyo mai kalangu yana jiran kawayen amarya, fa mucashe kursiya ce tashigo anci uwar kwalliya janbakin nan har hab'a da kudi ahannuta tana murna Malika tace"wai ina kika shiga babbar kawa baki ta washe"Aradu uwar garke naje kara dakaina na siyar yo Abu namu liki zanma hayyo makadi teemah dariya harda rike ciki ta kamo hannu kursu "bakida hankali duk nima banida kudin amma da na baki muje inga shegen da ya sayi uwar garke mu maida masa kudinsa yabaki akuyarki haka kawai tajata suka fice Malika na hanata ko sauraranta bata yiba gidan cike da jama'a kowa sai zuzuta kyaudin teemah akeyi dan wani dankareran material ne milk colour dinkin Riga da siket zatonsu gun hayyo zasu ai suna fitowa kofar hayyo ya kara cin uwar ganga yana wake teemah maheeda ta biyosu da gudu tana Kiran teemah amma bata sauraretaba hayyo yanaga zata wuce yako nufosa yana buga gangan sai wasa teemah yakeyi......... ✍🏻💃🏻Ladingo Yar Janaf ce🌹 ✍🏻...Ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page2⃣2⃣* ......Teemah jin yada kida ke shigarta hayyo na kara nufosu kawai ta amshe kudin kursu na uwar garke ta shiga watsama hayyo kursu dadi kamar ya kasheta gurin ya kaure da ihu hayyo jin ana zuba masa cefa sai waketa yake" uwargida agun Aliyu gwamna kuma Amarya yarinya mai zubin indiya Teemah kai ya dauki zafi sai kada kai take Malika ce da maheeda suka ISO suka janyeta daga filin tana turo baki " ni kusakeni ta fada cikin tsiwa" wlh kirufawa kanki asiri labari ya iske mijinki mu'azzam ne yakiran maza, ajanyeki afilin kuma yace atashi taron kidan Malika ta fada suna shigewa cikin gida nawalu sai hawaye yakeyi yana ciza baki baisan watutunsa haka ta koma ba indiyaba hadi Ne dangidan maigari yazo gaban hayyo mai kalangu yace" wasa yakare hayyo wlh kayi ta kanka meya kaika zuwa gaban matar gwamna kana yabon kyawunta maza atashi ga dakarunsa nan suna bakin gari zasu shigo daukar amarya ai tuni hayyo yabar kida ya kwashi ayarinsa sunbar gurin Teemah kuwa gida aka shige da ita sai tsiwa takema Malika ta hanata rawar gaban hantsi ciki suka shiga da ita teemah ta zauna bakin gado tana harara maheeda"sai ki zubar da ruwa ak'asa kisha dariya maheeda tayi" Allah ya baki hakuri bani nakai zomonba rataya aka bani gashi kinja mana an fasa kidan baki daya kursu zama tayi ta rabka tagumi dan tayi takaicin rashin kwasar shoki gaban hayyo Malika tace" kursiya tashi kije kuyi sallama da mijinki da iyayanki ki dauko kayanki da na danki yan daukan amarya sun kusa shigowa gari ai cikin farin ciki kursiya ta Mike tana dariya ta fice teemah ta tab'e baki Malika tace da maheeda "ki sata a hanya dan naga har yanzu da saura ta fada tana ficewa daga dakin teemah tace" ni wlh banji tafiyar yau my mahee kuyi gaba zanzo ta fada, tana lumshe idanu dariya maheeda tayi hanne tace" wai da gaske baza'aje daniba haba watsime wlh ba'a kyautamun ba banza teemah tayi da ita tayi kwance rigingine tana tunanin Haidar d'inta Malika tana fita gun iyayye ta nufa iyayye ancakare cikin wani uban less matan kauye ankewaye caa sai nan nan ake da ita danginta kamar zasu goyata itako sai washe baki take Malika ta ISO" iyayye zo kiji tashi tayi suka kebe" Malika wai yanaji hayyo baya kida ko baya samun likine?"iyayye yada zakuji shi wlh wannan yarinyar taki sai kun kebe kin nusar da ita wlh fitinarta tayi yawa yanzufa gaban hayyo makadi na fito da ita labari yaje gun mijinta yama hana kidan shiyasa kukaji shiru gasunan yan daukar amarya suna dabda shigowa cikin garin dariya iyayye tayi" to naji kuje ashiryata zanzo na mata fada auta bataji batada hakurine kuma batason raini ne" haba iyayye ina gayamiki sai kin tsawatar mata kina kara zugata wlh idan taji kai zata hau ta zauna bazatayi abun arzikiba dariya iyayye tayi" to umma Malika, zanje nama zahara fada, zata dauka insha Allah kuje maza ku fara shiryata haja Nanu ta ISO" ke malikatu ina zahara ne hannu haja Nanu taja suka nufi daki mata sai kallon iyayye da yarta suke yanda Allah ya musu bude cikin lokaci daya daki suka shiga gun teemah tana kwance malika tace" watsime atashi idanu ta bude tanaga haja Nanu ta kwab'e fuska" wlh haja nanuta nifa nagaji da wannan dure duren wlh babu abinda zan kara sha dakuwa tamata" kinci nan ja'ira banza uwar iya shege saboda na gama gyaraki shine zakimun shegantaka ko maza tashi wanka l'alle zan miki malika tace " yauwa gurjeta dakyau tashi teemah tayi tana gunguni malika da maheeda sukaje suka duko ruwan l'alle. da yaji turare da maguguna teemah tana cika tana batsewa haka haja Nanu ta garjeta tas Malika ta shiryata kwalliya ta kece raini wani uban material ne milk colour ta saka ta nadeta da lufaya itama milk colour sai uban kamshi take zubawa goshinta na kyalli kunshin kafarta da hannuta kadai abun sha'awane teemah tayi wani irin kyawu maheeda sai kodata takeyi baki ko sun ISO Halimace kawai ta biyu yan daukar amarya saboda garin ya burgeta tanason sake zuwa kauyen an karama baki an basu abunci Abba ya karamasu sosai mu'azzam sai nan yakeyi dasu malika tama halimatu jagora har gun iyayye tasamu tarba ta musamman taji dadin hada zuri'a dasu saida taci abunci ta huta iyayye ta kaita har gun teemah tana zaune suka shigo halimatu ta kara yabawa kanan nata zabar mace irin teemah sai mai rabo duk da tasan ba kyau ta fisaba kusanta ta zauna"cikin girmamawa teemah ta gaisheta ganin tsantsar kamar da take da Haidar dinta rikota tayi" lfy lau Fatimarmu masha Allahu Allah yabaku zaman lfy Nice nazo da kaina na kaiki har dakin mijinki kai teemah ta sada k'asa iyayye ta fice tana farin ciki maras mustuwa haka akaci da gudanar da biki cikin farin ciki da annushuwa kidane iyalin maigari suka hana saboda gwamna yace abar kidan mawaki yana yabon kyan matarsa karfe biyu daide aka gama shirin tafiya da Teemah gidan mijinta su kursiya, anyi shirin tafiya binni babu laifi anci kwalliya yan rakiya mutum hudu ne da kursiya kawar amarya sai inna talatu sai lubabatu kanwar iyayye sai mareku sune zasu tafi su dawo su malika da, maheeda, yan canne Teemah ce jikin iyayye sai kuka, suke daga iyayyen har teemar daket ta iya mata nasiyar kuka kawai suke duk saida suka ba jama'a tausayi Abbane yazo dakansa ya banbare teemah jikin iyayye yaja hannun teemah tana kuka tana Kiran iyayye malika ta rumgume iyayye tana bata hakuri Abba har mota yakaita wata jibgegiyar Jeep ce fara itace ta amarya Halimace ta bude masa yasaka teemah shima idanunsa sunyi jajur daurewa kawai yakeyi"Auta dan Allah kiyi aiki da nasiyyar da muka miki idan kinyi haka to kin burgeni kin cikimun burina zanyi alfahari dake cikin kuka tace" Abba insha Allah zanyi aiki da abunda kukacemun ko dan kuyi alfahari dani" yauwa Allah yamiki albarka Allah ya kaiku lfy Allah yabaku zaman lfy keda mijinki kishiyarki" Abba Kumar har kishiyar?" oh Auta duk ina nasiyar da muka miki Kenan baki daukaba" Abba na dauka " to Allah yamiki Albarka "Ameen Abba ta fada cikin kuka ficewa yayi maheeda ta shigo ta rumgumeta halima ta shigo tana bata hakuri shiru tayi kusiya ta gama sallama da kowa mijinta harda kwallasa itama motar teemah aka sakata suka SATA tsakiya halima ta koma gaba sauran kuwa suna sauran motocin dan motocine guda biyar na kece raini bois uban gaiyya uban tafiya wasu babu kowama aciki yanda sukazo haka zasu koma dan Abba yace baza'a kwashi mutane kamar haukaba aje musu mutum hudu ya isa su haja Nanu kuka wiwi daket malika ta lallasheta tayi hakuri Mu'azzam ne ya ISO motarsu teemah ya bude yagama tsokanarta ya rufe malika sun gama sallama da iyayye suma da kukan suka rabu mu'azzam yajata ya shigar da ita mota da yaransa kofar gidansu teemah babu masayar haki ko ina jama'a ne har motocin suka tashi hanne sai kirtar kuka take an hanata zuwa haka iyayye naji na gani motar su teemah ta daga tabar gurin teemah wani irin kukane take na fitar hankali haka motocin suka daga sukabar kauyen garin sarki direbobine kwararu gudu kawai suke shararwa mintina talatin ya kawosu birnin damagaram basu ko tsayaba suka kama hanyar Kano daket maheeda ta lallaba teemah tayi shiru ta rumgumeta lamo tayi jikin maheeda kursu ko sai washe baki takeyi tana kallon titi ta saka danta cikin hijabi saboda sanyin Ac su mu'azzam da malika suna biye da motar su teemah dan yace haka zasuyi har su isa insha Allahu Aliyu kuwa duk bayan awa sai ya kirayi mu'azzam da Auntynsa halima da Boos yaji inda suke, to sai muce teemah Allah ya kawoku Nigeria garin Gombe lafiya, ****** Nigeria Gombe governement house misalin karfe takwas na dare bedroom din bintu cike yake da kawayanta manya manyan matane sai shewa akeyi anzo dannar cinya ana jiran isowar kucaka yar kauye dan tabi ta yayata yar kauyace aka bashi sadaka sai tofar da yawu sukeyi Bintu na hango taci ubansu ado ta narka wata danyar shaddah gizna baka wacce dinkinta kawai zaka kalla kasan nera tayi kuka tayi masifar kyau kasancewarta farar mace tayi masifar yin kyau sai zugata suke ta saki jikinta tana sha'aninta dan tasan yau ido hudu kawai zasuyi da kucakar amarya ta tsorata tasan nan gidan Aliyu yafi karfin zamanta safina matar sanata Nuradeen ce tace" wlh Bintu Aliyu kinyi zarra kin wuce ajin yar birni ma bare yar kauye far tayi da idanu ta bata hannu suka tafa Bintu tace" nide don Allah kutemaka kuyi hakuri karkuyi amai ko toshe hanci bare suce mun rainasu mu barsu da bakin cikin da my man zai kumsa mata, dariya sukasa, suna shewa, Rauda ce ta shigo yarinya anyi mata ado tayi kyau sosai kamarta da, Aliyu ta, fito sosai gun bintu ta nufa"momy Dadyna yace kikawo zahara, na kimasa, ita" Tab Rauda Nice zan baki yata muje na kaimasa, ita dariya, suka mata ta dauki zahara, wace tasha kayan kanti Riga da wando farara tayi kyau saffah tace "Auntyna kina wuta wlh kin hadu ba karya Bintu sai fadi take ta dauki zahara "Rauda ina dadyn nakine? " yana parlon baki momy ahaka zaki mayafin safina ta amasa ta yafa suka fito cike da nutsuwa take takunta har suka zo kofar parlo ta danna dan Madani kofar ta bude suka fito Rauda na zuba mata surutu suna zuwa ta murda kofar shima ya fito sukayi karo "Wow mijina haka kayi kyau l'alle angwanci kakeji idanu ya zaro"my bintuna yauko zaki sani haka kika ratso kika fito da dan guntun gyale dinki ya matseki gida cike da jami'an tsaro kuma kike kokarin shiga parlon baki da mutane aciki ya damkota yabi wata kofa da ita Rauda sai dariya take"yauwa Dadyna ramamin ta dokeni jiya"my man tsaya kaji mana............... ✍🏻 💃🏻Ladingo Yar Janaf ce😘 ✍🏻.....Rahma ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣3⃣* .....Wlh bansan akwai mutane ba daide lokacin wannan ka cikeni na koma matse mata hannu yayi yabi wata yar kofa suna karya kwana sai ga wata kofar ya murda yajata ciki Rauda ko tuni tabi babbar hanya ta tafi gun yan uwanta tana dariya za'a doki momynta Dan Dadynasu ya hanata idan suna tare ummasu sozo gunsu suna shiga Aliyu ya rufo kofar yajata har bedroom d'insa ya rufo kofar amshe zahara ya shimfideta saman bed.idanu Bintu ta fara cicirawa tana yarfa hannu" wai my man meye zakamun saboda Allah meye nayi maka ta fada tanaja da baya harara ya zafga mata ya nufota" au baki san me kikayi ba neman gun guduwa take taku biyu yayi ya damkota ya matseta da bango ya tsareta da lumsassun idanunsa"nace waye ya baki damar fitowa ahaka gida cike da karti ya fada ya kamo fuskarta yana murmushin mugunta dukansa ta fara"dallah malam sakeni haka kawai zakazo ka matseni yo tsirara kaga na fita matse mata bakinta yayi da karfi ta Saki ihu ya rankwafo ya kame bakinta yana mata tsotsar mugunta lebanta yake tsotsa cikin mugunta zafi takeji sosai dukansa take tana kuka amma yaki sakar mata baki saida ya yaga sun fara kumbura ya saki bakin nata ya matseta da bango daket take Numfashi "wlh gobe ma ki fito ahaka kiga yada zan miki hannusa ta wawura ta gantsara Masa cizo Kara matseta yayi ko numfashin bata iyawa wani irin kuka ta Saki saida yaga ta jigata ya saketa yana murmushi nan ta zube k'asa saman carpet tana maida numfashi saboda ya azabtar da ita cikin kuka tace"wlh Aliyu Allah ne zai sakamun akan zalumcin da kakemun murmushi ya sakar mata ya daga mata gira ya dauki zahara ya bude d'akin ya barta zaune tana kuka saida tayi mai isarta ta Mike ta shiga bathroom ta wanko fuskata ta fito gaban dressing mirror ta kalli bakinta yada ya kumburo ranta ya baci sai Allah ya isa take janyo masa fuskarta ta gyara ta dauki gyalenta ta fito gun kawaye ta ta dawo sai sunne sunne Kai takeyi tarata sukayi Safina tace" kaga uwar gidan Aliyu ya naga bakinki ya kumbura me yasa meki ne? " ni bana cikin iskanci ban saniba dariya sukayi da shewa Saffah tace" Aunty Bintu wai yanaga kinyi sanyi haba Dan Allah yo meye zaki damu kanki kici gaba da gashi ki Saki ranki murmushi tayi"kanwata kina wuta ina godiya da goyon bayanki gareni Farida tace" ai muna tare dake mamu tace" Bintu zo nayi magana dake tashi tayi suka kebe tana kallon mamu" Aunty meye gani" wlh ki shiga hankalinki banason kizo kiyi aikin da nasani fah wlh ki ajiye hankalinki kibar biya yan yarima asha kida zasu Saki aikin da nasani ni el uwarkice bazanso naga kin tozartaba saboda bakisan irin wacce ya auro mikiba hasashene kukeyi wlh dan hakin da ka raina shine ke tsonema idanu dariya Bintu tayi "haba Aunty ai ba zuga bace ba gaskiya suka fadi amma naji zanyi aiki da abunda kikace mun shikenan ko ai kin tsaya kucakar kauye tazo ko?" Fatima ina rabaki fah wlh zan fadawa hajiya baki sauyaba rumgume mamu tayi" na sauya yi hakuri murmushi mamu tayi taja hannu Bintu suka dawo Safina tace" hajiya Fatima Aliyu kina wuta murmushi tayi" yanzun dai ruwa nakeyi dariya sukayi akaci GABA da hira Bintu ko ta matsu Amarya, tazo, bangaran Aliyu babban parlon baki ya koma rumgume da zahara Jamil yace" bani zaharamu na ganta" Jamil gata ka matsa ankawota murmushi yayi ya amsheta yana murmushi" kaga yar gata wlh kuma kama kuke sosai zama Aliyu yayi yana murmushi ya tura hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa yana lumshe lumsassun idanunsa Nuradeen ya bushe da dariya yana nuna Aliyu" wlh Abokina jarabace take cikinka Tab kako ga yada kake lumshewa banza ya masa, ya dauki wayarsa yana latsawa Jamil yace" uhumm yau mulkin akeji ko kai ya dago ya kalli Jamil ya daga masa gira can kamar bazai magana ba yace" Jamil zaka biya wannan dan rainin hankalin bakaji sharrin da yake kullamun ba Jamil gintsen dariyarsa yayi dan shida kansa ya gano abokinsa zumudine ke cinsa ya matsu matarsa tazo" Abokina karka damu zolayarka yakeyi banza ya musu bai sake magana ba Nuradeen da Jamil suke hirasu har karfe goma Amarya bata isoba suka kirawo matansu awaya suka tafi Aliyu ya koma bangaransu ya kaiwa Bintu yarta da harara tabishi ko aka bai kawota ba dan har yanzu bakinta akumbure yake kawayan Bintu ma suka sun watse dan dare yayi sai su biyu suka rage ita da yayarta mamu sai babbar kawarta Farida parlo suka dawo suna jira yaranta ko nagun TV suna game sai karfe goma shadaya motocin su Amarya Teemar Gwamna suka shigo garin Gombe direct government house suka nufo har jiniya mitocin suke gari ya dauka Matar gwamna Aliyu Muhammad Damba ta ISO dan yan garin suna da labari sai Addu'ar zaman lafiya jama'ar gari suke masa Adalin gwamna ya kara aure jiniyar ta farkar da teemah daga baccin da takeyi idanu ta bude tana kallon gari har aka ISO kofar gidan Aliyu gwmna sojojine ko ina burjik abakin get get aka wamgame musu motocin suka shige aikuwa su mareku su innah talatu sai guda suke shekawa boos ne ya bude ma Amarya mota maheeda ta fito taba teemah hannu ta kama ta fito da kafarta ta dama halimatu ta kama hannuta su malika suka ISO boos ya musu jagora har part din teemah abude suka shigo da sallama duk abinda ake Aliyu yana kallonsu ta CCTV camera haba ai tsaye ya miki yana karewa teemah kallo yarinya ta wucce tunaninsa GABA daya ya dimauce wani irin murmushi yake saki ya kasa zaune ya kasa tsaye su teemah suna shiga yan rakiya kowa suman tsaye yayi malika kanta bata taba tunanin zata shigo irin wannan daulaba kursu sai washe baki take tana juye juye"oh ni kursiya Allah mai iko mukam tun aduniya munga makomarmu yasin nasan ko yau na mutu nayi shawada malika ana parlo suka sake gyarama teemah fuskarta halimatu tace" muyi mu kaita gun uwar gida dare yayi fah inaso na tafi gida fitowa sukayi halima sanin tasan gidan ciki da bai ta musu jagora har part d'in Bintun da sallama suka shigo bintu na zaune su uku suka amsa ganin harda, halima tarbasu sukayi suka zazauna kursu sai washe baki takeyi gaisawa, sukayi cikin girmamawa bintu sai wani mugun kallo take musu dan ba haka tayi tunaniba wasu k'azammai taso ta gani halima tace" ga uwar gidan ta zahara dan haka ku bata amana innah talatu da malika suka kama hannu teemah su kawota gaban bintu suka zaunar da ita bintu koda bataga fuskar yarinyar ba irin dirin jikin yarinyar ya tsorata saboda lufayar jikinta tayi mata mugun kyau jikinta na rawa ta nuna kursu" bake bace amaryar talatu ta bude fuskar teemah tana murmushi " ah ah gatanan kanwar taki mun mubaki amana don Allah kuyi hakuri da juna Allah ya kade fitina tsakaninku kallon teemah bintu tayi arikice ta tashi tsaye" kan buro uba wannan zankadediyar itace amarya, aikuwa zakici ubanki bakida gun zama agidanan azabure teemah ta Mike "wallahi badai ubana ba Abbana yafi karfin zagi gun kowace lukutar mace mai gabjejen baki asama Kut tabdijam yo waye ba dan iskaba daga kauyen garin sarki fah nazo jeki can kiji wacece watsime mai Allo da sauri halima ta ISO ta rufema teemah baki ta zaunar da ita " haba zahara kefa karama ce kiyi hakuri Malika kunyace ta lulubeta bintun jikinta ko ina rawa yakeyi jin zazakar muryar Teemah da irin rashin kunyar da take mata ta nuna halima" Aunty dake aka hada baki aka auromun wannan Aljanar tana fadin haka ta zube ak'asa asumammiya da gudu sukayi kanta.............. ✍🏻💃🏻Ladingo Yar Janaf ce Kuyi manage ina busy ne Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *🕌Jama'at Mubarak🕌* Yan uwa Musulman Duniya ina muku barka da sallahr Juma'ah 🤲🏻Ya Allah ka yafe mana kura kuranmu Albarkacin wannan rana Ta Juma'ah mai Albarka 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻Masoyana dolane yau na baku farin ciki kamar yada nake farin ciki Asha karatu lafiya🥰🤝🏻🤝🏻😘 *Migidana Sulaiman Abban Shuriem da Fareesa ina mutikar godiya gareka Allah ya bar so da kauna su oh o ba haka aka soba🤣😂 yo Allah natuba shiga tsakanin Rahma AbdulNaseer da My bugun zuciyarta Alhaji sulaiman Abdullah ai sai Allah ba mutum ba😆😝🤪* *My habibtyna Zainab ilove you mazga mazga kiji dadinki ta wajena iya wuya muna tare my zeey babyna😘😘😘* My brother Ibrahim AbdulNaseer Bro Muhammad AbdulNaseer Aunty Nusaiba AbdulNaseer Munneera AbdulNaseer Jameela AbdulNaseer Abdulmutallab AbdulNaseer Halima AbdulNaseer Hadeeza AbdulNaseer auta Aisha AbdulNaseer ina Mika muku godiyata da jajircewarku har Allah ya fito muku da yarku lfy yan uwana wlh ina muku son so Fisabilillah😘😘 *My uwar kwarai momyna Jamila Janafty i love u ina miki son so Fisabilillahi kedin ta dabance agareni banida bakin yimiki godiya😘😘😘😘* My mom Aishi Alto wlh kema bazan manta dakeba Allah yabiyaki ina sonki domun Allah😘😘 My mom Hafnasy aminyar Janaf nagode da. Kulawarki da irin Kiran da kika rika mini nagode ina sonki ina kaunarki😘😘 *My Aminiyar kwarai uwar dakina kuma malamata mum Sayyeed&Noor kisani ina sonki domin Allah halinki na daban ne iya wuya muna tare🤝🏻😘* *DEDICATED TO* Masoyana da kuka sako bakunanku cikin Addu'o'i har Allah ya fito mun da Fareesata😘😘😘 lafiya dan haka duk Wanda yasan yayi Addu'a ko jimamin bacewar Fareesa jikar Janafty😘 to kudauka wannan Sadakarwar takuce kuyi yada kukeso da shafin wannan na yau💃🏻💃🏻💃 *Assalamu alaikum Agaskiya yan uwa musulumai babu abinda zance muku sai Allah ya saka muku da mafificin Alkhairi wallahi ban taba zaton ni Rahma Ladingo yar gidan Janafty sunana ya fita haka ba hakika naga ruwan masoya wlh basu faduwa harda Wanda baka taba zatoba dan wlh har yanzu akawai sakonin da ban bude ba inaba duk Wanda suka kirani hakuri ban dagaba da masu turo sakoninku ban budeba kuyi hakuri ayanzu Nagano asalin masoyana Wanda sun nunamun ba litafin da nake rubutawaba kade ba suke so har dani dan wlh duk Wanda masifa zata sameka ya shigo lamarinka wlh babban masoyin kane na hakika Wallahi ni nasan karfin Addu'ar bakunan yan uwa musulumaine ya fitomun da Fareesa lokacin da muka gama sarewa da lamarin nagode nagode Allah yasaka da Alkhairinsa jinjina da mika godiya ga dukan k'ungiyoyin marubuta Wanda suka tayamu jaje lokacin kuka da kuma nunamana farin cikinsu lokacin da fareesa ta dawo wlh bazan taba mantawa dakuba Allah yabar kauna yan uwana marubuta da makaranta ina godiya Hakika Allah shine abin godiya Allah nagode maka da kafitomun da Fareesa lafiya bayan mun cire tsamanin samunta abun kawai al'ajabi saida ta kwana ta yini karfe uku da rabi na yamma aka jiyo kukanta akofar get abun ya girgizamu wlh har yanzu ban daina kukan farin cikin samuntaba da kukan tausayinta yarinya karama maishan nono ta bata tun karfe tara nasafa sai washe gari karfe uku da rabi na yamma kuma har yanzu ba'asan ko su wayeba😭😭😭 🤲🏻Ya Allah kabinmun hakkina ka toni asirinsu* Kuma bazan taba mantawa da kuba *80K Hassan ATK* *Mu'az Prince Abdul* *Ibrahim Bross Abu Sameer Fast Class its B Y* *Ibrahim Abdul Nakowa* *Abu Hisham*👏🏻👏🏻👏🏻ina mika godiyata gareku mutika naji dadin yada kuka nuna damuwarku da goyan bayanku da Addu'arku gareni Allah yasaka muku da Alkhairi Allah kadai zai biyaku ba mutumba Nagode Ana tare🥰🤝🏻🤝🏻😘 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣4⃣* ......da gudu Mamu tayi kan Bintu ita da Farida mamu tace"Bintu bakiji saida nasaki har daki na gargadeki ki kama mutumcinki amma kika ki yanzu wa gari ya waya Halimatu ce ta dauko ruwan gora a fridge ta kawo ta bude ta yayafa mata afuskarta ta sabke ajiyar zuciya ta bude idanu ta kalli mamu da Farida da Aunty halimatu tace"don Allah Aunty kucemun mafarki nakeyi ba dagaske bane wannan yarinyar bace Aliyu ya auromun dariya Teemah sukaji cikin wani shegen salo mai dauke da Jan hankali muryarta tamkar Ana busa sarewa tayi dariyar ta bude baki zatayi magana da Sauri Malika ta buge mata baki tana hararata cikin shagwaba da wani irin salo murya can k'asa tace"wlh Aunty sai na fadawa My Aliyu Haidar kin dokar masa Amaryasa ta fada tana bubbuga Kafa gabaki daya kunyace ta cinye jama'ar gurin kowa da idanu yake binta Bintu ta kalli Mamu idanunta sharkaf da hawaye tace"Aunty wannan karuwar zan zauna da ita da karfi Mamu ta buge mata baki Teemah tanaso tayi magana Malika da innah talatuwa da maheeda sun taushe mata baki Halimatu ta zauna ta riko hannun Bintu fuskarta babu wasa tace" haba Bintu ki nutsu mana kishi ai ba hauka bane yaushe zaki damu kanki kiyi hakuri ai ko wacce halinta nagari shi ke fitar da ita Dan haka ki ajiye hankalinki kiyi hakuri kuma bai kamata kicemata karuwaba kija girmanki saboda gudun raina kiduba kiga farawa da iyawa ma don Allah kuyi hakuri ku ajiye hankalinki mijinku fah shugabane na Al'ummah kwantar masa da hankali zakuyi ba ku tasa masaba kiyi hakuri bintu nasani kishi akwai ciwo amma idan ka daure ka kauda kanka komai zaizo da sauki ta kalli teemah Zahara zo nan Malika ta kawota kusan Bintu Aunty halima ta zaunar da ita ta kamo hannun teemah ta damka acikin na Bintu da Sauri Bintun ta kalli hannun Teemar yada taji wani irin laushi tamkar na jarirai ga wani irin kunshi mai masifar kyau ga fitinanan kamshi na tashi jikinta jitake kamar ta shaketa ta kasheta amma ta dake saboda tasan Halima bata daukan raina tamkar Aliyu Teemah ko kallon Bintu take tana danne dariyarta yada bakinta yayi gabjeje ganin bintu na hararata yasa ta sada kanta cike da kissa tace"Aunty kiyi hakuri Halimatu tace" yauwa Fatima yar kirki innah da mareku kuzo ku. Bada Amanar da aka Baku gabansu sukazo suka zauna innah talatuwa tace"Bintu Dan Allah kiyi hakuri lalle kishi akwai ciwo amma idan ka daure komai mai wucewane Dan haka ga amanar kanwarki nan yarinyace idan tayi ba daideba kisata ahanya kuyi hakurin zama da juna Dan Allah kekuma zahara kibi yayarki sau da Kafa banda rashin kunya kiyi aiki da Abinda Abbanki da iyayye suka fada miki banda rashin kunya Allah ya kauda shaiden tsakanunku Teemah ta fashe da kukan kissa ta rungume Bintu"Aunty kiyi hakuri da sbinda namiki zan biki sau da Kafa nayi ta miki biyayya sai kince tayi yada ai bin nagaba bin Allah rungumeta tayi da haushi haushi tana buga bayanta"kiyi shiru komai ya wuce nima ki yafemun? " babu komai Aunty Bintu tafa masu sukayi suka hada baki"Alhmdllh munji dadi sosai Allah yabaku zaman lafiya Mamu tafi kowa farin ciki ta hadasu tayi musu fada halimatu tace"to ku tashi muje ni gida zan tafi tashi sukayi Bintu da kanta ta mikar da Teemah tsaye tana rike da hannunta suka jero har kofar parlon da zata fitar dasu su shiga part d'in Teemah saida suka fice Bintu ta dawo Fareeda tace "Bintu nifa inaga kiyi hakuri kawai ku zauna lfy murmushi ta Saki Mamu tace" wlh naji Dadi sosai da kika gane gaskiya duk da haka kinbadamu suma haba Bintu kishi fah ba hauka bane kiri ka hakuri dama na fada miki taya za'ace babban mutum mai daraja kamar Aliyu ya auro kucaka murmushi tayi"Aunty komai ya wuce zamu zauna lfy insha Allah"yauwa naji dadi mu zamu tafi Allah kade fitina Allah yabaku zaman lfy tare suka fito da Farida da Mamu suna kara bata hakuri har kofar parlo ta rakosu saida suka fita ta, dawo hawaye sun wanke mata fuska bedroom d'insu mucotar ta shiga har sunyi bacci shida Asif Addu'a ta tofa musu ta rage gudun Ac ta fito ta shiga bedroom d'insu muneera suma sunyi bacci ita da Raudat suma Addu'ar ta musu tana shashekar kuka ta fito ta nufi bedroom d'inta zahara na bacci agadonta na yara bathroom ta shige, duk binda ya gudana Aliyu yana daga cikin bedroom d'insa ya baje saman makeken gadonsa yana kallonsu har sumar Bintu da irin tijara da tama teemah da ramuwar da tayi duk ya gansu wani yayi dariya wani ya gintse fuska yanzuma kallonsu yake sun haura, saman bene da teemah murmushi yayi yana shafa sumar kansa yana lumshe idanunsa ya Mike ya shiga bathroom, yayi wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya shafa maiyuka masu kamshin gaske ya bude wardrobe ya ciro kayan bacci masu kyau milk color Riga da wando ya saka ya fesa turare ya kashe wayoyinsa daya ya bari akunne ya dauketa ya fito d'akin bintu ya nufa tana kwance saman gado tana kirtar kuka"ah Ya Salam waye ya tabomun my Bintuna zo muji da sauri ta d'ago ta d'aga masa hannu"Aliyu karka iso gareni banason ganinka? murmushi ya saki"Allah ko Bintu to sai anzo din mik'ewa tayi zata sabko cikin masifa tace" wlh bazaka tabani ba bari ni nabarma d'akin banason ganinka yayi azamar isa ya rikot dukansa ta fara tana rusar kuka"wlh Aliyu sai ka sakeni ni bazan zauna da kishiya ba ko ita ka saketa wlh bazan yardaba rungumeta yayi gam ya kwantar da ita ya Haye samanta ya tallabo kanta ya zuba mata lumsassun idanunsa yana murmushi "my Bintu yau ni kike cewa na sakeki saboda idanunki sun rufe akishi? " eh na fada din ka zaba ni ko ita ta fadi tana kokowar turesa daga jikinta" anki baza'a sakeki ba ina sonki" to ka saketa ni bazan zauna da itaba" itama ina sonta bazan saketaba ihu ta kurma tana wawurasa da cizo da yago kanta ya kara rikewa ya danneta ya sakar mata nauyinsa ya fara rikita mata lisafi da wani shegen Salo ya had'e bakinsu yana mata wata irin sumbata sai yamutsata yake tun tana hauka da kufce kufce har ta saddako tayi lakwas ta sakar masa jiki tana lumshe idanu har bacci ya dauketa yanajin sabkar numgashinta ya zare bakinsa yana murmushi ya dagata ya gira mata kwanciyarta ya tofeta da Addu'a ya dauko zahara ya runguma mata itama ya mata Addu'a ya lulubesu da blanket ya Mike"wannan matan nawa wlh sai nayi da gaske kowace zafin kishi yake dawainiya da ita wai na saketa sai kace ina hauka jinki bana sonkine na kara aure ai Bintu Aliyu mutu ka Raba ya fada yana murmushi ya kashe wutar dakin ya fita ya janyo mata kofa d'akuna yaransu ya nufa ya tofesu da Addu'a ya fito ya nufi part d'in Teemah, bangaransu Teemah suna zuwa part d'inta Halima ta musu jagora har saman bene dakin teemah suka shiga wani tamfatsetsan bedroom ne da yaji tamfatestsan gado da carpet. malale tsakiyar dakin wlh tsawa fadin tsaruwar dakin bata lokacine bakin gado halima ta zaunar da ita"Fatima ni zan tafi Allah yabaku zaman lfy kurika hakuri da juna na tafi kukane ya kufcewa teemar dan ta saba da halimar yau daya" kiyi hakuri zan dawo ma yan uwanki sallama ta fice su malika da maheeda ma sukace zasu tafi tace batasan zancanba ta tada rigima daket Malika ta samu ta gudu maheeda sai hakura tayi zasu kwana dan tasan mijinta bazai zoba akwai baki su innah talatu wani d'aki suma maheeda ta kaisu akawai komai aciki suka kwanta kursiya ko tana tare da su teemah Maheeda tayi shirin kwanciya kursiya ma ta kwanta tana rungume da d'anta maheeda ta shimfida mata wani lallausan bargo" Teemah ki tashi ki cire lufayar ki saka kayan bacci? baki ta turo ta juya"ni fah ki barni maheeda raina abace yake ahaka zan kwanta bargo maheeda ta shimfida ta dauko follow tayi kwanciyarta teemah tace"yo meye kowa ya ware aka barni akan wannan makeken gadon ni daya saikace mayya banza maheeda ta mata dan kawai neman fitinace take"wai badaku nakeba? " haba my teemah ya fah zan kwanta Mika agadon mijinki kiyi hakuri tsaki teemah taja ta sabko ta cire lufayar ta shiga bathroom idanu ta rika rabawa irin tsaruwar bandakin kadai abin kallone tubewa tayi ta kunna shower tana mamakin haduwarsa dan ba irin na gidan malika bane wanka tayi ta dauro towel ta fito dan ba sallah ba take ta goge jikinta ta bude karamar Jakarta ta ciro rigar barci ta saka tafada saman. Katon gadonta tana juyi sai tsaki takeja maheeda na jinta tayi burus da ita wayartace ta Dauki ringing dubawa tayi taga Haidar ne baki ta turo ta janyo wayar tana kallo har Kiran ya katse wani ya shigo jinayi inason jin muryasa picking nayi na kara akunne amma banyi magana ba iskar bakinsa ya rika huromun ta wayar yana sabke numfashi saida tsikar jikina ta tashi gashin jikina ya mimmike na lumshe idanuna na saka masa kukan sangarta arikice cikin amon muryasa mai Dadi yace"Ya Salam my Noor meye na kukan me nayi miki ke ko dan tausayina bakyaji yaushe rabon mu hadu cikin shashekar kuka nace"yo ba kaibane ka daina sona ni gobe gidama zan koma" Ya Salam yanzu yi shiru my Noor yar babyna zo na ganki 2 minute? " bazan zoba ba ruwana dan matarka ta bugeni ai bansan inda kakeba" bude kofa kifito zaki ganni akofar da take kallon taki yi dam karki bari aganki mu gaisa ki koma kiyi sauri ina jiranki kitt ya kashe wayar idanu na zaro taya zan fita amma jin yace minti biyu ne na sabko na nada lufayar kan rigar barcin nayi dam na fesa turare na leka fuskar maheeda tana bacci kursiya ma haka sadaf naje na bude kofar na leka yana tsaye jikin kofar dakinsa karaf muka hada idanu murmushi ya sakar mun da sassarfa ya nufo guna sai jinayi ya daukeni cak yana juyi dani ya nufi dakinsa yana shiga ya murza key ajiyeni ya warware lufayar " wow tsarki ya tabbata ga ubangijin da yayi wannan halita my yar babyna ya fada yana sunsunani yana lasar wuyana ya rungumeni tsamtsam yana jujuyani atsakiyar bedroom d'in ahankali duk ya susuce jin taushin fatar jikina da wani irin sihirtattacan kamashi ahankali naji ya kirani"my Noor yar babyna kimun magana narkewa nayi jikinsa na rungumesa na saki kukan shagwaba "Ya Salam daukata yayi cak ya nufi gado dani ya zauna ya sakani cikin jikinsa sosai ya zubamun lumsassun idanunsa ya kamo hannuna yana shafa kunshin hannuna" my babyna yi hakuri kukan me kikeyi kina tayarmun da hankali my Noor jikinki laushi ga wani irin kamshi kinyi kyau dayawa duk kin canza ga muryarki kamar sarewa dan dadi ya fada yana saka yatsata bakinsa yana tsotsa ya riko hannu gida yana murzawa ahankali yana lumshe idanu kallonsa nayi ina lumshe idanu cikin fisgo numfashi hade da shagwaba nace" My Haidar DINA? "yatsar ya cire a bakinsa ya tallabo kaina"Na'am My Fatimana menene kaina na boye kirjinsa" to ba kace mu gaisaba na tafi murmushi ya saki ya kwantar dani a tamfatestsan gadonsa shima ya kwanta ya beka hannu ya kashe wutar dakin ya daukeni cak ya dora kirjinshi yana shafa bayana bakinsa. Ya kai kunena cikin wata irin murya mai dadi yace mun" yar babyn haidar kwanta kirjin mijinki kiyi bacci mai dadi kinji ya idasa maganar ashagwab'e yana sakarmun kiss akunnena wani iri naji. na narke saman kirjinsa na kifa fuskata saman tashi ina gogawa cikin kissa, da shagwaba nace"wayyo ni My chocolatyna bazan kwana ba ajikinka ka maidani inda ka daukoni kaida kace Aunty tama tausa dan naji ahaushi na saka masa kukan shagwaba yanayinta da dadin muryata da, shagwabarta sun dimautashi ya susuce ya kara rungumota ya kamo fuskarta shima ashagwab'e yace"wayyo my Noor yar babyna kiyi hakuri idan baki kwanaba ajikina mutuwa zanyi wayyo yar babyna bata sona ya fada cikin shashekar kukan wasan da ya saba mata dan ya batar da zancan Bintu itako har yau ta kasa gano ba kukan gaske yake ba jin shashekar kukansa, yasa ta rikice tana kara rungumesa ta fashe da kuka" my haidar yi hakuri bazan sakeba bari kukan kaji mijina wlh ina sonka bari kukan zan kwana cikin shasheka yace"to kiyi shiru kema kuma kibani bakinki nasha sai nabar kukan ya fada yana shashekar kuka bakinta na rawa tana shashekar kuka tace" to my chocolatyna yi shiru amshi kasha. ta fada tana tallabo kansa ta dora bakinta anashi da sauri ya cafke ya fara tsotsa cikin wani irin yanayi da kwarewa tsotsar bakinta yake yana gamawa da k'asan lips d'inta duk ya kashe mata jiki harshensa ta kamo ahankali take masa wani irin tsotsa tana shafa sumar kansa tana hadawa harda hakoransa tana tsotsa Aliyu jiyake duniyar na yawo dashi yada Noor d'insa ta iya sarrafa harshensa itama dadin yada yake sarrafa harshenta takeji ta kara narkewa jikinsa tana fitar da numfashi tare da yar shasheka abinda ya haukata Aliyun Kenan yaji kamar yacire bakin nata zare bakinta tayi zatayi magana ya sake cafke bakin nata ya shiga dura mata yawunsa tana shanyewa yana shashafata laushin jikinta ya gigitashi cikin wani irin Salo ya dora hannusa saman breast d'inta saida ya saki dan kara hannunsa ta rike gam sun manne juna gam suna musayar yawu sai kawai sukaji karan bindiga daram amutikar kidime Aliyu ya zare bakinsa ana Teemah ya janyeta jikinsa wani Harbin aka sake agigice ya sabko ya ya dzuko bindiga inda yake ajiyewa teemah ta diro ta biyo Aliyu da gudu zai bude kofa ta fada jikinsa ta rungumeshi ta fashe da kuka" wallahi babu inda zaka akashemun kai wlh baza ka fitaba hankalinsa atashe ya juyo da ita ya rike kafadunta" my Noor ki bari naga abinda ke faru baza'a kasheniba inaso na tsiratar da rayuwarku keda bintu da yarana ko ni zan rasa tawa rayuwar wani irin kuka tasaki ta bure samsa ta makalkaleshi" wayyo nashiga uku wallahi Aliyu bazan bari akashemun kaiba wlh saide ni nafita akasheni ta fada tana sakinsa tana kokarin yada zata bude kofar ta fice fisgota yayi ta fada kirjinta ya rungumeta gam zuciyarsa na bugawa da karfi "Please my zahara kiyi hakuri karki kara tayarmun da hankali ina sonki banaso wani Abu ya sameki ya fada yana kara matesata jikinsa kuka take sosai"Wayyo Allah My Haidar karka tafi ka barni wlh zan mutu idan wani Abu ya sameka ta fada ta ririkeshi tana rusar kuka hankalinsa yayi mugun tashi yana rungume da ita gam yana buga bayanta ya lumshe idanunsa" my Noor kiyi hakuri zanje nagano yarana da bintu daide lokacin sukaji Harbi na uku kusan part d'insu akidime ya dauki teemah cak yana rungume da ita ya bude kofar ya fito..............✍🏻 💃🏻Real Ladingo yar gidan Janafty😘 Daga Alkalamin Rahma ummi Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Sadakarwa ga masoyan My Fareesa shafin na yau duka nakune kuyi yada kukeso Fareesa na yinku over🌹🌹🌹🌹* *DEDICATED TO* MY KAWATA ZEE BABYNA KISANI RAHMA NAYINKI OVER KIJI DADINKI TA WAJENA ALHERIN ALLAH YA KAIMIKI DAGANAN HAR BIRNIN LAGOS😘😘😘 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣5⃣* .....yana rungume da Teemah ya fito ya saita bindigarsa sai yaga su innah talatu duk sun fito su maheeda suna karkarwa kursiya sai. kuka take hanuwa akai fuskarta tayi shabe shabe da majina gunsu ya kawo teemah ya direta "Noor kushiga ciki har muga abinda Allah yayi kuka ta saka masa ta rikeshi"Wlh Haidar saide muje tare akashemu Allah bazan barkaba kallonsu innah yayi"mama kushiga d'aki ku zauna inada yakinin babu abinda zai samu kowa, da gudu suka koma ciki duk da, yana halin damuwa saida yaji dariya tazo masa ya kama hannun teemah suka sabko k'asa kofar da take had'e mai kaika har babban parlon Bintu ya bude yana rike da hannunta suka shigo ya maida ya rufe har suka shigo tsakiyar parlon baiga Bintu ba yasan mugun baccinta ba lalai bane taji Harbin bedroom d'inta ya nufa ya murda aiku ta baje tana kirtar bacci kai ya girgiza ya kalli teemah Noor zauna nan bari na na dubo yaranki bakin gadon ya zaunar da ita ta kwakwab'e fuska tana binsa da kallo"My Haidar please kar fita amaka wani Abu bai saurareta ba ya fice ya nufi d'akin yaransa suna tsaitsaye jikinsu sai tsuma yake suna kuka da sauri ya isa gunsu ya kamosu ya rungume ya janyosu suka foto d'akinsu Rauda ya shiga muneerat ta tashi sai kuka take tsoro ya hanata fita Raudat ko bacci takeyi daukar muneerat yayi cak"Munnee yi shiru kalli kanwarki na bacci karki tasheta kinsan rigima zatayi muje gun momynku babu abinda zai samu ko karan gidanan fitowa sukayi yana rike da yaransa ya kaisu d'akin Bintu suna shigowa daide lokacin akayi harbi na hudu Wanda shine sukayi nasara Harbin mutanan kuma shine ya tashi Bintu daga bacci saida ta wuntsulo daga saman gado agigice tana cewa"wayyo Allah nashiga uku sun kashemun my Man Dina da yarana Teemah ko Ana Harbin ta Mike da gudu ta fada jikin Aliyun ta rungumeshi ya hada da yaransa ya rungumesu Bintu Sam idanunta sun rufe amugun tsorace take bata gansuba ta Mike tana kuka jikinta na kerrrma tana kiran my man Aliyu ganin Bintu bata haiyacinta ya janye Teemah jikinsa da yaran ya zaunar dasu kenan yaga Binta tayi kofar aguje tana kiransa da Raudat da Sauri ya bita ya sha gabanta ya kamota ya rungume" my Bintuna ki nutsu gamu yaranki suna lafiya dani babu abinda ya samemu rungumeshi tayi tana kuka"my man naji tsorone karsu tabamun kai Alhmdllh Kara matseta yayi yana buga bayanta "to kibar kukan my bintu zo ki zauna kalli yaranki suna kallonmu da kanwarki Teemah da tacika tayi fam yada Aliyun yake rungume da Bintu yana lallabata kamar wata jaririya hawayen da suka soma zubo mata ta goge ta kauda kanta Aliyu ko saida Bintu ta dawo haiyacinta ya saketa ya kamo hannunta suka zo bakin gadon sai lokacin ta kalli Teemah wacce ko kallonsu batayi ba Bintu tayi kicin kicin da fuska tana ma teemah mugun kallo afakaice Aliyu ya zaunar da ita kusan Teemah "yauwa ku zauna bari na fita naga wani me kokarin ne ya kawoma Familyn Abdallah Muhammad Damba hari Muneerat ya dauko ya rungumama Bintun dan har yanzu atsorace take ya nufi hanyar fita cikin kissa da kisi sina cikin sanyin murya Teemah tace"My chocolatyna Allah ya tsareka mijin Fatima Da Fatima Abban Fatima juyowa yayi ya kalleta yaji wani mugun dadi gira ta d'aga masa yace"Ameen my zahara ya juya ya fice daga bedroom d'in Bintu baki ta Saki tana kallon Teemah cike da mamaki ranta amugun b'ace Teemah ta kalli Bintu suka hada idanu Bintu na hararata murmushi Teemah ta sakar mata"Aunty Bintu sannu Ashe tsorata kikayi bari na dauko Zaharata naji guminta ta Mike ta dauko zahara na bacci ta rungumeta ta kalli Asif "yarona kuzo kusan momynku kunji kubar damuwa Allah na tare damu kusanta suka dawo duk ta hadasu ta rungume Bintu abun ya girmame mata tarasa meke mata dadi da idanu kawai take bin Teemah da kallo tana tunanin anya ba karuwa bace my man dinta ya auro duba da yar rigar da take jikinta ta bacci Teemah kuwa itama haushin bintu takeji yada taga Aliyu ya wani makaleta dannewa kawai tayi Dan taba Bintu haushi Bintu ko iya tashin hankali ta shiga yada taga Halitar teemah ace itace kishiyarta taji ta Kara tsanar Teemah mik'ewa tayi rungume da muneerat kamar wata yar yarinya ta kalli yaran "mucoter ku tashi muje ku kwanta basuyi musuba suka Mike daga jikin teemah ta tusasu gaba suka fito Dan so take tama teemah tijara tamata shegen duka bedroom d'insu Asif suka nufa bangaran Aliyu kuwa yana fita ya shiga bedroom d'insa ya sako jallabiya ya fito harabar gidan ya isko wasu manya manyan kartine guda biyu duk an harbesu akafarsu da hannuwa Ana dauresu ya iso gurin jini sai kwarara yake daga jikinsu amma suma sun harbi Soja guda ahannu abinda ya fusata boos kenan Dan shine yayi nasara harbinsu kai tsaye Dan mutanan suna da hadari sosai wlh badan boos shegen mutum bane yasan kan iya saiti Dan idan yayi harbi baya kaucewa to fah tabbas makiyan gwamna da sunyi nasara akansa yana isowa gurin Jami'an tsaro suka kewayesa Boos yace" Oga koma ciki kayi kwanciyarka da yarda mai sama babu abinda zai sameka daga kai har iyalinka murmushin gefen baki Gwamna yayi ya kalli mutanan yada suka harbu an dadauresu ya kalli boos"da sauran sojojin yace" ina fatan ko karan gidana basuyi nasara akansaba? Boos yace"Oga sun harbi khalifa ahannu an tafi hospital dashi" Allah ya bashi lafiya Boos banason ayi bincike akansu ku kwashesu ku kaisu bakin titi ku zubar dasu kuma karku kuskura ku baza labarin wlh su da kansune zasu baza kansu insha Allah asirinsu zai Tonu kubarsu da jinyar suma ni Allah na kama mutum bai isa yaga baya naba Boos yace" amma Oga taya zamu bar Wanda sukazo da niyar ganin bayanka yanzu haka nakusa da kaine? " Boos kuyi abunda nace daga can ku dubomun lafiyar khalifa ya fada yana zagaya gidan sojoji na biye dashi har bakin get saida Aliyu yaje tukun ya juyo wasu manyan karnukane suke shawagi Aliyu ya nufi gun wani jibgegen kare sai zaro harshe yake yazo gaban Aliyu ya tsaya murmushi Aliyu yayi" Dife ya ka tsorata ganin bakin dare karan sai sunsuna Aliyu yakeyi kansa Aliyun ya shafa ya juya ya nufi cikin lokacin da Aliyu ya shigo parlo Bintu ta fito daga d'akin yaranta ta Teresa" my man su waye" rikota yayi" makiyane kawai amma ta Allah ba tasuba ina yarana" duk sun kwanta hannunta ya kama suka koma dakin yaran yaga duk sun kwanta dukansu saida ya sake musu Addu'a suka fito bedroom dinta suka shiga teemah na zaune da zahara ta kallesu suna shigowa Bintu ta wani ririkeshi Dan taba teemah haushi zahara ta kwantar ta Mike da sassarfa tayi kan Aliyun ta fashe da kukan kissa ta fada kirjinshi ta rungumeshi tana tatabashi"wayyo my chocolatyna sunnu ba abunda ya sameka ko ta fadi tana shashekar kuka tana Kara shiga jikinsa duk ta rudashi yanayin yada take magana daukarta yayi cak "my Noor yi shiru babu abinda ya sameni bari kuka kinji yar babyna fuskarsa ta kamo tana shashekar kuka tace"my chocolatyna ya zan bar kuka kasan halin da nashiga kuwa wannan yan mintinan da na dauka ban gangaba muje kasani bacci my gwamnana ta fada tana lasar lips d'insa tana shafar fuskarsa duk ta susutashi cikin shagwaba yace my yar babyna kibari kukan sangarta ta saka masa ta makalkaleshi"Allah my chocolatyna bazan bariba Bintu da tacika ta batse ranta yayi mugun baci ko ganin kirki batayi tace" kutumar ubancan kai Aliyu ba yar baby ba dai yar buro uba take narantse muku da girman Allah duk sai namuku buro uba da Baku taba sanin Ana irintaba aduniya ta fada tana nufar kan dressing mirror ta warto kwalaban turare har biyu ta fasa gudar turaren ya zube kansu ta nufo gadan gadan Teemah ta juyo ta kalleta tace "lah Aunty kiyi hakuri ni wlh na manta inda Muke har naji kunya my haidar saukeni karta fashemun kanka gwara ni naje ta fasamun nawa kan ta fadi tana kokowar Aliyu ya sabketa sabkota yayi yanabin Bintu da kallo Dan yaga da gaske take kai zata fashe musu dagashi har teemah da Sauri ya riko teemah da take kokarin zuwa gun bintu bedroom din guda yasaka teemah ya rufo kofar itama sai ihu take ta buga kofar Bintu na kokarin buga masa kwallabar ya damko ta" wai meye zai sameki my bintu waye ya koya miki zagi da dabanci kokowa suka fara ya murdeta ya amshe kwallabar sai kuka take tana gaya masa magana cak ya dauketa ya nufi saman gado ya kwantar da ita ya haya Samanta babu shawara ya fara murzata da kissing dinta ihu take tana yagonsa bai denaba saida yaga tayi lakwas tana maida numfashi tana lumshe idanu tana hamma jikinsa ya shigar da ita yana mata tausa sai bacci ta makaleshi kansa ya dafe ya janyeta ya lulubeta ya matso da zahara kusanta ya safko daga saman gadon "ko waye ya koya mata irin wannan zagin Sam ba halinta bane ya fada yana bude teemah wacce fadin bacin ranta bata lokacine amma ta danne daukarta yayi cak ya rungumeta suka fito ya bude kofar ya fito ya rufema bintu kofarta teemah ta shafi fuskarsa" my haidar Aunty tayi baccine? ta fada tana danne kukanta kiss ya sakar mata" eh tayi bacci kofar mai zuwa part din teemah ya bude ya shige ya janyo ya murza key kanta ta Dora kirjinshi tayi shiru matatakalar bene ya fara hawa ya haye saman bene adaide kofar dakinta tace" my chocolaty bari naga maheeda ko sunyi bacci sabkota yayi" babyna kiyi Sauri da gudu ta isa kofar ta bude ta juyo tana shashekar kuka tace" wlh na haramtawa kaina ganinka har tsawon sati guda Dama kasan baka sona ka auroni cikin hamzari ya nufota ta banko kofar da karfi ta murza key baki ya ciza a fili ya furta" zaku gane bakuda wayo naki wasane daga ke har bintun zanyi maganunku wlh sai kun jigata zan waiwayeku kishi ai ba hauka bane Dan kunga ina riritakune ya fada yana shiga bedroom d'insa toilet ya shiga ya dauro Alwalla ya fito ya hau kan darduma ya fara sallah saida ya kwashe awa biyu cur Addu'a yai Allah ya shiga tsakaninsa da makiyansa duk inda suke Allah ya ragewa matansa kishi ya hada masa kansu ya Mike ya cire jallabiyar ya kashe wutar dakin ya haura saman gado yayi kwanciyarsa yana karanto Addu'a bacci teemah na zuwa gado ta haye su maheeda suna kwance tsoro ya hanasu bacci jin zauwar teemah suke tambayarta amma tayi banza dasu maheeda baki ta tab'e Dan tasan iskacin tane ya motsa saida ta gaji da kukanta taja bargo ta rufa sai juyi takeyi tanajin bazata iya ko kwana biyu ba bataga haidar ba ahaka har bacci ya dauketa Asubah ta gari ********************************** *Bayan kwana hudu* Yau teemah kwanata hudu gidan Aliyunta horo yake basu mai tsanani daga ita har bintu Dan babu wacce ya sake nema acikinsu bakinsa yaje yaga yaransa amma kallon arziki bintu bata samu agunsa hankalinta duk ya tashi amma saboda tsabar kishi da haushinsa da takeji ta danne bangaran teemah hakane kullum zaizo ya gaishe da bakinta amma baya ko kallonta teemah tun bata damuba har ta damu ganin har tsawon kwana hudu gashi tana bukatar mijinta kullum malika sai tazo tana Kara sa yar uwarta hanya kuma kullum sai ta kaita part din bintu ta gaisheta duk bata sakar musu fuska ajiyane da su innah talatu zadu tafi teemah taci kuka kamar tayi hauka Dan sunce dama bakin kwana uku zasuyi suka Kara kaita gun bintu suka musu nasiya bintum ta sauraresu amma aranta Sam bata kaunar Teemah Aliyu yayi musu shatara ta arziki wlh abun baacewa komai malika mata tayi musu abun kirki to fah gun shiga motane teemah ta rike Kursiya suna kuka saida Aliyun yazo ya dauketa cak ya kaita part dinta yana zuwa ya ajiyeta ta fara kiransa "my haidar nayi missing dinka zo ka lallasheni tausayi ta bashi mutika shi kansa dauriya yakeyi da rashinta yanaso ya gyara musu zamane yace"no kubari har ku gama haukan kishin tunda ni dayane Namijin da na taba auran mata biyu ya fice taci kukanta har yau mutanen da suka kawoma gwamna hari ba'asan ko suwayeba suka turosu saboda gwamna ya hana abinciki yace da yarda Allah asirinsu zai Tonu yau tun safe teemah ta daura damara shiri da gwamna ta had'e cikin kananun kaya mini skirt ne da wata ficiciyar Riga ko cibinta bata rufe ba ta saki kitson kanta ya zubo har kafadarta tayi makeup tayi mugun kyau tamkar yar tsana ta fito ta nufi dakinsa ta murda taji gam arufe ta sabko k'asa taga yan aiki sun gama komai anjera kayan breakfast saman dining taje taja kujera ta zauna ta cika cikinta dam tazo ta zauna saman kujerun parlon lumtsuma lumtsuma tana jiran fitowarsa Dan ta gaji da fushinsa gasu kursu sun tafi dama sune suke debe mata kewa Abu kamar wasa har rana ba labarin Aliyu kuka ta fara ta haye sama tayi ta buga kofarsa shiru jikinta ya bata bayanan ta shiga dakinta ta zabo wata hadadiyar Abaya dukanta pink colour ce taji duwatsu ta saka ta yane kanta da mayafin rigar ta gyara fuskarta ta dauki wayarta tana kiransa amma baya dauka fitowa tayi ta sabko k'asa yan aikinta har biyu suna gaisheta ta amsa ta fito, bangaran, Bintun itama hankalinta atashe yake ayau bataga ko wulgin Aliyu ba ta gaji da rashin ganinsa kullum sai dare ko yamma take ganinsa da yaransa ko kiransa tayi baya dauka kuma takira Boos awaya ko Yallabai yana kusa yace mata ai yau hutawa yake ba inda yaje Jama'a suna ta zauwa yace ace baya gari yace yana bukatar hutawa kwana biyu baya wuni garin idanu bintun tazaro tamasa godiya ta kashe wayar to shinefa take suntiri tsakiyar parlon ta kasa zaune ta kasa tsaye duk yar aikin da tsautsayi ya hau kanta ta dura mata zagi Dan haushin kowa takeyi Sam yau idan bataga Aliyu batada nutsuwa gashi batadon zuwa part d'in Amarya ta qara laifi Dan yau tayi niyar bashi hakuri kafin bakin kwananta yazo su shirya bazata yardaba arabata da. Mijinta ba Teemah tana bude kofar parlonta direct part d'in Bintu ta nufa tana matse kwalla........... ✍🏻 💃🏻Real Ladingo Yar gidan Janafty😘 ✍🏻...Rahma ce Ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣6⃣* .....Bintu na tsakiyar parlo tana sunturi bakowa sai ita daya yara suna school sai zahara na wutsul wutsul Teemah ta turo kofar glass ta shigo da sallama Bintu ta juyo ta kalleta ta amsa adakile ta zauna ta dauki zahara Teemah isowa tayi kusan Bintun ta zauna"Aunty Bintu ina kwana ya yaran suna school ko? baki ta tab'e adakile tace" eh suna school ya amarci? kallonta teemah tayi tai murmushi" Alhmdllh kawo zahara na ganta ta fada tana amsarta tana jijigata Bintu tace "Fatima meyasa kikeson ki rabani da mijina yau tsahon kwana hudu baya kula dani na hadaki da girman Allah ki barmun mijina na rika ganinsa teemah ta kalli Bintu duk ranta ya baci amma ta dake jin ba ita dayaba yakema fushin tausayin kansu ya kama teemah ta matsa ta rike hannu Bintu muryata na rawa tace Aunty Bintu Nima wlh baya kulani tun washe garin ranar da aka kawoni na rantse miki da Allah da sauri Bintu ta kalle teemah tace" wlh iya gaskiyata nake fada miki rungumeta bintu tayi tace" wlh na yarda kuma yanzu na gano dalili zafin kishinmu ni dake yayi yawa Aliyu mutum ne da bayason damuwa bayason hayaniya wlh na gwammace na zauna lfy dake da fushin my man bazan jure ba Dan haka mu hada kanmu mu bashi farin ciki wlh da zaran Yaga muna shiri zai huce rungumeta teemah tayi " nayarda Aunty nima wlh bazan jure fushin Haidar ba dan Allah mu bashi hakuri idan yazo bazamu sake Nuna masa kishin muba ni dama baruwana Aunty kece daga zuwamun kika taremu da zagi amma kiyafemu da ramawar da nayi wlh zan danne kishinki azuciyata d'agota Bintu tayi ta kaimata dukan wasa ja'ira amaryarmu nima zan danne kishinki azuciyata domun mu farantawa mijinmu ransa murmushi teemah tayi ta koma jikin Bintu ta rungumeta cikin shagwaba tace" to Aunty ki kirashi a waya please kinji? murmushi Bintu tanyi tace" Tab ai baya gari naji Boos yana cewa zai dauki sati biyu kafin ya dawo gombe sai dai idan yazo da Saurii teemah ta d'ago da kanta idanunta sun cika hawaye muryata na sark'ewa tace" Aunty da gaske kike ta fadi tana rushewa da kuka idanu Bintun ta zaro ta amshe zahara ta kwantar da ita ta rungume teemah tana buga bayanta" Fatima yi hakuri wlh wasane nake miki yana gari bari kukan kai Zahara tanason Aliyunta dayawa irin wannan rigima haka ta fadi tana mata shakulkulo dariya ta fara"wayyo Auntyna kibari cikina zaiyi ciwo my Haidar kazo Aunty ta kasheni da dariya sakinta tayi"to na bari kwantar da kanta tayi kafadar Bintu tana maida numfashi duk abinda sukeyi Aliyu na kwance saman makeken Royal bed dinsa yana kallonsu ta CCTV camera dariya yake harda rike ciki ya zubawa Tv idanu sunyi mutikar burgeshi yaji ya Kara sonsu aransa juyi ya yi ya gyara kwanciyarsa yana murmushi ya kure TV da idanu yanajin son kowace na linkuwa azuciyarsa Dan babu wacce zai iya rabuwa da ita ahankali ya furta" Bintu zahara kun temaki kanku wlh da kunga horo mai tsanani tunda kishinku yayi yawa idan nasaka muku idanu bazaku tab'a zaman lafiya ba yanzu kam kun ceci kanku my Noor yar baby yau zakiga ruwan love yau zan jiyar dake dadin rayuwar aure zan nuna miki tsantsar kauna sonki da kaunarki sun karu yada kika dauki karamtarki kika isketa kuka shirya naji na samu nutsuwa dama haushinku ne ya hanani fita ko ina mik'ewa yay ya sabko ya shiga bathroom yai wanka ya fito ya shirya ya had'e cikin wata dakekiyar Shadda gizna green colour wacce ta fito da asalin kyawunsa kallo daya zakama shaddar da dinkin kasan Aliyu fah gwamnatine sumar kansa ya gyara tayi luf luf ya fesa turaruka masu masifar dadi ya kwashe wayoyinsa da aka adabeshi da kira ya fito kofar d'akin teemah ya kalla ya Saki murmushi ya fice anutse ya fara taka step yana sabkowa parlon k'asa shiru sai motsi a kitchen yasan yan aikine kofar. da zata sadaka da parlon Bintu ya nufa, yana zuwa ya murza key ya bude ya shiga ya maida ya rufe ya zare key d'in ya nufo parlon suna zaune teemah tanama zahara wasa" Aunty wlh zahara kamar tayi wata biyu ko?? " mai Fatima yau fah kwanamu talatin da biyu kinga kuwa akwai saurama tayi arba'in "Allah Aunty tayi girma sosai kubar wankan haka? dariya Bintu tayi ta zungureta akai" hamm bari sai kin haihuwa zaki sani Allah yasama my man yayi ajiya tun ranar da kikazo baki teemah ta turo" Allah Aunty kibari ni banaso? Wayar Bintu ta dauki ringing ta kalli screen d'in wayar taga sunan my man na yawo da Sauri ta daga tace" kanwata wlh ya kirani Teemah tace" wayyo Aunty ki dauka Dan Allah akunne ta Kara" hello my man Dan Allah kazo yanzu kaga matanka mun shirya wlh bazamu sake batama raiba fitowa yay yana murmushi teemah ta fara ganinsa ta tsareshi da idanu har ya iso bakinta na rawa idanunta sun kawo kwalla tace" my Haidar kayi hakuri bazamu sakeba Bintu wayar ta ajiye ta amshe zahara ta kwantar ta mikar da teemah itama hawayen take tace" maza jeki rungumeshi kai ta girgiza cikin kuka tace" Aunty inajin kuyarki muje tare kema kina bukatarsa teemah taja hannunta suka isa gareshi hannunwamsa ya ware musu suka fada jikinsa duka saka fashe masa da kuka suka had'e baki "Mijinmu kayi hakuri horon ya isa haka bazamu sakeba insha Allah rungumesu yayi yana shafa bayan ko wacce cikin amon muryasa mai rikita musu lisafi yace"OK kuyi shiru yan matana naji na huce ai tun d'azu na yafe muku amma karku sake shiru sukayi kowace ta makaleshi ta lumshe idanunta tana sabke ajiyar zuciya murmushi ya Saki ya janyesu ya kamo hannunsu ya zaunar da kowace gaban Bintu ya fara dugawa ya kamo fuskarta ya ciro handkerchief yana goge mata fuskarta "My Bintu na yafe muku teemah idnunta ta rumtse tanajin wani irin daci aranta bata San ya gama da bintu ba saida taji tattausan hannunsa saman fuskarta yasa handkerchief yana goge mata hawayen fuskarta kamshinsa na ratsata burinta tajita ajikinsa amma ta basar" my zahara bude idanunki kinji My Bintu na miki dariya wai kishine yasa kika rufe idanunki kinga ina goge mata fuskarta idanuwana na bude na shagwab'e fuska na kalli Bintu" Aunty ni ba haka bane ba fah? " kibarshi wlh ban fadaba dan ya hadamu ne? tashi Aliyu yay yaje ya dauki zahara yana mata kiss ya zauna Bintu tace da teemah"Amaryarmu tashi ki kawoma mijinki wani Abu yaci mik'ewa teemah tai tsaye " Aunty ina kitchen d'in Aliyu yace"no bana son cin komai yanzu teemah kusan Bintu ta dawo ta zauna Aliyu ya zaro wayarsa ya lalubo number hajiyarsa bugu daya ta d'aga da sallama ashagwab'e yace" Hajiyarmu ganinan zanzo ayimun girki mai rai da lafiya na Hausa nakeso" kaji ja'iri to kazomun da Fatima na ganta ka gaishemun da Bintu wayar yaba Bintu ta amsa cikin girmamawa tace" hajiya ina kwana? "Bintu ya gida da yara ya hakuri? " Hajiyarmu Alhmdllh ga Fatima ta ba teemah wayar cikin sanyin murya tayi sallama ta gaisheta" Fatima ki biyo Aliyu kuzo kinji? " to momy zanzo? " yauwa bashi wayar Bintu tabama ta bashi sukayi sallama ya kashe ya kalli teemah maza tashi kije ki shirya mu tafi mik'ewa tayi ta kalli Bintu tace" Aunty zakije ko? murmushi Bintu tayi" yara sun kusa zauwa kuma nida nake wanka idan kinje kamar ni naje kiyi Sauri ki shirya tafiya tayi Aliyu yana kallon bintu yana murmushi zahara ya kwantar ya dawo kusan Bintu" my man meye haka matseta yayi ya tallabo kanta ya tsura mata lumsassun idanunsa "my bintuna naji dadin canzawarki kici gaba da haka kinji abar sona baki ta turo" ni my man ka matseni sosai Kara matseta yayi ya had'e face dinsu zatayi magana ya cafke bakinta ya shiga kissing dinta lamo tayi jikinsa tanajin dadin yada yake tsotsarta saide kishin fa nan na fitar da zasuyi daurewa takeyi kawai Yajima sosai kafin ya saketa yana murmushi lokacin teemah ta shigo ganin abunda sukene yasa ta, koma baya ta labe taci kukanta ta goge fuskarta ta sake lekowa taga ya saketa ya Mike tsaye yana waya da sallama, ta shigo Bintu ta Mike jikinta ya Saki Aliyu ya birkita mata lissafi ta taro teemah ta rungumeta ta had'e cikin shadda irin ta Aliyu tasaka takalmi da jaka suma green colour tayi mugun kyau bintu taji mugun kishin teemah amma ta daure tace" my Fatima kinyi kyau murmushi ta Saki" aunty banda zolaya Aliyu ya tsinke kiran ya iso" to muje ko my Bintu sai mun dawo ki shafamun kan yarana kafin na dawo kicewa my Raudat nayi missing d'inta murmushi tayi tana rike da hannun teemah har kofar parlo ita ta bude musu kofa suka fice suna dago mata hannun tana daga musu ta maida kofar ta rufe ta fadi Ana tana rusar kuka "wayyo Allah nashiga uku Allah kaciremun kishin fatima araina ko na zauna lfy da mijina kuka take sosai kamar ranta zai fita jiddah daya daga cikin masu aikinta suna kitchen ta leko jin kukan bintu sanin halinta idan taki yanzu zata zageta uwa uba yasa ta koma da gudu tana cewa "mace sai shegen kishi ina dalili jin kukan zahara ne yasa ta tashi ta nufo parlon, tana kukan, suna fita ya kama hannunta suna tafiya cikin nutsuwa sojoji na biye dasu har gun wasu mahaukatan motoci Boos ya bude musu wata jibgegiya mota suka shiga ya rufe ya shiga direba yaja suka nufi bakin get motoci guda uku nabiye dasu get aka bude suka fice Aliyu ya kalli teemah ta kifa kanta saman cinyarta ciccibarta yayi cak ya Dorata saman cinyarsa ya rungumeta fashewa tayi da kukan sangarta had'e da kissa "Wayyo my chocolatyna arikice ya Kara matseta jikinsa ya dago da kanta" my Noor please ki taimakeni kibar kukan menene yi shiru nine na tabaki ko? kai ta daga" OK yi hakuri bazan sake barinki ba kinji yar babyna shiru tayi ta Kara shiga jikinsa kanta ya d'ago yakai bakinsa kunnenta cikin mayaudariyar murya yace" my yar babyna muje NEW GRA na samu nutsuwa sai mu isa gidan hajiya idan mun fito daga gidan hajiya sai muje gidan Aunty malika dagacan muje gidan Aunty Halima kinji my Noor ya fada ashagwab'e yana sakar mata kiss narkewa tayi jikinsa tace" my chocolatyna kabari kansa ya d'ago yace" Boos muje NEW GRA " OK Oga direba ya juya kan motar Aliyu ya rankwafo ya tallabo kanta" yar baby amshi kai ta dago taga ya fito da harshansa idanunta ta lumshe ta kamo ahankali cikin nutsuwa ta rike kansa tana tsotsa idanunsa ya lumshe yana shafa kanta kasa hakura yayi ya shiga tayata suna sham yawun junansa suna manne da junansu sai kissing suke har aka.iso basu saniba tsayuwar motar kawai sukaji teemah ta zare bakinta anashi ta boye kanta akirjinsa" Allah my chocolatyna kamun wayo murmushi ya Saki ya gyara mata mayafinta Boos ya bude musu kofa " Oya my heartbeat muje musha sweet cikin sanyin jiki ta sabko shima ya sabko yana rike da hannunta yace" Boos inason gasassun kaji masu zafi yanzu ya fadi yana tafiya cikin takunsu na na kasaita teemah sai kallonsa take tana murmushi" my chocolatyna? hannunta ya murza tace" wayyo my haidar kofar glass din suka iso ya danna wani Dan biton sai ga kofar ta bude cak ya dauketa ya shige da ita sai dariya take"my chocolatyna goyani abaya ya goyata yana juyi da ita tsakiya parlon tana kwasar dariya ta makalesa rada ta masa akunne" my chocolatyna ina Sonka fiye da komai bedroom ya nufa da ita yana shiga ya sabkota kukan sangarta ta saka masa ta makaleshi" oh my God my Noor tsaya kiga kaya zamu canza sai na goyaki daket yasamu tayi shiru kuma daide lokacin akyi Kiran sallahr azuhur wardrobe ya bude tana manne jikinsa ya ciro wata shegiyar rigar bacci batada marabi da tsirara shima ya ciro nasu na maza ya ajiye kan gado ya dauketa ya shiga toilet shi yamata tsarki da alwalla kunya ta cikata shima yayi ya daukota suka fito " yar baby yi sallah maza kimun kwalliya da rigar nan kafin na dawo kai ta gyada tacika da kunya ficewa yayi yana murmushi teemah ta shinfida darduma ta tayar da sallah, ko da ta gama ta jima tana Addu'a Allah ya cire mata kishin bintu dimun samun zaman lafiya da kwanciyar hankalin mijinsu ta shafa fatiha ta Mike taje gaban dressing mirror ta gyara fuskarta ta cire kayan jikinta ta dauko yar rigar ta saka pink color ce mai santsi yar ficiciya ce ta amsheta tayi mata mugun kyau kamar Dan ita akayi saide komai bata ya fito turaren Aliyu ta fesa koda yake jikinta kamshi ya zauna koda yaushe kamshi takeyi juyi ta fara gaban madubi tana waka" fatimata fatimata fatima aini fatima nazabi mijin kwarai aure wajibi aure sunnar Annabi taji ance S.A.W kunya taji da gudu ya karaso ya dauketa yana juyi da ita ya goyata ya fito parlo" wayyo My Fatimana dariya ta kyalkyale ta, makaleshi" wayyo my Aliyu haidar Dina dariya shima yayi ya sabkota ya zauna tana jikinsa ya ya zuba mata idanu ya rankwafo sai sunsunata yakeyi "wayyo yar baby matata kin hadu ta ko ina ya fada yana lasar ta idanu ta lumshe" my chocolatyna kansa ya dago ya bude lodar kaji sai uban kamshi sukeyi" yar baby tashi ki dauko plate sabkowa tayi daga jikinsa ta nufi hanyar da ya Nuna mata tana wata irin tafiya Aliyu jikinsa har wani tsuma yake" wayyo my Noor kin tafi da imanina har ta dawo bai dauke idanunsa daga kantaba ta Dora plate din saman table ta kwanto jikinsa" my chocolatyna daukarta yayi ya rungume ya bude ledar ya sauye kajin ya cicira ya shiga bata abaki jin irin dadin kazar ta zage cikin kissa da yanga kamar bataso yana lallabata tako ci takoshi dam awayance shima ci yayi sosai Dan so yake ya fara aiki da karfinsa niko nace teemah da kinsan kazar mecece bazaki ciba drinks ya bata tashi shima yasha sukaje kitchen suka wanke hannuwansu ya goyata yana mata waka tana dariya har ya shige bedroom ya ajiyeta yasata tasaka kayanta yajasu sallah raka'a biyu bayan sun gama ya mata Addu'a da tambayoyi ta amsa ya mikar da ita tsaye ya cire mata kaya sai yar rigarta ya bar mata shima ya cire kayansa yasa na bacci ya dauketa ya kwantar saman tamfatsetsan gadonsa da Sauri ta Mike" my haidar mu tafi haurowa yayi bai mata magana ya mata rumfa da faffadan kirjinshi ya had'e face dinsu yana hura mata iskar bakinsa ya tsareta da rikitattun idanunsa kasa jure kallonsa tayi ta lumshe idanunta tana shakar hucin numfashinsa yana dan shshafarta ya shiga lasar fuskarta ya zura harshensa kunneta yana lasa yana hura mata iska ashagwab'e tace " my haidar kabari mutafi dan duk ta fara tsorata da yanayinsa gashi ya sakar mata nauyinsa gabanta sai dukan uku uku yakeyi kuka ta saka masa wuff ya kame bakinta yana mata wata irin tsotsa atsakiyar bakinta ya Dora hannunsa kan boobs dinta ya fara murzawa ahankali shiru tayi tana amsar sakonsa yana shiga ko wace kafa ta jikinta wani mahaukacin dadi teemah takeji saboda yada ya fara mata abun baya faduwa jikinta ta saki ta fara mimmik'wa tana bankaro masa kirjinta still suna tsotsar bakin junansu suna nishi bakinsa ya zare anata ya cire mata rigar jikinsa na rawa ya kafa bakinsa a boobs dinta ya fara tsotsa Dan ihu ta Saki" wayyo my chocolatyna inajin wani iri Ashhh haba jin abunda tace ya Kara himma yana tsotsa da murzawa karshe Dole ta fashe da kuka Dan ya fitar da ita daga hankalinta dan tuni ta jige wasu irin abubuwa ya fara mata sai kuka take tana kiran sunansa abun da ya Kara haukatashi kenan cikin dakiya ta fara masa abubuwan da mansura ta koya mata tana kuka take masa sai gashi ya fara Dan ihu ya shiga birkita mata lisafi kamar yada, ta fara rikitashi arikice ya gyara mata, kwanciyarta ya fara karanto Addu'ar saduwa, da iyali ai ubanwa tace ba da ita kokowa, suka fara" wayyo namutu na lalace Gwamna wlh na hakura da auran nabarwa Aunty bintu don Allah ka rufamun asiri ya zaga samun wannan zumdumeman abun wayyo Aunty bintu kizo kiceceni meyasa kikabarni na biyoshi kinsan bai huceba karfi ya nuna mata dan sam baya haiyacinsa da karfin tsiya tana ihu ya gyara mata kwanciyarta yayi bismillah ya shigeta amma sam babu hanya idanunsa ya rufe ya danna da karfin gaske wani gigitaccen ihu teemah ta saki tana dukansa da yagonsa "wlh ka tsagani abiyu shikenan tawa ta kare natsane bana sonka Auntu bintu wlh kin cuceni wayyo tawa ta kare, wayyo iyayye Aunty malika kuda ganina sai alahira Allah ya isa ni dake Mansurah, shiko Aliyu tunda ya shiga gabaki daya yarasa duniyar dayake yana fara aiki ya fashe da kuka mai hade da ihu tun karfinsa yana Kiran my Noor Yar Babyna don Allah ki fadama mijinki Aliyu duniyar da kika kawoni, niko nace kuji fah iskanci agun Aliyu Gwamna sai kace yau ka tab'a shiga gidan dd......😆✍🏻Asha romo lafiy lamarin gwamna idan nace sai na dauko labarin duka da azabar da teemar takeshe yatsata sai tayi ciwo😆 💃🏻Real Ladingo Yar gidan Janafty ✍🏻Ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *DEDICATED TO* My Tawajena Jikar Hajiya😘 maki gani ya kauda idanunsa😆😝🤪 *Sadaukarwa ga kawata mai man kuli mmn Adnan yar mutan maradi😍 teemah na nemanki kije jinya😆* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣7⃣* ......da misalin karfe hudu da rabi na yamma teemah tana kwance bata ko motsi kamar gawa babu komai ajikinta k'asan cinyoyinta duk jinine Aliyu ya rungumeta hankalinsa atashe ya had'e bakinsu yana hura mata numfashinsa amma bata farfadoba d'agowa yayi yace" wayyo nayi kisan kai my Noor yar babyna tashi kinji duniyar dadina daukan wayarsa yai ya shiga neman numbar Dr zubaida yana gani yayi dailing number bugo daya ta d'aga cikin girmamawa da sallama ta gaishesa yace" Dr kiyi Sauri kizo da kayan temakon gagawa gidana na NEW GRA amaryata babu lfy kadan ya rage nayi kisan kai cikin girmamawa tace"to yallabai ganinan kitt ya tsinke kiran ya kwantar da teemah ya sabko da gudu ya shiga bathroom ya hada ruwan zafi ya dawo ya ciccibeta" wayyo yau nakusa kisan kai don Allah duniyar dadina kifarka kar na kamu da ciwon zuciya wlh na kasan control kaina ne bansan duniyar danake ba ki yafemun ya fada yana shigewa bathroom d'in ya sakata cikin ruwan zafin dama babu kaya jikinta yana sakata ta farfado ta fasa wani gigitaccen ihu" wayyo iyayye zo ki kaini garin Sarki wlh na fasa auran Allah yasa ma nakai gobe da raina da Sauri ya sunkuya ya riko ya dannata cikin ruwan gumin"please my duniyar dadina kiyi hakuri zan maidaki da kaina bari kukan yar babyna wlh har cikin zuciyata nakejin kukanki. Kara sautin kukan tayi muryata ta dishe ba'ajinta sosai" sakeni wlh karka sake tab'ani bana auran hannunsa ya Dora bakinta ya rufe mata ya riketa saida ruwan ya sirke ya dauketa cak ruwan yayi Ja ya sauya wani ruwan ya kuma sata Sai dukansa take harda cizo haka ya kuma sakata aruwan tana kuka sakinta yayi ta Mike yace" kina fita zaki tsage abiyu ba ruwana komawa tayi ta zauna tana kuka ya cire kayan baccin jikinsa ya kunna shower ya fara wanka idanunta ta rumtse" wlh nide ban yafeba kuma yau sai an maidani gidanmu tayaya za'ace wannan murdedan abun kamar kota kasamun dama ai niyar kasheni kayi gashi ka nakasani shiru yai sanin maganar babu kyau a toilet yayi wankansa na tsarki ya daura towel yazo ya dagota tana dukansa bai kulataba "maza yi wankan tsarki hararasa tayi tana turo baki ya tsayar da ita bata iya tsayuwa Dan yajimata ciwo sosai Dole ya riketa" to yi hakuri bari kukan bari na miki kisa niya rungumota yayi ya Mata wankan tsarkin ya nadota a towel ya fito saman kujera ya zaunar da ita ta fashe da kuka tana ciza baki don Allah my Noor kiyi hakuri haba duniyar dadina zanan gadon yacire ko kyan gani babu ya nadeshi ya dauko wani mai masifar kyau ya shimfida ya bude wardrobe ya ciro wata doguwar Riga mai masifar kyau amma batada hannuwa kuma mebin jikice ya ciro jallabiya ruwan toka ya saka yaje gaban dressing mirror ya daiko mai yazo ya zauna ya dauketa ya Dora saman cinyarsa ya shafa mata mai sai kuka take ya saka mata rigar tayi mata kyau sosai blue ce ya Mike da ita ya dauko turare ya fesa mata kunnansa ta kama da cizo yasaki Kara" yar baby kiyi hakuri na tuba daket yasamu ya amshe kunnansa daga bakinta ya zaunar da ita bakin gado yaje ya dauko hijabi yasa mata ya sabkota ya kama hannunta taku daya biyu ta fasa kuka "nashiga uku ni watsime wallahi Allah nagama moruwa ka barkeni shikenan cak ya dauketa ya zaunar da ita saman darduma" my duniyar dadina yi hakuri maza yi sallah la'asar azaune Dr na tafe ta dubamun ke. Ni sai yanzu na tunama ba dare bane ba tayar da sallahr nayi k'asana namun zogi. Aliyu wata Dardumar ya shimfida ya tayar da sallah, yana gamawa ya shigama my Noor d'insa Addu'a muryata ya tsinto tana cewa"Ya Allah kasamun Akan zalumcin da akamun aka tsagani gida biyu dariya ta bashi amma ya basar bai cemata komaiba wayoyinsa har biyu suke ta ringing ya Mike ya isa gurin dayar ganin sunan Dr ya dauka ya daga ya Kara a kunne" hello OK boos ya shigo dake gamunan ya tsinke wayar Yazo gabanta ya sunkuya ya dauketa cak tana hararasa Dan maganar ma bata iyawa zazzabine ya rufeta yanzu yana daukarta yaji jikinta zafi gum Kara rungumeta yayi jikinsa"oh my god my Noor yar baby nine ko gaskiya nayi barna dayawa harda zazzabi idanunta ta lumshe hawaye na kwaranyewa saman gado ya nufa da ita ya zauna tana rungume jikinsa ya tsura mata idanu kansa ya kifa saman fuskarta yana shafa kitson kanta jikinta zafi rau can k'asan makoshi yace"my zahara zazzabi ko? Kai na daga ina shashekar kuka ya tallabo kaina ya had'e bakinmu yana kissing d'ina ahankali cikin nutsuwa yana shafa kitson kaina idanuna na bude ina kallonsa wani haushinsa naji ya cikamun zuciyata cizo na gantsara masa a harshensa ya Saki bakina yana kallona" my duniyar dadina fushi kike da chocolatynki? kuka na saka masa kwantar dani yayi ya rungumeni"oh ni Aliyu nayi barna Sorry yar babyna hasken idaniyata duniyar dadina yi shirunki zazzabi ka tafi karbamun my noor jikinsa ya janye ya sabko kofa ya nufa ya murza key ya bude ya fito fuskarsa wasai dauke da murmushi Dr zubaida na zaune gunta ya nufo"ah Dr har boos ya shigo dake? cikin girmamawa ta Mike tana gaishesa" lfy lau bismillah muje ki dubata Dan akwantinta ta dauka Dan tunda yace ya kusa kisa ta ganosa ta biyo bayansa har bedroom teemah tayi shame shame sai kuka take, gadon ya karasa da Sauri ya zauna ya janyota jikinsa" my noor yi hakuri adubaki kwantar da ita yayi yace"Dr zo ki dubata isowa tayi ya kwantar da teemah ya Mike zubaida ta karasa ta zauna"sannu ya jikinki? banza teemah ta mata fita Aliyu yayi Dr ta shiga duba teemah tagano sai an mata dinki alluran kashe zafi ta hada ta mata tana rusar kuka haka tamata dinki har biyu Aliyu yanajin kukanta har aransa sai suntiri yakeyi parlon tana gamawa ta mata allura zazzabi ta hada maguguna tayi mata sallama ta fito ai tana fitowa Aliyu daket yatsaya ta bashi maganin tayi masa bayanin komai ya saurara mata har ta warke ya shigeta dayawa saida aka dinketa godiya ya mata ya nufi kitchen da kansa ya kunna gas ya hada mata tea mai kauri ya dauko sauran kajinsu da robar ruwa marar sanyi ya nufi dakin teemah na kuka maganin da sauran kaya ya ajiye gefen gado ya hauro kan gadon ya rungumeta" my noor yi shiru chocolatynki ne ko? kai ta daga" sannu bazan kumaba gaskiya nayi laifi harda su dinki Kara sautin kukan tayi" oh Allah yi hakuri amshi tea kisha nabaki magani daket yasamu Tasha ya bata kazar taci kadan ya bata maguguna Tasha kwanciya yayi ya dauketa ya dorata saman kirjinshi yaja musu lalausan bargo ya rufesu yana rungume da ita yana shafa bayanta yakai bakinsa kunnenta cikin amon muryasa mai dadi yace" my duniyar dadina banason wannan zazzabi yayi ya sauka yabar jikin matata kar nayi kuka waka ya fara mata yana shafa bayanta da danna mata jikinta Dan ko ina ciwo yake mata lamo tayi ajikinsa ta Kara narkewa tana sabke ajiyar zuciya tanajin dadin wakar da yake mata da tausar har bacci ya dauketa sabkar Numfashinta yaji ya d'ago ya kalleta bacci take tana fitar da numfashi daki daki Kara matseta yayi yana shashafa sasan jikinta" my duniyar dadina Allah ya miki Albarka kin ciki cikakiyar mace da kowane nagartaccen namiji yake bukatar irinki gaki yarinya karama amma ubangiji yayi miki baiwar ni'ima da dadi na fitar hankali murmushi ya Saki ya dan duko ya kama bakinta yana tsotsa kamar zaicinye mata motsi ta fara da Sauri ya sakar mata baki yana lashe yawunta ya rungumeta yanajin mugun mugun sonta da kaunarta na ratsa jininsa da tsokarsa yana manne da abarsa saida yaji zazzabin ya sauka ya kwantar da ita ya lulubeta da bargo ya Kara gudun Ac wayoyinsa nata ringin sabkowa yayi ya kwashe wayoyinsa ya dauki kiran hajiyarsa ya Kara kunne"assalamu alakum hajiyarmu? " kaci gidanku Aliyu ina fatima? " hajiya bari gamunan zuwa yanzu kitt ya tsinke kiran ya dauko jakar teemah ya fito da wayarta ya ajiye mata kusanta ya rankwafo ya janye bargon ya janye rigarta ya tsurawa albarkatun kirjinta idanu jajir atsaye kyam nipple din sunyi ja bakinsa ya Dora ya lasa ya musu kiss yaja mata rigarta ya lulubeta" my noor yar babyna ina sonki natafi na dawo kiyi baccinki karki tashi sai chocolatynki ya dawo ya Saki murmushi ya nufi gun kayansa ya cire jallabiyar ya saka shaddasa yaje ya fesa turare sak yafito angonsa sai kyalli yakeyi ya fice daga d'akin ya janyo kofar yana tafiya shidaya sai murmushi yake Saki ya bude kofar parlo ya fito ya nufi harabar gidan tun daga nesa suka hango ogansu sai murmushi yake Saki Sojoji biyu suka tarosa suna take masa baya hargun motocin Boos ya bude masa mota ya shige ya rufe ya shiga direba yaja suka nufo get motocin ajere daya bayan daya haka suka fito suka nufi gidan hajiyarsu Aliyu tunda duk unguwa gudane ba nisa jingine yake da kujera ya lumshe idanunsa hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa sai murmushi yakeyi wayarsa ta dauki ringing idanu ya bude yaga sanato Nuradeen ne dauka yay ya daga ya Kara akunne" hello Deeni ya kk? "albishirinka?" goro meye?" hmm an Allah ya Toni asirin Alhaji bara'u shine ya turo akasheka ranar da ka tare da amaryaka, wlh da kunnena naji yana waya a inda bai taba tunanin zan ganshiba yasake sabon shiri akanka saide ya makaro tuni NASA an kamashi kazo muje yana police situations murmushi Aliyu ya Saki "deeni nifa yau babu abinda zai batamun raina kaje kayi komai nabaka wuka da nama ai da yarda Allah bazasu iya damuba Allah ya fisu dama nace kowaye asirinsa zai Tonu kuje kaida Jamal kuyi yada ya dace yau banida dama jinyar yar babyna nakeyi ya fada yana dariya deeni yace" wai Aliyu meyasa diff ya kashe wayar yana murmushi wata wayar ta dauki ringing ganin Bintu ce ya dauka yai picking ya Kara akunne"my bintotona ya gida? " my man lfy har yanzu Baku dawoba ina fatimana?" My bintuna iyayan rigima ai wlh akasi aka samu babba amma na Alheri zamu dawo ina yarana? " suna compound suna wasa ka gaishemun kanwata? murmushi ya Saki zataji my bintuna abar sona sai munzu amshi💋 ya tsinke kiran, suna zuwa gidan hajiya motocin suka shige aka bude masa kofar mota ya fito. ya nufi ciki kofar parlo ya shiga da sallama Aminullah ya taresa"haba governor ya zaka shanyamu hannunsa ya kama sukazo gaban hajiya Habibullah ya Mike ya rungume Aliyu bayansa ya buga Habibu ya gida? "Bro munata jiran Amarya? sakinsa yayi ya zauna gaban hajiya ya kamo hannunta"hajiyarmu Afuwa muna shirin fitowa zazzabi ya rufeta saida Dr zubaida ta dubata amma haka taso zauwa harda kuka nacemata kince ta zauna gobe tazo tukun ta hakura ta kwanta. " Ayya ai ban saniba har nayi fushi nazata kai ka hanata Allah ya bata lfy zazzabin nan fa Ana fama dashi ga abuncinka can tashi kaci. Sajida ce ta fito" yauwa kawuna gobe babu makaranta zan bika naje gun Anti bintu da fatima Habibu yace"wlh yarinyarnan kin gama rainamu ba yanzu kikace gidana zakiba Aminullah yayi dariya hararata Aliyu yayi yace to" Dan gidanku bazaki biniba kije gidan habibu hannu Aliyu hajiya ta kama "muje bari Daka ta Sajida kan dining ta kaisa ya zauna ta zuba masa fankasun alkama da miyar hanji ta zuba masa dambun shinkafa yaji kayan lambu ai kuwa sosai ya zage yaci su Aminullah ma suka zo sukaci sukayi dam bayan sun gama Aliyu yasa hajiya ta zuba masa akula yana zaune suna Dan tab'a hira Abbansu ya shigo Aliyu ya Mike ya taroshi da yaran fulatanci yace" shugaba nagari mai adalci Allah ya Kara tsaremun kai yan uwansa suka amsa da Ameen zama sukayi suna gaisawa" Ali ina fatima hajiya tace mun tare zakuzo? " Abba batada lfy zazzabi takeyi." Asha Allah ya bata lfy Sajida tace" mai gidana kasa baki kawu ya tafi dani nafasa zuwa gidan kawu habibu hajiya tace" Aliyu ka tashi ka tafi ka kula da yarinyar mutane murmushi yayi" hajiyarmu sai nayi sallah magriba da isha zan tafi, Abba yace" wlh ko Alama maza tashi katafi magarib ta gabato mik'ewa yayi ya musu sallama su Aminu ma duk tare suka fito Sajida Dole sai gidan habibu ta bishi gaba daya motocinsu tare sukabar gidan kowa yayi hanyar gidansa Aliyu da tawagarsa lokacin da su Aliyu suka iso Ana kiran magarib, yana shiga ya bode kofar har yanzu bacci take tana nade cikin bargo alwalla ya shiga yayi ya fito ya nufi masallacin gidansa Dan idan yace ya tsaya tashinta rigima ce babba, Ana gama sallah ya fito. har yanzu bata motsaba bakin gadon ya zauna ya janye bargon ya dauketa ya shiga bathroom da ita idanu ta bude jin abunda yake mata ta fasheme da kuka haka yayi mata alwalla ya fito da ita ya zaunar da ita saman darduma ya dauko hijabi yasa mata ya zauna kusanta ya jingina kanta akafadarsa" yi hakuri kibar kukan bazan sakeba banason kukan ki kiyi shiru ai dolema na kaiki gun iyayye ko? kai na daga cikin shashekar kuka nace"yaushe zaka kaina? " yi sallah mutafi gida zan fadamiki ai dolema na kaiki garin sarki ya fada yana rike fuskata ya fito da harshansa yana shanye hawayen fuskata ya sakeni " maza yi sallah ya fada yana mik'ewa sallah na tayar daga zaune Aliyu kwanciya yayi saman gado yanaji Ana kiransa idan wannan tayi ruri wannan takeyi babu wacce ya kalla jin Ana kiran isha ya Mike ya sabko" my duniyar dadina kiyi sallahr isha da nazo mutafi gobe muyi shirin zuwa garin sarki banza na masa ko kallonsa banyiba Dan haushinsa nakeji fita yayi yana murmushi sallah isha teemah tayi tana zaune agurin har ya dawo " yar baby Oya muje gida kamata yayi tayi tsaye tana take daya ta barke da kuka" yi hakuri kirika takawa zakifi warkewa da wuri daket take takawa tana rusar kuka daukarta yayi" kai ni bazan jure kukanki ba wlh rungumeta yayi ya kashe Ac ya kwashe wayoyinsa da nata da Jakarta da magugunanta ya fito lamo tayi jikinsa ta boye kanta kirjinshi kofar parlon ya bude ya fito boos na tsaye motar har kofar parlo boos ya bude masa kofar ya shige ya zauna tana rungume jikinsa ya gyara mata kwanciya jikinsa ta Saki Kara"yi hakuri kijin yar babyna " boos akashe wutocin arufe ko ina. amsawa yayi ya tafi kananan koke koke take masa ga jikinta zafi rau zazzabin ya dawo" oh my God my Noor zazzabin ne ya fada yana Kara shigar da ita jikinsa kanta ya tallabo ya had'e face d'insu yana sabke ajiyar zuciya boos ne ya shiga motar direba yaja suka nufi get motocin saura na biye dasu hannunta ta sakalo wuyansa tana nishi"Haidar zazzabi nake jikina ciwo cinyoyina ciwo k'uguna ciwo. Kara matseta yayi yana tausa mata jikinta" yi hakuri wlh na tsani zazzabinan ya barmun matata haka yi hakuri muje gida Dole zai barki abun ai yamiki yawa komai ciwo amma banji kin fadi wani gurinba ya fada yana hura mata iskar bakinsa lafewa tayi jikinsa tanason kuka tana turo baki ya hanata yana lallabata har suka iso government house jiniya ta karde Layin baki daya basu kashe ba saida suka shiga har cikin gida Bintu na zaune da yaranta aparlo sai guje guje suke tana shayar da zahara taci ubansu kwalliya tayi kyau sosai taji jiniyar Aliyu sun dawo ta kwantar da zahara tace"yaran kirki kutashi mutaro Daddynku da Auntynku? cikin murna suka biyo bintu ta bude kofar suka fito Bintu taga mota tsaye part din Fatima "maza kuzo kungansu gun motar suka nufa Sam Boos bai lura dasuba ya budewa Aliyu kofa yabar gun suna isowa Aliyu ya fito rungume da teemah tana masa kananun koke koke ga jikinta yayi wani irin zafi zazzabi ya rufeta yarasa meke masa dadi" my Noor yi shirunki nine ko? Kai ta daga tana tura kanta kirjinshi tana kiransa" My Haidar? " Na'am my duniyar dadina mijinkine ya tabaki ko? Kai ta d'aga Bintu mutuwar tsaye tayi agurin jikinta sai kerrrma yakeyi ganin ba kayan da ta fita dasubane wanan hijabine da wata figigiyar Riga ganin bai lura da suba tana niyar janye yaran kafin ta tattaro nutsuwarta ta janye yaran Raudah ta ruga da gudu tana cewa Daddy babbar yayarmu ka kawo mana. dan bata lura da teemah bace ba"meye ya sameta take kuka ko dukanta kayi batajin maganane teemah Kara tura kanta kirjin Aliyu tayi hannunta saman wuyansa tana kuka ahankali da Sauri Aliyu ya d'ago da kansa yaga yaransa baki daya sun tsura masa idanuwa kallonsa ya kai kan Bintu fuskarsa babu walwala yace........... ✍🏻 💃🏻Ladingo Yar Janafty Rahma ce ummu Farees😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣8⃣* ...."nagode da tozarcin da kika nuna mun agaban yarana. Ya kalli Rauda yana gyarama Teemah kwanciya jikinsa yace" my Rauda ba yayarki bace momynki ce batada lfy ne. dariya Rauda tayi ta rungume dadynta" my Rauda sakeni na kai momy ciki batada lfy sakinsa tayi ta nufi gun bintu idanu Bintun ta zaro amma ganin shi ya dauki zafin yana hararata kai ta kauda tafiyasa yayi yabarsu nan tsaye ta kalli yaranta"ku dan bakuda kunya kuna kallon dadynku da amaryasa batada lfy amma bakuda wayon da zaku gaishe dashi kumasa sannu da zuwa sai ku tsaresa da idanu saboda haka na koya muku baki suka hada"umma kiyi hakuri bazamu sakeba zamuje mugaisheta wallahi tabamu tausayi murmushi tayi ta rungumesu"yauwa idan ya shigo kubashi hakuri banason rashin tarbiya ni ban koya muku haka ba.tajasu suka shiga ciki zahara suka isko hannun jiddah mai aiki tana tsala kuka da gudu Bintu ta masheta"wayyo zahara yi hakuri jiddah nagode sosai ta zauna ta janye rigarta tana shayar da ita tace" maza aje ayi game dariya sukayi muneerat ta zauna"umma ni Reno zanyi murmushi tayi to bari ta koshi. Aliyu yana bude kofar ya haura saman bene teemah sai rigima take masa bedroom dinsa ya bude ya shiga bakin gado ya zauna yana rungume da ita jikinta zafi rau kwantar da ita yayi" my duniyar dadina yi hakuri tashi yayi ya nufi bathroom ya hada ruwan gumi yazo yana cire mata kayan jikinta hannunsa na rike ina kallonsa da runanin idanuna cikin muryata da ta gama dishashewa nace"My Haidar nabi Allah nabika kayi hakuri idan ka tisa mutuwa zanyi. Na fadi cikin shashekar kuka" oh my God my Noor kiyi hakuri ki samama mijinki nutsuwa kukanki yafi komai batamun rai babu abinda zan miki wanka zan miki na ciyar dake na baki magani yi shiru yar babyna duk nine na taboki ko? Kai na daga masa daukata yayi cak yayi bathroom dani muna shiga yamun wanka sosai da ruwan gumi ya gasamun jikina kuma naji dadin hakan ya nadoni cikin towel ya rungumeni muka fito ina rungume jikinsa ya dauko mai ya zauna bakin gado ya shafamun ya zaunar dani ya fita bai jimaba naganshi da wata figigiyar Riga ta bacci sai abaya da hijabi ya bude wardrobe ya ajiye yazo ya zauna ya d'agoni yasamun rigar ya dauko turarensa ya fesamun" yar babyna kinyi kyau. baki na b'are na fashe da kuka" wlh ni sai ka maidani gun iyayye bazan zauna da kaiba. "to yi hakuri taho yaki yar babyna daukana yayi ya rungume ya fito dani Step ya fara takawa yana sabkowa cikin nutswa yana manne da babynsa ta sakalo hannunta wuyasan tana kiransa" my zarahana yi hakuri suna sabkowa ya zaunar da ita saman lumtsumemiyar kujera ya nufi kofar parlo kayansu na saman wani kyakywan table ajiye nan kofar parlo kular ya dauka da magugunan da wayoyinsa ya dawo parlon ya janyo wani Dan table ya Dora kayan yaje ya dauko gora ruwa guda ya nufi kan dining wasu haddadun kuloline ya bude miyar naman kajice sai uban kamshi ke tashi dayan kular couscous Wanda yaji hadin kayan lambu sai kamshi yake plate ya dauka ya zubo ya dawo ya zauna sai harara take zabga masa murmushi ya Saki zauna kusanta ya ajiye plate d'in ya janyota jikinsa ya bude kolar wani uban kamshi yake tashi hannunsa yasa ya ciro fankasun yakai bakinta kai ta kauda. kanta "my noor yi hakuri kici kinji yar baby? kuka ta saka masa" ni bakina ciwo yakeyi." OK yi shiru bari na tauna miki abakinsa yasa ya tauna ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana juye mata ba kunya ta rike kansa tana hadiyewa harda laluban bakinsa ko wani ya lake kadan ya bata fankasun ya shiga bata couscous da naman kazar sai ya tauna yake had'e bakinsu ya bata tana hadiyewa to haka ya ciyar da ita idan ya tauna ya ya had'e bakinsu ya juye mata saida ya bata naman kazar sosai na karshe wayo yamata ya tsotse bakinta saida ta saka masa kuka ya zare bakinsa anata yana lallashinta magani ya bata Tasha Dan tunda yamata wanka da ruwan zafin zazzabin ya Dan rage sosai tashi yayi ya wanko hannunsa ya daga kansa agogon bango ya kalla karfe Tara da rabi na dare kallonta yayi ta kwakwab'e fuska tacika tayi fam dariya ya danne yace"my duniyar dadina kinajin bacci ko.? banza ta masa tana lumshe idanu kai ya girgiza ya zauna ya dauki wayarsa wata katuwa ya fito mata da pic dinta iri iri tun daga ranar da aka kaita gidan mahaukata da rayuwar da take amakaranta da islamyya da kauyansu duk lokacin da taje Hutu har na ranar auransu rungumota yayi ya bata wayar" my yar babyna amshi kisha kallo harzata, fara masa tijara Dan har ta fashe masa da kuka taga pic dinta yana ta wucewa tsit ta tsayar da kukanka ta amshe wayar ta janye jikinta ta zauna tana turo baki ta shiga kallo ganin ta shagala da kallon ya Mike ya nufi kofar da zata sadashi da gidan Bintu ya murza key ya bude kanta ta d'ago da idanu teemah ta bishi da kallo har ya fice cigaba tayi da kallonta gani su lado gun hayyo mai kalangu batasan lokacin da ta fara dariya ba saida ta gaji da kallon ta ajiye wayar" wlh kazo ma ayita ta kare harda daukan pic Dina ina gidan mahaukata wlh baxan yadaba mik'ewa tayi ta gwada tafiya tana cira taku daya biyu ta fara kuka tana ciza baki"wlh nide Haidar ka nakasamun rayuwata wlh bazan yada ba ka kwakwaleni baki daya tana kuka tana tafiya daket tana ciza baki har zufa take dawo wa tayi ta zauna tana kuka."wayyo my haidar sai ka kaini gidanmu wayyo Anty malika kizo ki daukeni Aliyu yana shiga ya nufi parlon yaran yan maza suna game Rauda na tsakiyarsu tana rigima su bata ba iyawa tayi ba rigimace murmushi ya Saki yace"baby Raudata zo nan tashi tayi da gudu ta nufo gunsa muneerat na zaune da zahara tana mata wasa Aliyu ya zauna kusanta" muneena ina momy.? dady ina yini kayi hakuri dazu bamu gaisheka ba ya jikin momy.? murmushi yayi ya rungumeta ita da zahara" da sauki muneena yar Albarka.Rauda ce ta iso ta zauna cinyarsa"dadyna ina momy tayi sauki ko.? " tayi sauki my Rauda. su Asif ne suka zo gaban Aliyu suka duka"dadynmu ina yini kayi hakuri d'azu bamu gaisheka ba ina momynmu da jikinta. Allah ya bata lafiya. murmushi yayi ya tatara yaransa cikin farin ciki ya rungumesu baki dayansu "Alhmdllh ina farin cikin kasance warku yarana Allah ya yaramunku cikin tafarkin Addinin musulmci Allah yayi muku Albarka yaran kirki. atare sukace "Amin dadynmu kiss ya musu daya bayan daya" Oya aje aci gaba da game dariya sukayi suka koma wajan Tv har Rauda. "muneena ki rike zahara bari na dubo ummaki. "to dadyna murmushi yayi ya nufi bedroom d'in Bintu kofar ya murda ya shigo tana kwance tana rusar kuka taji karan tab'a kofar ta Mike da Sauri ta shige bathroom da sallama ya shigo bai gantaba amma yaji karan ruwa zama yayi bakin gadonta yana jiranta. tajima sosai ta fito daure da towel waigowa yayi yaganta daure da towel idanunsu ya had'e da juna murmushi ya sakar mata ta maida masa. " my man sannu ya kk ya jikin my Fatima Allah yabata lfy Ashe tsautsayi ya faru.? ta fadi tana nufar dressing mirror tashi yayi ya iskota ya rungumeta" my Bintuna Allah miki Albarka naji dadin irin tarbiyar da kika ba yarana ya fadi yana kissing wuyanta jikinta ta janye tana murmushi" my man kabari ba dadi murmushi yayi" bintu tsautsayin me.? Dariya tayi "wasane nake maka agaishemun da ita kuma kayi hakuri wlh d'azu munje tarokane bansan batada lfy ba kaji my man. ta fadi tana langwabe kanta murmushi yayi "ni na fahimceki uwar gidana Allah barmun matana yan Aljanna insha Allah bakin gadon ya koma ya zauna ta shafa mai taje ta fito da kayan bacci dugowar Riga ta saka ta dawo ta fesa turare ta gyara gashinta ta kallesa"my man aje akulamun da My Fatimana. tashi yayi zai damkota tayi kofa da gudu ta bude kofar ta fice tana dariya kai ya girgiza yabiyo bayanta ta isko zahara ta fara kuka ta amsheta ta zauna tana shayar da ita Aliyu yazo ya zauna kusanta muneerat ta tashi ta tafi gun yan uwanta Aliyu ya kamo hannun bintu yana murzawa"my Bintu ya naga kina shareni.? idanu ta zaro ta shafi fuskarsa ta kai bakinta tamasa kiss saman lips d'insa"wlh ban sharekaba nadai gane gaskiyane bana sake takura kaina Akan kishi tunda mijina na sona.ta fada tana daga masa gira murmushi yayi" gud my Bintuna shiyasa nake sonki kiss ya mata agoshi ya dauki zahara ya shillata ya mata kiss ya bata ita ya Mike" my bintuna good. night murmushi ta sakar masa" night my man mijin mace biyu shugaba nagari mai adalci gida da waje."Wow my Bintuna yaransa ya kalla yaga basama kallon gunsu ya rankwafo ya kamo fuskarta ya Dora bakinsa saman nata yana tsotsar labbanta cikin nutsuwa bakinta ta janye tana dariya" wlh my man karkayi abun kunya murmushi yayi ya nufi gun yaran yamusu kiss daya bayan daya ya kashe Tv yace" Oya muje ku kwanta maza goma ta wuce. Rauda tace" dady gun umma zan kwanta."OK jeki gunta ku muje. gaba yasa yaransa har bedroom yasa musu kayan bacci da kansa yasa suka karanto Addu'r bacci ya lulubesu da blanket yaja hannu muneerat suka fito ya rufo masu kofar suka nufi gun bintu ya zaunar da ita" bintu ki kwanta da yaranki suji guminki gaskiya ban yada muneena ta kwana ita daya ba. murmushi ta Saki "angama mai gidana ka gaishemin da my Zahara zanzo gobe na dubata insha Allahu. murmushi yayi ya fice yabi hanyar da yakebi yana zuwa ya bude kofar ya shigo ya murza key yaji kukan teemah ya jiyo da gudu ya karaso gunta. "Ya Salam my yar babyna chocolatynki ne ya barki ko.?"kai na daga masa cike da haushinsa ina rusa kuka. daukata yayi ya rungumeni yana juyi dani tsakiyar falo ya haura saman bene dani.yana shiga bedroom d'insa ya wuce bathroom da ita yasata tayi fitsari tana kuka abin tausayi tana gamawa ya kama mata ruwa ya daukota ya kwantar da ita saman makeken Royal bed d'insa. "My duniyar dadina yi hakuri bathroom ya koma agagauce yayi wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya murza mai ya zabo kayan bacci kanana yasaka ya fesa turare ya Kara gudun Ac ya hauro gadon ya dauki teemah ya dorata saman kirjinshi yaja musu lalausan bargo mai fitar da uban kamshi ya rufesu yana shafa bayanta yakai bakinsa kunnenta. " my duniyar dadina chocolatynkine yayi tasaki kuka. kai ta daga tana sabke ajiyar zuciya ta kamo hannunsa guda ta rike gam cikin mata kiss ya sakar mata akunneta yana murza hannunta yana shafa bayanta. yana mata waka cikin kunnenta har bacci ya dauketa tana sabke ajiyar zuciya saida ya bari baccinta yayi nisa Ya janyeta ya kwantar da ita wayoyinsa ya kashe baki daya ya kashe wutar dakin baki daya ya janyo teemah jikinsa yana shashafata ahankali" my duniyar dadina wlh ina tausaya miki ya fadi yana lalubar bakinta ya kama yana tsotsa ahankali cikin nutsuwa ya zura hannunsa rigarta yana shafa tsayayun breast dinta yana lumshe idanunsa bakinsa ya cire ya maida kan breast d'inta ya kama yana tsotsa cikin nutsuwa yana murza dayan motsi ta fara jin Ana tsotsar breast d'inta daya Ana murza dayan ta fashe da kuka tana turesa Dole ya Saki yana maida numfashi kirjinshi ya dorata ya rungumeta gam yana buga bayanta. "tuba nake my nurina shiru tayi ta narke saman kirjinshi yana Sosa mata kanta yana mata hira ahankali cikin nutsuwa yana tausa mata gabobin jikinta sosai takejin dadin hakan ta Kara makaleshi har takoma bacci murmushi ya Saki ya tofesu da Addu'ar bacci ya Dora mata hannuwansa biyu har shima baccin ya daukesa Asubah ta gari. Bangaran Bintu Aliyu na tafi taja yaranta suka shiga bedroom d'inta ta saka musu kayan bacci sukayi kwanciyasu ta rungume yaranta suna hira har sukayi bacci zaune ta Mike ta fara kuka cikin matsanecin tashin hankali kuka take na fitar hankali tana kiran Aliyunta saida tayi mai isarta ta barwa Allah komai ta tashi ta wanko fuskarta tazo ta rungume yaranta hawaye na fita daga idanunta tajima Kafin tayi bacci sai tsakiyar dare bacci barawo ya dauketa. Asubah ta gari. ************************************ *Bayan kwana goma* Yau kwana goma da gwamna yayi aika aika aikuwa yashan jinya ba dare ba rana hutun amarci ya dauka na sati biyu yanzu ba in da yake zuwa yana famar jinya Dan teemah ta sakashi gaba, da, rigima ko toilet bata iya zuwa da kanta sai ya kaita yanzu Sam takiya bata yada ko lalubarta yayi ta Kafa, masa rigima da kuka Dole yake hakuri sai tayi bacci yake mulmuleta da tsotseta tas shiyasa baya shiga damuwa Dan yana rage zafi idan tayi bacci dan yanzu rigimarta tayi yawa ga yawan fushi ko Abu tace ya dauko mata kafin ya dauko sai fushi ta fara kuka Kenan sai ya goyata yayi ta yawo da ita take hucewa ta warke tana tafiyarta ras tamkar bai taba barketa ba amma bata yarda ba yasani Dan tsoronsa ya shigeta shiko har yanzu zatonsa, bata warkeba Dan an dinketa bai taba tunanin zata masa wayo hakaba har yanzu ko toilet bata shiga sai ya kaita tatali babu irin Wanda batasha duk da bata yarda ya Matsata ta Dan murmure tayi kyau kirjinta ya ciki dam malika zauwarta biyu ita da hajiya mansura tayi tayi ta Kara Dora teemah kan wani hadi ta kiya Dan teemah fushi tayi da mansurah har suka tafi bata kulataba dariya sukayi ta mata ita da. Malika yan gidansu Aliyu ma duk sunzo hajiya tun bata ganoba ta gano danta akwai abun da yayi Bintun ta kara musu sati biyu tace suci amarci dan bazata iyz basu lokacin da yafi hakaba shima taci kuka aboye Aliyu kasa, boye murnarsa yayi itama bintu ta zubda ruwa mamu ta kawo mata maguguna na gyara jiki tace tayi ta gyara kanta kafin su cinye lokacin da ta basu kullum sai bintu taje ganin teemah dan batasan ta warke ba susha hirasu yanzu ta dauke kanta saboda yada taga Aliyu na rawar kafa yanzu Ana sallah isha baka kara jin duriyasa tayi kukanta har tagaji ta fasa tunda yana kokarinsa wajan kyautata mata ita da yaranta shiyasa bata Nuna kishinta saide ta boye tayi kukanta.Sam ta daina Nuna masa kishinta hakan yana masa dadi shiyasa yake bata kulawa yana nuna mata ita din ta dabance arayuwarsa tun ba yada take kula da teemah taje ya sabko teemah nan parlo suna hirasu teemah na mata shagwaba tana biye mata sai dai idan ta dawo tayi ta rusar kukanta hmmm kishi ai halitane bintu Dole kiyi kuka wlh barinma irin taki. yarinya d'anya sharaf mai shegiyar shagwabar tsiya duk tabi ta tafi da imanin mijinki. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Yau tun safe Aliyu suka tafi wani babban meeting a bauchi Sajida yasa aka kawo mata daket yasamu ya tafi ta kafa masa rigima da kuka wanka ya mata ya saka mata mini siket da guntuwar Riga mai Dan kauri k'asa ya sabkota yace tayi komai Anan saida Sajida tazo suka tafi.Anan suka wuni da Sajida teemah sai zuwa da zauwa take sama tana sha'aninta yada taga Dama Dan tayi niya sai ta kwashe wata guda tanaba haidar wuya yana yawo da ita abayansa batare da yasan ta warke ba. Da misalin karfe biyar na yamma su teemah zaune suke akayataccen parlon teemah ita da Sajida suna hira teemah nawa Rauda kitso Rauda ta fara kuka teemah ta bushe da dariya Rauda ta Kara sautin kukanta harda majina. Sajida tace"kai anty Fati yarki kikewa mugunta.haba"sajida ni bana son ragwanta jifa kitso takewa kuka ni mun bata bari na goyaki na kaiki wajan Antyna ta karasa miki. ta fada tana mik'ewa ta haye saman da gudu ta daura zani ta yafa mayafi ta sabko har wani sululu takeyi gun sabkowar tana waka ta shigo parlon ta sabi Rauda har yanzu kuka take. "Sajida tashi muje idan ayin sallah magarib sai mu dawo my haidar sai dare zasu zo ai kinji da yakirani yanzu yace wai yanzu yashigo gidan gwamnati.? "Wai anty nifa naji jiniya fah. "dallah kitashi mutafi wlh bai zoba ni nafiki sanin mijina yace yana gidan gwamnati so kinga basu fitoba daga bauchi. masu aiki tama sallama suka tafi. kofar da taga Aliyu nabi taje ta murda arufe Dole suka fito ta kofa sukabi babbar hanya Sajida tace"anty anya Kawu ba sun shigo ba yanzu nifa naji jiniya wlh. tsaki teemah taja ta turo baki ta fara cika alamun fushi dariya Sajida tayi suka nufi part d'in Bintu Rauda ganin za'a shiga gidansu ta Kara sautin kuka teemah tana jijigata suka murda kofar suka shigo da sallama teemah "Sam bata luraba da Wanda yake tsaye atsakiyar parlon ba yana waya ta nufi gun bintu tana jijiga Rauda cikin shagwab'a tace "Antyna Dan Allah rabani da baby Rauda wai kukan kitso takeyi ko kunya babu raguwa da ita kawai... Ai miyau din bakinta ya k'ame sakamakon idanunsu da ya sark'e da juna Aliyu ya kora mata idanu cike mutikar mamakinta itako tsoronsa da kunya ya baibayeta fashewa tayi da kuka ta duk'e k'asa saman carpet mayafinta ya zame gashinta ya rufe mata fuska kirjinta da ya ciko dam duk rabi awaje dama rigar yar guntu wace saide tana da kauri. kuka take sosai tana cewa"wayyo zan mutu cikina bayana kaina k'uguna ku temaka dama karfin haline nayi na fito Sajida idanu ta zaro cike da mamaki ita da Bintu da gudu sukayi kanta Rauda ta sabko daga bayanta ta rike teemah "momy yi hakuri Nice na karyaki ko. Aliyu tsinke kiran yayi ya zubama teemah idanu yada kirjinta yaciko yayi fam rabi duk a waje idanu ya lumshe ya bude still ita yake kallo yarinya tayi masa kyau sosai duk ta canza ta ciko sosai mamakin yada yarinya karama diyar cikinsa tayi masa wayo yau har tsawon kwana goma ya kasa ganowa ta warke sai fitina take masa iri iri bata barinsa ya huta sai rigima. su bintu suka isa gunta. amma sam kin yarda tayi su bintu su tabata. Aliyu take kallo sai kif kif take da idanu tana kuka ta zumburo baki gaba tana bashi hannunta ya kamata. murmushi ya sakar mata ya tura hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa dan komai nata burgeshi yakeyi. idanunta cikin nashi tace"wayyo zan mutu k'uguna bayana cikina. Bintu ta rikice ta kalli Aliyu taga teemah ya zubama idanu yana sakin murmushi. idanu ta zaro cike da mamaki tace"haba my man zo ka kamata mana akaita hospital taki yarda mu tabata kaikuma kana dariya. rike baki yayi yana kallon ikon Allah..........✍🏻 💃🏻 Real Ladingo Yar Janaf Rahma Ummu Fareesa. ✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *DEDICATED TO* Hassan AKT *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 2⃣9⃣* ......Bintu ta sake cewa"my man wai meye nufinka yarinyar mutane ba lafiya ka tisamu agaba kana dariya. ta fada ranta ab'ace teemah kara kwarara ihu tayi Aliyu dariyar da yake dannewa ta kufce masa gabaki daya suka kallesa cike da mamaki bintu ita abun tsoroma ya bata teemah kuwa ta cika tayi fam mik'ewa tayi cikin tsiwa tayi tsaye ta rike k'ugunta ta bude baki zatayi magana Aliyu ya yayi Saurin isa gareta yasa hannunsa ya rufe mata baki ya dauketa cak ya sunkuya ya dauki mayafinta ya luluba mata yace"Allah sarki Ashe my zahara bakida lafiya Bintu kiyi hakuri na bata miki rai naki kula da kanwarki mai rigima ko.?" haba my man don Allah kaita hospital idan kun dawo sai muyi magana tafiya ya fara yabi babbar kofa da ita idanu teemah ta zaro tana bekawa bintu hannu tanason tamata magana ya rufe mata baki bintu cike da tausayinta tace" yi hakuri my Faitama zakiyi sauki hospital zai kaiki suna kallonsu saida suka fice daga parlon Bintu ta kalli Sajida, tace" ke Sajida kina ganin Fatima batada lfy amma kika bari ta goya Rauda." wlh ni ban saniba Anty shiyasa. yaran ta kalla taga kowa sabgar gabansa yake ajiyar zuciya ta sabke tace "Allah yabata lfy ciwon ciki bashida dadi ta koma saman kujera ta zauna Sajida ma ta zauna ta dauki zahara tana mata wasa Rauda ta zauna jikin bintu tace" umma ni ki tsefemun kitson banaso zafi wlh. "Ke wlh ba ruwana keda rigimarma momynki. Wayar Bintu ta dauki ringing ta kalli screen d'in wayar taga sunan Safina kawarta ta dauka ta kara akunne ta mike ta nufi bedroom tana magana. "Safina ykk ya kwana biyu.? dagacan naji tace"wlh lfy ni haushinki ne yake hanani zauwa kin zubar da girmanki gun yar kauye dan tana wayayya dama yaudaraki akayi ashe kekuma dan kin rako mata duniya kika barsu wai harda kara musu Karin kwana dan su rainaki wlh haushinki ne yake hanani zauwa ki dage idan zaki dage mu fitar da ita ta karfin tsiya taya zaki zauna da zukekiyar yarinya tamkar haihuwar ethiopia ta fah fiki komai ga yarinta haba Bintu karki rako mata mana wlh akwai malamina aikinsa kamar yankan wuka yake dare daya za'a korata tabar miki gidanki da yaranki. " Allah ya kiyaye Allah ya tsareni wlh ko da danake haukan kishi ban taba jin son naje gun malamiba dan na hana aure bare bayan an rigada anyi to meye yayi saura harda zanbi malamai naje garin gyaran gira na rasa idanu kin ko san yada nakeson Aliyu wlh idan har nayi sanadin da na kashe aurena da kaina bazan tab'a yafema kainaba dan haka na dauki shawara mahaifiyata da yar uwata daya tamkar da dubu nabarwa Allah komai tunda mijina na sona yana kokarin kyauta tamun to me nakeso kwanaki baki dayanmu yayi watsi damu saboda zafin kishinmu daket muka shawo kansa wlh tunda muka shirya kamar zai goyani to me nakeso dashi baka cin lokacin ka kace zakaci na waninka komai ta samu bayana ne nasani inada mugun kishi akan Aliyu amma Dole zan danne nayi hakuri shikade zai bani zaman lafiya da kwanciyar hankali dan haka, ina baki shawara Safina wlh ki barbin bokaye da malamai ni nafiki kishi hakuri na bama zuciyata idan abun ya ciyoni na labe nayi kukana amma na daina nuna musu daga ita har shi domin samun daraja da mutumci a idanunsu. " wai bintu kece kuwa tabdijan wlh ko suwaye suka doraki awannan hanyar sun cuceki dan sam hakan bai ba wlh. dariya bintun tayi tace" OK nagode Safina shikenan watarana zakice na fada miki. Kitt Safina ta kashe Kiran. Bintu tayi murmushi ta ajiye wayar ta shiga bathroom.bangaran Aliyu da teemah yana rungume da ita ya rufe mata baki sai gantsara masa cizo take haka ya nufi part d'inta yana zuwa ya haura saman bene da ita bedroom d'inta ya murda ya shiga murmushi dauke kan fuskarsa saman makeken Royal bed d'inta ya nufa ya kwantar da ita ta mike tana rusar kuka ta makalkaleshi sai cizonsa da yago take tana dukansa tana kuka.kansa ya daga yaga karfe biyar da rabi yaga akwai lokaci magarib da saura sosai har yaci karansa babu babbaka rikota ya zuba mata lumsassun idanunsa yarinyar mamaki take bashi masifarta tayi yawa kwananan. cikin kuka tace" ni bazan yadaba kwantar da ita yayi yamata rumfa da kirjinsa ya tallabo kanta yana shafa fuskarta yayi k'asa da murya yace"my duniyar dadina wai meyasa kika koyi fitina sam baki barina na sarara yanzu me kuma nayi kawai dan kinyi abun kunyarki sai ki dora laifin akaina ni dan babu Wanda zanma kuka wlh nima bazan hakuraba sai nayi kuka. ya fadi yana yana had'e face d'insu yana lashe mata hawayen shiru tayi tunda ya fara mata magana cikin irin wani Salo ya kashe mata jiki tabar kukan ta lumshe idanunta tanajin yada harshensa ke yawo kan fuskarta yana lasar fuskarta hannunsa daya cikin bata yana murzawa yakai bakinsa kunnenta ya zura harshansa ciki yana karkadawa wata irin zabura tayi ta rungumeshi tsotsar kunnenta ya fara cikin kwarewa yana murza cikin tafin hannunta idanunta ta lumshe tanajin wani irin yanayi asannun ahankali ya dawo ya had'e bakinsu yana lasar lips d'inta har ya fara kissing d'inta ya lalubo harshanta yana tsotsa cikin wani irin Salo sai ga teemah ta rike kansa tana tsotsar harshinsa itama wani irin launin dadi bakinsu ke musu cikin shuki ya fara bata yawunsa tana shanyewa jinsa take tamkar zumuwa take sha. ko me teemah ta tuna da sauri ta cire bakinta anashi ta fashe da kuka" wlh bazan bariba ka kaini ka baroni. murmushi ya saki aransa yace yasan maganinta janye jikinsa yayi anata ya kwanta can nesa da ita ya fara kukan wayon da ya saba kukansa taji kamar daga sama yanayi harda shasheka. cak ta tsayar da kukan ta Haye samansa tana girgizashi"my chocolatyna meye aka maka yi hakuri amshi to. ta fada tana tallabo kansa ta had'e bakinsu tana kissing d'insa cikin wani irin Salo teemah take juya harshan abzkin Aliyu Wanda kadan ya rage ya zauce sosai suke kissing d'in junansu bakinsa ya zare ya fara mata kukan wayyo" ni chocolaten my Noor banida mai sona ya fadi cikin shasheka da sauri ta rungumeshi. "My Haidar wlh ina sonka fah muyi abun. zo nama kissing mai dadi."Ni kibani na tsotsa.ya nuna kirjinta. Baki ta turo" ni bazan yarda banaso kukan ya saka mata" to yi hakuri amshi jikinta na rawa ta ciro daya ta tallabo kansa ta saka masa, abakinsa yako cafke yana tsotsa cikin wani irin Salo yakeshan breast d'inta tana shafa kansa idanunta alumshe dan wani mugun dadine takeji sai nisha take tana kiransa tana mimmik'ewa saki yayi ya cire mata rigarta baki daya shima ya cire kayansa ya rungumeta ya maida bakinsa yana tsotsa hanunsa ya dora adayan yana murzawa da lailayawa sai shasafasa take tana nishin dadi dan Aliyu yagama susutata batasan lokacin da ta fara masa nata, salon ba suka rikita junansu Aliyu babu inda baya tande jikin teemah ba baki daya jikinta yasaki saboda, tanajin dadin yada yake sha mata gidan ddnta ta rike kansa sai kwarara ihu take Aliyu gabaki daya ya fice haiyacinsa ga wata irin Ni'ima da take kwarorawa, daga k'asan teemar yasha yasha taki daukewa jikinsa na rawa ya d'ago da kansa ya gyarawa teemah kwanciyarta yayi Addu'a ya fara neman hanya sam babu. Teemah ta fara kuka suka fara kokowa yauninsa ya sakar mata da karfi yauma ya danna ta saki ihu tana kuka tun karfi tana dukansa"wlh Aliyu na gama zama dakai bazai yuba ka kasheni yo ai ba hakaba ake aure da haka akeyi da iyayamun basu kai warhaka ba ai wlh nasan ba haka kakewa Aunty bintu ba wayyo Anty bintu kizo Malika yaya, mu'azzam Maheeda Sajida dan Allah kuzo ya kuma ilatani. shikuma Aliyu tunda ya nutsa ya fara, kashe arna cikin wani irin Salo yake haraka yada yaso yana yi yana kuka wiwi yana bata hakuri ta tsaya taji abun da yakeji ihu yake bada wasaba yana sambatu da wasu irin kalamai na fitar haiyaci dan yau jiyake tafi na farko sugar shiyasa yake kuka da ihu yana sambatu da Kiran sunan da yadasa mata my duniyar dadina.tausayin teemah da ihun Aliyu yasa na fece dan naga Abun yayi yawa yau Aliyu ba sauki. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Bayan sallah isha'i Bintu tana zaune taci kwalliya tana shayar da zahara Sajida tana zaune tana waya Bintu ta kalli Sajida tace" Sajida kinga har yanzu basu dawoba ina Kiran dadynku baya dauka Allah yasa lfy. wayar ta cire akunnanta tace"amin Anty knocking d'in kofar akayi Bintu tace"mucotar jeka bude. da gudu ya tafi malika ce suka shigo da sallama ita da maheeda da hafsat kanwar mu'azzam Bintu ta taresu cikin fara'a suka zauna Malika tace" Anty ina yini. 'Malika kune gaskiya munyi fushi kun kwana biyu baku zoba munee je kice masu aiki sukawo ruwa da lemo da abun motsa, baki da gudu tayi hanyar kitchen maheeda tace"Anty ina mutuniyar.?" wlh tun yamma suka tafi hospital cikinta yake ciwo Malika tace"Ayya Allah bata lfy dama yayanta ne yazo gobe zai koma shine mukazo su gaisa, sallamar Aliyu ta katse musu maganar fuskarsa wasai dauke da kayataccen murmushi Bintu ta zuba masa idanu itama tana sakin murmushi. " barka da zuwa ya jikinta my teemah.? gira ya daga mata yana shafa kansa su malika suka gaishesa cikin girmamawa ya amsa yana tambayarsu gida yace "my Bintu yanzu muka dawo tana parlo Malika kun ko shiga, ni daga masallaci nake. Bintu tace basu jeba mun zata baku dawo ba gira ya daga mata, kai ta girgiza tana murmushi tace"Malika sai kuje ki gaishemun da ita zan shigo yanajin haka yayi GABA kofar kusa, yabi dama baya robo da key a gunsa yana shiga ya rufe teemah na hango zaune a hamshakin parlonta mini siket ne ajikinta sai Riga iya cibinta kuma duk aikin Aliyu ne bayan ya gama bidirinsa ya gasata da ruwan zafi da kyau yamata wanka tana rigimar ma da cizon da yago haka ya shiryata yau Allah ya temaketa bai jimata ciwoba saide tasha azaba.dan daket take takawa da sassarfa ya ISO gunta tana kuka tanacin kayan motsa bakin da yasa, aka kawo mata lokacin da zaije sallah isha'i dan magarib agida yayi lokacin yana budirinsa. zama yayi ya rungumeta!" haba my duniyar dadina don Allah kiyi hakuri kinji yar babyna bazan sakeba tunda bakiso babu dadi ko.? cikin kuka tace" ai kasani mugunta kawai irin taka abu babu dadi sai zafi ni banza sake yarda ba.kiss yamata tsakiyar gashinta ya kara mannata jikinsa yakai bakinsa, kunnanta ya zura harshansa yana lasar kunnenta yace" wlh nasan bakisan yada nakejiba kike cewa haka zakizo gurin wlh nasan zakiji kamar kiyi hauka kina kirana na kara miki ya fadi yana kissing d'in kunnenta kuka ta saka masa tashi yayi ya dauketa ya goyata"yi shiru my duniyar dadina yar babyna my Noor my Teemar Aliyu my heartbeat yi shiru chocolatynki ne ya tabaki ko.? Kai na daga cikin kukan shagwaba nace"my chocolatyna kaine ka tab'ani. na fadi ina kwantar da kaina gadon bayansa na na zuro hannuwana kirjinshi na rikeshi gam inajin wani mugu mugun sonsa da kaunarsa duk da inajin haushinsa " wayyo my yar babyna yi hakuri ai kedince kina mantar dani dayawa da kin yarda sai mu kara zuwa anjima. fashe masa nayi da kuka na wawuri kunnansa da cizo. " Aishhh wayyo my duniyar dadina yi hakuri. zafi nakeji wai meyasa kin koyi fitina sosai kumai rigima. knocking d'in kofar akayi ya Haye saman bene dani ina bayansa ya sakomun Riga doguwa ta less dinki yayimun kyau saide ya matseni saboda cikowar da nayi ya mun kwalliya ya dauramun dankwali ya goyoni mukadawo k'asa, ya zaunar dani ya rike kafaduna" my duniyar dadin chocolate kiyi hakuri karki tona mumu asiri Antynki Malika ce da maheeda. baki na turo ashagwab'e nace " my chocolatyna.murmushi ya sakar mun yace" na'am yi hakuri har sutafi kari kikeso ko.? Fashewa nayi da kuka" to bakyaso yi hakuri kissing DINA yayi saman wuya saida naji wani iri ya nufi kofar dan ya hana masu aiki daga sunji anyi knocking su bude. bude musu Aliyu yayi suka shigo da sallama teemah tanaga malika da maheeda ta Mike da sauri tana murna ai tana cirawa tasa, ihu ta fashe da kuka"wlh nide nashiga uku da gudu Aliyu yayi kanta cak ya dauke Abarsa yayi sama da ita su malika suka bisu da kallo Maheeda ta rike baki tace" Anty malika mun jirasu kuwa....... ✍🏻 Rahma ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣0⃣* .....Malika ta kalli maheeda tace" anya zamu tsaya kiga fa kawai Dan ta fara kuka ya dauke abarsa ya haye sama to gunwa zamu tsaya ni bansan me zancewa Mu'azzam ba yana mota fah yana jira abashi izini ya shigo. Hafsat tace" Anty malika nifa gani nake zahara har yanzu bata warke ba ko tishine yayi yau Dan wlh yanayin da naga ta tashi ta fara tafiya ba ciwon ciki bane amma idan kunce mujira to mujira kadan muga ikon Allah. Murmushi malika tayi tace" zai fimana sauki muje muma Anty bintu sallama mu tafi. Maheeda tace" zaifi dai dariya suyi atare suka nufi kofar fita suka bude kofar suka fice. Aliyu kuwa yana hawa sama bedroom d'insa ya nufa da teemah tana kuka sai jijigata yake kamar wata jaririya saman makeken gadonsa ya kwantar da ita shima ya haura ya kwanta ya rungumeta" yar babyna yi hakuri banason kukan ki don Allah kiyi hakuri my noor bari kukan chocolatenki ne ya tabaki ko? cikin shashekar kuka tace" eh kaine kajimun ciwo bana iya tafiya. murmushi ya Saki yace muga ciwon na miki Adu'a ya fada yana tashi ya ware kafafunta ya tsurawa gun idanu gurin ya burgeshi kansa yasanya ya dora harshansa agurin"wayyo my chocolaty zafi banza yayi da ita saida ya lasa son ransa ya dago ya kwanta rairan ya dauketa ya Dora kirjinshi ya rungumeta" wayyo nayi lafi Dole sai Kin Rama abunki nima kijimun ciwo ko? My duniyar dadina.wani irin haushinsa naji ya kamani wai ni zaima wayo Kaina na d'ago na kalleshi ina hararansa na cinno baki gaba " my chocolatyna nafa ganoka wayo kakemun wlh bazan ramaba na yafe maka.sassanyan Murmushi ya sakar mata yana shafarta cikin nutsuwa yana lumshe idanunsa kwanciyarta ta gyara saman kirjinsa a shagwab'e tace" My chocolate tashi ka kaini gurin Anty suna jiranmu. bakinsa ya Dora saman wuyanta yana lasa yana kissing d'in k'asan wuyanta ya Dora bakinsa kunnanta yace" umm ni kibani nasha kinji My Noor. ya fadi ashagwab'e yana danna mata jikinta idanu ta lumshe tanajin dadin tausar tace "my chocolate kabarmun shagwaba harshansa ya zura cikin kunnanta yana karkadawa"wayyo my Alina kabari inajin wani iri bakinsa ya zare yace" to kibani insha kadan kinji my duniyar dadina."wlh nide nakiya haka sai kayi totsemun nono duk sun Kara girma wlh naki ni na tafi gun anty Malika da maheeda ta fadi tana janye jikinta ta fara kuka ta fara kokarin sabka da idanu ya bita har ta sabko ahankali take tafiya kamar yar kaciya tana kuka. " wayyo naga ta kaina ni zaraha bushewa yayi da dariya ya sabko ya biyota Sauri ta Kara tana rike bango yana zuwa ya dauketa ya nufo k'asa Dan yasan yanzu su Malika sun tafi ganin yana sabkowa da ita tayi shiru ta kwantar da kanta kirjinshi ta Dora hannunta saman kyakyawar fuskarshi tana shafa sajansa"My Haidar? " Na'am yar babyna uwar iha rigima. baki ta zumburo gaba tana Sosa masa sajan fuskarsa shiko murmushi yaki daukewa kan fuskarsa yana sabkowa yaga wayam. idanu teemah ta fara rarabawa" my chocolate ina su Antyna zama yayi da ita tana runngume ajikinsa yace" yi hakuri gobe zan kaiki please karkiyi kuka kinji Matar Ali kanta ta boye akirjinshi ashagwab'e tace" My Alina yunwa nakeji murmushi yayi ya zura hannunsa arigarta ya shafo tsayayyun breast d'inta da suka ciko yace" my yar babyna wlh nima yunwa nakeji kibani nasha, kadan please karki hanani ya fada yana murza, kan nipple d'inta cikin wani irin Salo kara, shigewa, jikinsa, tayi tana, lumshe idanunta" wayyo My Alina inajin wani iri kabari mana jin yada, take masa, magana yasa ya ciro dayan ya kafa bakinsa yana lasa cikin wani shegen Salo dayan ahannunsa yana murzawa, yafara tsotsa, cikin kwarewa kanshi ta fara, shafawa, tana, nisha" My Aliyuna kaidin gwanine akomai Ali gwarzon mazaje Mijina tamkar da dubu shugaba mai adalci wayyo My Aliyuna Teemarka wlh dadi takeji sosai kamar mukwana a haka kanashan abunka ko? My chocolate mijina na har abadan habawa, Aliyu kalaman teemah sun zuzu tashi kansa, ya, fasu bakinsa, ya, cire yana, wani irin farin ciki ya maida mata abunta ariga ya dauki abarsa ya nufi kan dining yana sunsunata ya zauna tana rungume ajikinsa ya janyo plate ya zuba mata shinkafa ce yar Saudi fara tas ya zuba mata miya wacce taji komai naman rago kamar yayi magana kuka ta, saka masa arikice ya tallabota" my Noor menene yi hakuri gayamun.me kikeso ko babushi agidan yanzu za'a samoshi awaje" My Aliyuna banason shinkafa da nama wlh banaso." OK naji bakyaso me kikeso please gayamun?" my chocolatyna, kankana da tufa da gwaiba zanci. "OK muje kici yar babyna zasu rike miki ciki? "My mijina nide sun isheni idan naci dayawa. "Ok yar babyna. daukarta yayi tana kyalkyala dariya" wayyo my Gwamnana wlh ina sonka dariya yayi" nima Allah ina sonki kamar zan mutu nakeji " my Alina kabari zanyi kuka murmushi yayi ya dawo parlo ya zaunar da ita ya nufi jikin bango wayar da take sarkafe ya, daga ya kara akuune Nasira mai aiki ta dauka cikin rawar jiki ta kara, akunnata. tayi sallama ya amsa yace" ku hado kankana mai zaki da tufa da gwaiba ki kawomata tana parlo karku kuskura, ku hado Wanda taci d'azu dan yasha iska. daga can ta amsa cikin girmamawa, ya, ajiye wayar bangon ya, dawo ya sunkuyo ya mata kiss saman lips d'inta "gashinan zata kawo miki bari nazo.ya fadi yana tafiya kallonsa tayi tana turo baki" My Gwamna nah ina zaka kabarni wayyo ni kazo murmushi yasaki" yar babyna gun antynki zani na dawo ya fada yana karya, kwanar da, zata, kaishi kofar dan yasan idan ya tsaya bazata barshi ba kuka zata fara tace tsoro takeji key ya murza ya bude ya shige teemah ko jin abinda Aliyu yace taji kamar ya soka mata kibiya azuciya amma ta danne dan tasan Antynta adilace agareta Dole itama tayi koyi da ita ta danne kishinta murmushi tayi ta dauki wayar Aliyu guda taga da security Aliyu ta saka, taga bai bude to bari nasa My Noor tana sakawa, ya bude ta bushe da dariya tashiga gun pic tana kallo duk natane da na Bintu da yaranta Rauda tafi yawa wani tagani tun ranar da yace mata mahaukaciya" Allah yau sai ka fadamun yada, ka samu pic DINA wani ta ganshi shida bintu suna manne da juna suna dariya dayan bakinsu cikin najuna suna kallon juna wayar ta ajiye ta fashe da kuka Nasira ce ta kawo mata kayan lambun acikin babban plate ta ajiye" hajiya yi hakuri dan Allah tsayawa nayi na gyara miki dakyau shiru teemah tayi ta goge hawayan tace" yo ba dole nayi kuka ba inata jira. jeki ba komai na huce kunna mun TV. tasa, hannu ta dauki tufa tanaci Nasira ta tafi tana, murmushi dan amaryar mai gidansu tana, burgeta Makekiyar TV ta kunna mata ta kamo mata, tashar arewa, 24 sosai teemah takecin kankana da, tufa, da, gwaiba tana, kallon Tv.😂wai ina labarin Malika da, maheeda, bayan sun tafi sunyima, Bintu sallama ta hada musu shatara ta arziki ta rakosu har kofar parlo suka, isko mu'azzam a mota can farfajiyar gidan ya kallesu" to ya kuka fito Malika tace" hafsat kushiga mota mutafi mota suka shiga Mu'azzam yaja, motar ya nufo get ya kalli malika" wai teemar kiyawa tayi nazo naganta? " my darling muje gida zanma bayani yanzu dai muje kakai maheeda, gida, da hafsat get aka bude masa, ya, fice kofar sojojine duk dauke da bindigogi Mu'azzam yace idan tayi wari maji ai nace miki mu dangana kikaki ya fadi yana bushewa da dariya ya dauki hanyar gidansu maheeda. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Aliyu da sallama ya shigo parlon Bintu na zaune tana game awaya ta amsa sallama kusanta ya zauna. murmushi tayi tace" my man ya jikin my Fatima? " da sauki My Bintuna ya fada ya daukan zahara yana mata wasa yaran suka nufo gunsa suna gaishesa ya hadasu ya rungumesu ya musu kiss daya bayan daya suna dariya Asif yace"dady ya jikin momy? da sauki gun game d'insu suka koma Rauda ta kwanta jikin Aliyu tace"dady kalli momy tayimun kitso amma bamu gamaba zafi wlh Bintu tayi dariya tace" wlh idan tajiki zaku b'ata dariya Aliyu yayi ya shafi kitson " my bintuna ki karasa, mata kar atsefeshi. " ai nace mata baruwana ita da momynta Fatima. zahara ya kwantar yama Rauda kiss yama bintu agoshi ya Mike" my bintuna good night. murmushi ta sakar masa" night my man agaishemun da Fatima bintu. murmushi yayi ya kada, kai ya, tafi bintu tabishi da kallo har ya karya kwana Rauda ta ruga da gudu gunsu Munnee Bintu ta goge zazafan hawayen da ya zubo mata tana karanta Addu'a azuciyarta har taji dan dadi ta dauki wayarta tana game. a zaune ya iskota tana kallo da, sallama ya shigo ta amsa tana kallonsa murmushi ya sakar mata" my yar babyna kinci kin koshi baki ta zunburo ta Mike ta nufo gunsa tana tafiya kamar yar kaciya da sauri ya ISO gareta jikinsa ta fada ta saka masa kuka" wlh yau sai ka fadamun ya akayi ka sanni har ka aureni bayan har gidan mahaukata kasa, aka kaini kuma, ya akayi kasamu irin fuskar kananka Aminullah wlh ni sai ka fadamun meyasa kasamun sonka araina tun ban sanka ba ta fada tana dukansa akirji tana kuka" Ya Salam my duniyar dadina wata irin fitinace kika, koya. to naji yi shiru tsaya, zan fada, miki yau muje nasha kadan daukarta yayi ya goyata" My Aliyuna kayan ciye ciyena zan kara anjima tiran ya dauka da hannunsa daya ya nufi sama bedroom d'inta ya shiga ya sake mata wanka ya kara gasata, yasaka mata, rigar bacci ya dauketa ya, nufi makwancinsu yana shiga ya, kwantar da ita yaje yayi wanka ya fito dauré da towel ya goge jikinsa yana tsaye gaban dressing miroir teemah ta kirasa, ashagwab'e"My Gwamnana? " na'am my Noor. " kazo kabani labarin Allah ko nayi kuka mai ya shafa kin saka komai yayi sai boxer ya fesa turare ya hauro gadon ya rungumota" my yar babyna bani nasha kadan sai na baki labarin da kwarin gwiwa please bata masa, musu ba ta janye rigar dama ba wata ta arziki bace ta tallabo kansa ta saka masa abakinsa ya cafke yana tsotsa tana shafa kansa ta lumshe idanunta hannunsa ta janyo ta dora kan dayan da sauri ya fara murzawa dama gudun kar tayi kukane ya hakura nisha kawai teemah take tana shafa kan Aliyu saboda tsotsar da yake mata cikin wani irin salone yanayi yana ciciza nipple d'in jin ta fara zaucewa tanason fara kukan da bazai iya hakuri da itaba ya saki yana murmushi ya rungumeta gam hannunta ta dora saman nipple d'insa tana murzawa" wayyo my duniyar dadina ki bari karna kuma dariyar mugunta nayi na d'ago da kaina na dora bakina saman nipple d'insa na fara tsotsa" ashh matar Aliyu zaki kasheni saki nayi ina dariya" My Aliyuna munajin dadinmu wlh kaima kaji yada naji halan? " sosaima my duniyar dadina kirjinshi na Haye nayi daidaya" my Haidar bani labari kwanciyarta ya gyara mata ajikinsa ya rungumeta sosai yana fitar da numfashi daki daki ya tura mata yatsarsa daya bakinta cizo ta gantsara masa dariya yayi ahankali ta fara tsotsar yatsarsa idanunsa ya lumshe ya kara matseta ajikinsa gam cikin sanyi murya ya fara magana dan teemah ta gama kashe masa, jikinsa ahankali yace" my Noor Ranar da mukaje makarantarku............✍🏻 💃🏻Yar Janaf ce Rahma ummi Fareesa...✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣1⃣* ......"muna shiga cikin makarantarku wallahi naji gabana yana faduwa inajin wani irin yanayi na shiga Addu'a idan ba abun alheri bane Allah yamun tsari dashi idanko Alkhairine to Allah ya tabbatar saboda akwai Alherin da idan zai sameka kanajin faduwar gaba. lokacin da motoci suka shige parking space jami'an tsaro suna bakin motor da zan fito da bindigogi aka budemun kofa na fito mun kama hanya sojoji na tare dani ta ko ina kawai najiyo karan Marin da kika ma maheeda da muryarki cikin fada da Sauri na juyo jin murya Noor Dina waigowar da na ke naganki da wata irin. walliya wlh nazata mahaukaciyace muryar boos ta dawo dani yana. cewa Kubar nan tun bakin bingida bai hau kanku ba name magana cewar kin fito yawan haukane el uwaki ta ganki ta kamoki ai mahaukaci abun tausayine muka juya muka nufin gun taron sai kawai ganinki nayi gabana kina kusantoni kina kuka kina cewa sai kin nunamun hauka kinamun magana idanunmu cikin juna kina fadamun bazaki yardaba dan Allah ya jarabeki da sona tun baki sanniba zan cemiki mahaukaciya nikuma tunda na hada idanu dake da kuma muryarki na rasa nutsuwa atake kibiyar sonki da kaunarki ya sokeni duk da banida tabbacin kinada hankali ganin idan banyi gagawar daukan matakiba zasu harbeki dan tuni sun fara saita bindigoginsu akanki jira suke ki karaso arikice na buga musu tsawa nace maza akai ki babbar asibitin mahaukata aduba lafiyarki donmun tsira da rayuwarki nayi hakan shine suka kamaki nan take Nasaka boos yabiku ya tsaya agabansa adubaki Atabbatar da lafiyarki. murmushi yasaki yace" lokacin da Dr ya shigo da Alluran ba miki zaiba duk cikin Kara tabbatar da lafiyarki ne kuma duk abunda kukeyi Boos na tsaye yana dauka da izini na duk tarihinki da kika bada ya daukomun kuma Dr ma nakirasa yasakemun bayani babu Wanda ya turoki kinada hankalinki tsananin sone kawai kikemun domin Allah amma yace zai bani shawara irin wacce zata sake tabbatar mun kedin masoyiyatace ta asali duk lokacin kinyi yarinya kinada 14 year ne yace amma yanzu kinyi karama nabari har ki Kara girma nasa anyi bincike Anan makarantar kike daga kauye ne aka kawoki can k'asar Niger saide fa kinada ilimi sosai to shine tun daga ranar NASA miki matakan tsaro duk abinda kikeyi kamar agabana har tsawon shekaru biyu lokacin sonki da kaunarki yamun mugun kamu kuma alokacin ne wani matashin saurayi ya adabeki nasa aka taka masa Burki naji dadin yada baki kulashi ba Sam abin hannunsa baya gabanki kuma baki kula kowa kedai Haidar dinki kikeso har bincike nasa akamun agarin Sarki akan Watsime ta gwamna mai Allo kuma duk lokacin da zaki amsar sadaka ko banida lokaci Ana kirana kinzo zan dawo daga duk inda natafi domin mu hada idanu dake ranar da kika shagala da kallona har kika kama hannuna na Nuna kyamata gareki ranar kwana nayi ina sunsuna dedai inda kika tabamun ina farin ciki kuma ban taba mantawa dake ba cikin Addu'ata. My yar babyna kinsan meyasa...? Shashekar kukan teemah neya katse masa labarin da Sauri laluba ya kunna wutar gefen gado ya Kara matseta jikinsa ya tallabo kanta ya had'e face dinsu" wayyo duniyar dadina mekuma nayi. Kara narkewa nayi ajikinsa cikin kuka nace"My Gwamna nah." Na'am my Noor don Allah yi hakuri fadamun bakison labarin ne..? sautin kukan na Kara"wayyo my chocolatyna Ashe kajima kana sona i love u my Aliyuna my Haidar my gwamnana Sonka ya ragargazamun zuciyata kaunarka ta kamani banaji bana gani akanka wayyo my chocolatyna ni ina Sonka ina kaunarka Sonka nake hakika kaunarka babu algus acikinta na fada ina kukan kissa. arude ya kwantar dani ya mun rumfa da faffadan kirjinshi duk ya susuce idanunsa na fitar da kwalla ya tallabo kaina ya zubamun lumsassun idanunsa cikin wani irin yanayi muryasa na rawa yace" My yar Babyna Wallahi ina miki mahaukacin so kaunarki ta kamani dayawa wlh bazan rayuba idan babuke kalamanki sun Sani zubar da hawaye ya fadi yana Dora kansa kirjina yana matsar kwalla ya kama tafin hannuna yana murzawa. cikin rawar murya nace "my Aliyuna dan Allah karkayi kuka ina Sonka mijina my Haidar dago kamun murmushi pls na fadi ina rukumkumeshi ina kukan shagwaba.dago da kansa yayi ya sakar murmushi ya tallabo kaina ya fito da harshansa yana lashemun hawayen fuskata Nima fuskarsa na rike na fito da harshena na lashe masa guntun hawayen fuskarshi ina lasar hancinsa da idonsa na gangaro bakinsa na kama ina tsotsa lebensa ahankali na bude bakinsa na cafko laulausan harshensa mai dadi da gardi ina tsotsa. cikin nutsawa Aliyu idanunsa ya lumshe ya Kara shigar da ita jikinsa yana shafar gashinta yana fitar da numfashi da sauri Sauri yawunta ta shiga juyemasa yana hadiyewa tana juya harshensa susai cikin bakinta wani irin salo sosai teemah take masa na wasan yawunsu Aliyun ya zauce yanajin dadin yawunta da laulausan harshenta mai taushin gaske saida teemah tayi 30 minute cif cif tana kissing din Aliyu ta zautar dashi sosai ahankali ta zare bakinta anashi tana maida numfashi ta kura masa idanu" My Aliyuna menene duk kayi sanyi muci gaba da labari karasamun muyi bacci ta fadi tana dariya ashagwabe yace" yar babyna kibani nasha kadan sai nabaki labarin duk kin tsotsemun yawuna. Bakina Kara kamkameshi nayi ashagwabe nace"wayyo jaririn mijina amshi kasha kabani labari bacci nakeji na fadi ina tallabo kansa na Dora masa breast Dina daya abakinsa ya cafko ya fara tsotsa yana sabke ajiyar zuciya muna kallon junanmu muna lumshe idanu ya Dora hannunsa saman gudan yana murzamu nipple din wani irin dadine yake ratsani idanuwana na lumshe baki budewa ina shafa kasan ina nisha "uhmm Ashhh my jaririn Mijina ka tsotsa ahankali wata irin tsotsa da murza nipple dina ya fara mun wacce tasa na Saka masa kukan dadi ban shiryaba Aliyun jin yada teemar take neman zaucewa yasa ya zare breast din daga bakinsa ya dauketa ya Dora kirjinshi yana shafa bayanta yakai bakinsa kunnanta can k'asan makoshi yayi magana cikin kunnanta" My rayuwata yi hakuri chocolatenki ne yasaki kukan dadi.?kai na daka cikin shashekar kukan sangarta nace" my chocolatyna.? " na'am my abincin zuciyata yi shiru fadamun me kikeso ya fada yana shafa bayana ahankali yana murza k'uguna" yar babyna" my chocolate kaine kasani kukan dadi ka lallasheni ko nayi ta kuka. Kara rungumeni yayi gam yana bin sassan jikina yana murzawa ahankali lafewa nayi jikinsa na narke luf na lumshe idanunta ina sabke ajiyar zuciya. Murmushi Aliyu ya Saki yana jinsa cikin farin ciki Mara's musaltuwa bakinsa cikin kunnena yace" Yar babyna Haidar na karasa miki labarin ko bacci kikeji...? ashagwabe nace" my jaririn mijina kabani sauran labarin inaso kaji mai gidana na fadi ina shafar tattausan gashin kansa. Kara manneni yayi jikinsa nayi luf yace"yar autar mata kinsan meyasa kullum nake saki a cikin Addu'a...? "My Aliyuna Allah ni ban saniba ka fadamun murmushi ya Saki yace" saboda tun Kafin nasan zanyi mulki kikezomun amafarki duk abinda zai wakana sai kin sanar dani shiyasa ban taba mance ki acikin Addu'ata ba. bayan na tsayar da wannan mutimun na fadawa Aminu kanina komai akanki da irin yada Dr yace na canza fuska na tunkareki da soyayya amatsayin wani ba gwamna ba shine Aminullah yace to NASA fuskarsa da na musa masa amma da nakirayi Dr na fada masa yace ai hakama yayi bayan haka ba jimawa naja Aminullah muka tafi London akamun irin fuskarsa ta roba amma magana tawace Sam banji ciwon kashe kudin ba saboda sonki yamun mugun kamu inaso na gwadaki ne dan Kara tabbatarwa kina sona to shine idan zamu hadu nake saka fuskar Aminu nazata bugon farko zaki soni amma naga abun ba haka bane saima da namiki barazana zan hallaka Haidar kike kulani nasha gwadaki da makudan kudade akusanki ko zaki dauka da manyan wayoyi amma Sam ko kallo basu ishekiba ke dai Aliyu kawai kikeso babu yanda ban gwada kiba kika ki abinda yasa kika dan soni daga baya dan kinga ina yanayin Aliyunki amma zafin kishinki yasa kikace duka ma kin daina son Aliyu bare ni niko ranar namiki hakane agaban bintu dan na Rama abinda kika cemun wai kinada saurayi nasan idan na Rama zakiji ciwo kuma duk lokacin da zakibar gurin ina cikin mota muna kallonki ta na'ura ko boos ni ina tare da iyalina kina tafiya zai kirani na fito mu biyoki to tunda wannan fadan da kukaso kuyi da bintu kikayi fushi kika fasa zuwa kikacemun murabu kenan gwamna da matarsa sun bata miki rai bakison mai mata kamar wasa kika rufe waya labari yasameni kin fara soyayya da yayan kawarki hankalina ya tashi duk da nariga nasa an karamun bincike naji ban gamsuba NASA aka nemomin number mu'azzam mukayi magana nasakashi yazo daga Lagos mukaje can garin sarki nasan ai sun gaya miki komai na nemi auranki aka bani nace da zaran matata ta haihu ranar sunan za'a daura mana aure amma ke bakida labarin komai. saida aka bani auranki hankalina ya kwanta nasami nutsuwa duk shiga da fitarki babu wada ban sanin duk inda zaki kifi kowa sanin Ana biye dake tun ranar da aka bani auranki na nemi megarin garin sarki Akan asa miki ido gakinan zauwa Hutun makaranta duk shegen kauyen da ya nemi takurawa matata amun maganinsa ahadashi da dan sanda nan ya bani labarin wai lado mai kifi da dan walulu kowa oho nide tunda nasamu auranki hankalina ya kwanta nasan kina sona zamu daidaita dake agidana shiyasa na rabu dake kina lamarinki akauye kinje Hutu pic dinki kuwa babu Wanda banida har Wanda kike watsimen ki inada dan kwaliyarki na burgeni tunda nagano my noor Dina tafi kowa hankali. kwaliyar garinsu take ba inda na Kara sonki da kaunarki naji bazan iya rayuwa ba babu ke sai rashin kwadayinki dan kudi baya gabanki duk wani abun kyal kyalinki babu yada banyi ba na gwadaki amma ke kallon kudadan ma bakiyi kuma kinki ki tsaya sak kiso Aminullah kedai Haidar gwamna kikeso duk da kinji kamshinmu daya maganarmu daya haka zalika kamar kusan daya fuskace ta banbanta Allah sarki my duniyar dadina mahadin rayuwata my Fatimana ina miki so mai zafin gaske my noor kinji yada kika zama matata wlh tun ranar da muka hada idanu dake azababbiyar kaunarki ta kamani. Shashekar kukanta yaji tana Kara rungumeshi tana goga fuskarta atashi. da Sauri ya Kara matseta ya dago kanta. "My yar baby meyasa kikafi son ki kuntatamun ta hanyar kukanki pls kiyi shiru mana to meye na kukan tunda mun mallaki juna yi shiru matar gwamna gwamna yana sonki yi hakuri bari kukan cikin shashekar kuka ta rike kanshi tace" Mijina ina Sonka domin Allah bazan iya rayuwa babu kaiba my autan mazajena don Allah karka kini watarana. hannunsa ya Dora saman bakinta" shiiit imun shiru autar mata kul kisake magana zo na shanye sweet hawayenki muyi bacci fuskarta ya rike da kyau ya Dora harshensa saman fuskarta yana lasar hawayenta cikin nutsuwa yake tandar fuskarta yana sakar mata kiss narke masa tayi idanunta alumshe ta tura hannunta cikin sumar kansa tana shafawa tana sabke ajiyar zuciya muryata can k'asa cike da shagwaba tace"My jaririn mijina? harshensa ya dauke ya rike fuskarta "Na'ma my rayuwar chocolate menene...? my chocolate wayyo yunwa nakeji. ta karasa tana kukan shagwaba azabure ya Mike da ita jikinsa "Ya Salam to zo na baki tufa da kankana. Barke masa tayi da kuka tana dukan kirjinshi" Allah bazan ciba wlh banaso wayyo my chocolate yunwa nakeji. "Ya Allah baby saida nace miki bazasu rike miki cikiba kika kafamun kuka sun isheki ya fadi ya sabkowa da ita daga saman gadon ya goyata ya nufo kofa tana masa koka sai wawurasa take da cizo yana jinta dan kukan gaske take kirta masa yana bude kofar ya sabkota ya rungume yayi Saurin cafko bakinta ya tura mata laulausan harshensa caraf ta kamo ta lumshe idanu ta fara tsotsa ajiyar zuciya ya sabke ya fito ahankali yana duba yada zai sabko da ita ahaka asannu sannu ya fara taka step yana sabkowa itako ko ajikinta tunda ta samu harshensa tana tsotsa taji yunwar ma babu da haka yasamu ya sabko ya nufi kan hadadden dining dinsu ya zare bakinsa anata tako bare baki zatayi kuka tafin hannunsa ya Dora saman bakinta" My Noor yar babyn chocolate yi hakuri da mun koma sama zakisha abunki bari kici abinci. ya fada yana zama cizo ta gantsara masa a tafin hannu ya cire ahannunsa a bakinta yana yarfawa"oh my God my duniyar dad in chocolate wait fitinar mecece ke damunki duk kin cinyemun miki." wlh banason shinkafa no bazan ciba.zuwat ya Mike tana jikinsa"OK yar babyna me kike so.?" my chocolate na fasa jin yunwa zansha bakinka ya isheni ta fadi tana kokarin hade bakinsu ya kauda kansa" pls yar babyna kar mukoma ki tadamun fitina da koke koke kice yunwa.? dariya tayi tana makaleshi "Allah my Aliyuna bazanyi ba ni bacci ma nakeji. "gud yar yarinya kyakywa mai kyan sura matata muje ki kwanta ya goyata abayansa dan karta kame masa baki. sai kyarkyatar dariya takeyi ta sakalo hannunta wuyansa murmushi yake Saki cike da mamakinta yarinya duk tacanza kamar Wanda Aljannu suka shafeta. suna shiga ya murzawa kofar key ya sabkota ta kallesa"My Haidar zanci kankanata da gwaiba. ai da sauri ya dauko tiran mai kayan ya zauna bakin gadon ya janyota jikinsa"Oya bude bakinki nayi ta baki sai kin koshi dariya tayi shige jikinsa ta bude bakinta yana bata dakansa tanaci hannunta saman fuskarshi tana Sosa masa sajansa da gemunsa shide bata yake idan taci tufa sai yasa mata gwaiba idan ta hadiye yasa mata kankana sosai takeci dan yayi mamakin yada taci dayawa gashi batada niyar bari yana tsoron yayi magana ya tada zaune tsaye Dole yaci gaba da bata yaga ta fara hamma ta lumshe idanunta ahaka yake bata tanaci Addu'a yake Allah yasa bacci ya dauketa tanaci.aikuwa bai tantanceba yaji sabkar numfashinta afuskarshi tayi bacci da tufa abakinta ko hadiyewa, batayi ba ajiyar zuciya ya sabke yayi dam ahankali ya kwantar da ita ya Mike ya dauke tiran ya Dora saman table ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya fito blanket ya rufama teemah ya saka jallabiya ya fesa turare ya hau kan darduma ya tayar da sallahr nafila. akallah yakai kusan awa uku cif yana butar ubangijinsa yayi Addu'o'i da dama kafin ya mike ya cire jallabiyar ya hauro saman bed din agogo ya kalla karfe daya da mintina yau yayi mamaki yayi sallah da wuri Ashe duk rigimar da teemah take dare baiba dan watarana sai wannan lokacin yake fara sallah. wutar ya kashe ya shige cikin blanket din ya shigar da teemah jikinsa sosai ya tofeta da Addu'a shima yayi ya lalubi bakinta ya ciro tufar da bata cinyeba tayi bacci ya hadiye ya dan tsotsi bakinta ya Saki ya manneta sosai ya Dora hannunsa saman breast dinta yana murza nipple dinta ahankali tsikar jikinsa natashi yada yakeda tsini sosai ya Kara tsini da girma sai nishi yake itaka kanta mika ta fara tana kamkame Aliyu ganin zai sakata wani hali ya hakura ya cire hannunsa ya matseta gam har bacci ya daukeshi cikin wani irin yanayi da farin ciki Mara musaltuwa Asuba ta gari...............✍🏻🤦🏻‍♀Nagaji typing wuya😭🤧. Real Lagingo yar Janafty😘 Rahma Ummu Fareesa. ✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻Agaskiya masoyi yana da dadi wallahi Wanda bayada masoyi yayi kuka🤣🤣🤣yo irin wannan kauna da akema matar gwamna da ni akeyiwa😆Kut Aradun Allah Da... Uhummm bari nayi shiru kawai Abuna🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ masoyan Matar Gwamna ina yinku irin over Dinan fah Wlh ina sonka ina kaunarku ilove you irin Tafka Tafka Dinan💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *🙈yau na dan yi tonon silili🙈*🤣🤣🤣 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣2⃣* *......bayan kwana goma sha daya cuf* Yau takama teemah take fita girki suncinye lokacin su da bintu ta basu teemah da Aliyu Rayuwarsu suke abun gwanin burgewa wani irin mugu mugun so da kauna suke nunawa juna sunyi mugun shakuwa da juna teemah ta zauta Aliyu da salon darasin da mansurah ta koya mata duk kwanakinan so hudu Aliyu ya sake kusantar teemah dan baya takurata duba da yada takeshan wuya amma har yanzu ta kasa sabawa sai kukan zafi gashi idan zai shigeta sai ya danna da dan karfi take shiga teemah ta susuta Gwamna da salon soyayarta da shagwabarta da mugun dadinta da ni'imar da Allah yamata saide fitinarta da saukin fushinta abun sai karuwa yakeyi dan ko bintu bata bariba Abu kadan zatayi fushi Dole Aliyu yake lallaba abunsa abinci ko bata huce kankana gwaiba tufa ko wainar fulawa ko danwake sai fresh milk ta sake murmurewa ta kara cikowa kirjinta ya kara cika atsaye kyam tamkar gwamna baya matsasu da shansu abinda yake kara dimautashi Kenan albarkatun kirjinta tsayayyu da ni'imarta gawani mugun dadi da ta kara akan nata ihunsa har yafi na farko.bintu da teemah idan kagansu sai sun burgeka sun boye kishinsu basa nunawa barinma Bintu duk da abun na damunta ta kauda kanta ta dauki girma zamansu da teemah gwanin sha'awa Aliyu yana kokarin kamanta adalci tsakaninsu haka yaran Bintu sosai suke girmama teemah itama tana sonsu sosai Aliyu ya koma bakin aiki baya samun zama kwana biyu idan yafita sai dare suna zaga birni da kauye yanaga meke wakana abirni da kauyikansa dan yasan babban yaunine akansa dan cikin garin Gombe sai hamdala kullum burinsa wuta da ruwa da hanyoyi masu kyau Aliyu yayi kokarin yin haka haka kauyukan ma sai san barka ga temakon jama'a Wanda basuda da cin yau bare na gobe samari matasa yana iya kokarin sama musu aikinyi shiyasa farin jininsa ya bunkasa kowa sai governor Aliyu Muhammad Damba.kullum da yamma inda ya samu dawowa da wuri sai sunje sunba almajiran kofar gidansa sadaka shida da Bintu da teemah teemah tayi ta dariya bintu na tambayarta Aliyu ya zungureta akai yace ko na fadi matane ta lallasaki yanzu. aiko ta fara kukan sangarta Bintu ta girgiza kai tana musu dariya. sunje gidan hajiyar su Aliyu sun wuni da Bintu ta sake musu fada su zauna lfy ta nuna musu kulawa babu wani banbanci. daket Aliyu yabar teemah taje gidan Malika ta wuni dagacan Malika ta kaita gidan hajiya mansurah tayi mata tambayoyi yada takejin idan mijinta na saduwa da ita bata boye mataba tasake dorata kan wasu hanyoyi ta bata wani tsomi na kwana uku tunda tace ba kullum yake kusantarta ba da wasu turaruka ta sake jadada mata tarika masa salon kwanciya irin wacce ta koya mata koda tanajin zafin taimasa kukan dadi tabar na wuya ahaka teemah ta dauki darusan mansurah yau har kwana uku ta shanye tsuminta jikinta yasake daukan wani fitinanan kamshin dadi gashi tana bukatar mijinta ya kusanceta sai zuba take tasan yanaso tausayin tane yakeji shiyasa ta dauri niyar koda zuwa safene sai sunyi kafin ta fita girki. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Jiya basu kwanta da wuriba sun ciki dare suna hira teemah na masa hira da ya fara bacci ta saka masa kukan shagwab'a shiyasa Aliyu a makare ya tashi dan har an fara sallah masallaci idanu ya bude Addu'a dauke abakinsa ya kalli teemah tayi daidaya saman kirjinshi tana kwasar bacci hankalinta kwance murmushi ya saki ya janye gashinta da ya rufe mata fuska ya shafi kyakywar fuskata ya dora bakinsa saman tattausan lips d'inta ya sakar mata kiss ya janye ya kwantar da ita ya Mike zaune ya sabko ya saka takalmi ya shiga bathroom agagauce ya dauro alwalla ya fito yasaka jallabiya ya tsaya bakin gado ya rankwafo ya dora bakinsa akunnanta yana shafa gashinta muryashi can k'asa ya kirata"My Fatimana iyayan rigima Oya tashi kiyi sallah ya fada yana shafa fuskarta idanu na bude Addu'a dauke abakina na daga hannayena ya daukeni da sauri ya matsa gefe yana sakar mun murmushi"maza tashi kiyi sallah. ya karasa maganar yana tafiya. zuwa masallaci dan yasan yanzu zata fitineshi. da kallo na bishi har ya fice ya rufo kofar sabkowa nayi na shiga bathroom na hada ruwan zafi sosai nashiga cikin bath d'in najima sosai saida na Gasa gabana sosai yada mansura ta koyamun nayi wanka na dauro alwalla na daura towel na fito tafkekiyar wardrobe dinsa na bude na ciro jallabiyasa mai masifar kyau ruwan toka nasaka na fesa turaransa na dauki mayafi na yane kaina na hau darduma na tayar da sallah. Bangaran Aliyu yana dawowa part d'in bintu ya saka key ya bude ya shiga parlon shiru bangaran yaransa yaje ya tashesu suyi sallah ya iske har sunyi bintu ta tashesu cikin farin ciki. ya nufi bedroom d'in bintu kofar ya murda ya shigo da sallama tana zaune saman darduma gabanta ya sunkuya "yana murmushi "good morning my bintuna."morning my man mik'ewa yayi ya nufi gun zahara ya daukota tana bacci ya mata kiss ya maidata ya kwantar yaje ya tashi bintu ya rungumeta yana sunsunata dariya tayi"my man barni mana. "Naki na barni my bintu zo na kwantar dake ya dauketa tana dariya ya kwantar da ita ya lulubeta da blanket ."Oya kwanta ki huta kafin agama shirya yara zuwa school bye sai na fito anjima ya fadi yana ficewa ya fita ya rufo mata kofar. Bintu fashewa tayi da kuka tana buga kanta da matashi"Ya Allah kabani ikon cinye jarabawar wannan yau my man ko kiss din da ya saba mun bai munba saboda yayi aure Wayyo Allah ka ciremun kishin Aliyu Allah kabani juriya da hakuri kabani ikon kyautata masa shida matarsa Allah kabani juriyar da kauda kai kar suga gazawata dadinta ma yau zan amsheshi Allah kabani ikon sanyashi farin ciki Aliyu rawar kansa tayi yawa akan Fatimarsa sam yanzu baya shigemun dayawa Allah kabani ikon faranta masa na gyara kuskurena na baya saida taci kukanta ta tashi taje ta wanko fuskarta ta dawo ta kwanta. Kafin yaranta ashiryasu zuwa school. Aliyu yabi ta kofar parlon bintu ya bude kofa mai had'e da parlon teemah ya shiga ya rufo kofar. Teemah ko bayan ta idar da sallah ta dauki Alqira'an Aliyu ta fara karatu bata jimaba taji wata muguwar yunwa dan yanzu batada jimurin yunwa ta rufo Qura'an d'in ta Mike ta saka silifes ta bude kofa ta fito kallon kofar dakinta tayi ta turo baki ta fice step ta fara takawa anutse tana sabkowa har ta sabko direct kitchen ta nufa masu aiki suna ta aikinsu da sallama ta shigo hadaddan kitchen d'in nata katon gaske Nasira da Walida suna aiki cikin girmamawa suka gaisheta. Hajiyarmu ina kwana suna danne dariyarsu saboda uwar jallabiyar Ogansu da tasaka. Murmushi teemah tayi tace"Nasira sannuka da aiki walida wlh yunwa nakeji me zaku bani?ta fadi tana yamutsa fuska.Nasira tace "Fatima me kikeso ko mutuniyar taki wainar fulawa...? baki teemah ta washe" yauwa wlh san samu nasamu wainar fulawa da manja dan Allah. idanuwa suka zaro walida tace"to yau ba'ason man kulin kije parlo ki zauna yanzu zan soya miki akwai komai ai. murmushi tayi "yauwa nagode azuba yaji dayawa Nasira zan samu gwaiba da kankana don Allah kafin ta soya mun.? "eh zaki samu bari yanzu na hada miki. "OK ina parlo ta fada tana wucewa kwanciyarta tayi a parlo saman doguwar kujera bata wuce mintina biyar ba Nasira ta kawo mata tufa da kankana da gwaiba ta janyo table ta ajiye mata tashi zaune tayi. "Nasira nagode ta fadi ta dauka tana kaiwa bakinta tana ci. Aliyu ne ya shigo idanunsa ya sabka kan teemah ta dage sai cin tufa da kankana take tana lumshe idanu"Ya Salam my Noor wai meke damun matata ne. kalli wata uwar jallabiya da ta saka nayi magana tayi kuka cin asubah ta tarka kuma my yar babyna gama muje nima na dan mora yau kwana uku ai kin warke kullum akayi kice ciwo yau sai najiyar dake dadin Abun anyi yi shida amma kin kasa, sabawa.har ya matso kusanta yana sambatu bata saniba zama yayi yasaka hannunsa ya dauko tufa ya janyota jikinsa da sauri na dago cike da tsoro inaga shine na shagwab'e"my chocolatyna. "Na'am my yar babyna amshi kici samun yayi abaki na amsa inaci na shige jikinsa sosai na kureshi da idanu ina turo baki. "My sugar minene...? "My gwamnana yunwa nakeji wayyo chocolate kara rungumeta yayi sosai yana bata gwaiba yana lallashinta tanaci" yi hakuri me kikasa, su dafa miki? " my chocolate wainar fulawa. idanu ya zaro amma gudun kar yayi magana tayi zuciya tace bataci yayi shiru" my yar babyna zauna zanje na dan kwanta sai kinzo. kamkameshi nayi na fara kukan sangarta" wayyo chocolatyna pls karka barni. "OK yi shiru burin raina lafewa nayi akirjinshi na rikeshi gam hannuna saman fuskarshi ina shafawa shima yana shafa gashin kaina yanamun rada akunne na lumshe idanu " My Aliyuna" my Noor yunwa ko...? kai na daga masa," OK bari na kirasu janyeni yayi ya mike Kenan Nasira tashigo parlon da sallama. ina ganinta da plate na Mike na tareta na amso" wow Nasira nagode sosai na fada ina komawa kan kujera na zauna na fara ci ina daddaga yaji Aliyu ya zauna ya zuba mata idanu sam bata ji. bata gani saida taci wainar fulawa ta koshi dam tasha fresh milk tadago suka hada, idanu da Aliyu kawai sa ta b'are baki ta fashe da kuka arikice ya janyota jikinsa" ikon Allah my yar baby me kuma namiki. cikin shashekar kuka tace" yo ba kaibane ka tsareni da idanu kana kallona. "to yi hakuri ni kam da doctor na bada maganin rigima da na amsowa Matar Aliyu. Nurina tashi muje mu kwanta ya fadi yana sumgumarta ya rungumeta ya kama hanyar bene da ita. dakinsu na bacci ya shiga da ita ya wanko mata hannuwanta ya cire mata jallabiyar ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita wayoyinsa ya dauko ya kunnasu duka ukun ya ajiye gefen ya cire jallabiyar jikinsa gadon ya hauro saman gadon ya rungume teemah yaja musu blanket jikinsa ta shige sosai yana shafata" my chocolatyna? " na'am yar babyna menene. " my Haidar zo muyi sauye nabaka breast kasha ni kuma ka bani yawu nasha." eh bani. zaune ta tashi ta rankwafo tasaka masa abaki ya fara tsotsa ya kamo dayan yana murza kan ya Mike yayi tsini sosai alamun teemar tana cikin sha'awa. idanunta ta lumshe ta dora hannuta saman cikinsa tana shafawa zuwa ramin cibinsa tana shafa dan tumbinsa dayan hannunta tana murza nipples dinsa wata irin tsotsa yakema breast dinta yana dan cicizawa sai nishi take tana bankaro masa tana shafarsa duk ta rikitashi da salonta ga gunjin kukan da ta fara bakinsa ya zare. kanta ya tallabo ya had'e bakinsu ya tura mata harshesa ta cafke tana tsotsa yana shafa kanta bur ta hanashi ya tsotsa itace take sarrafashi duk ta tayar masa hankali tun yana daurewa har ya kasa ya fara murza breast dinta yana yamutsata ya cire bakinsa anata ya cire mata rigarta yasake dora bakinsa saman breast dinta yana tsotsa cikin wata irin rikitacciyar soyayya lokacin kankani ya tandeta ya tsotseta tas sai zuba take tana zuba masa sabbatu duk ta rikitashi da magan ganun soyayya da salonta k'asanta ya kafa kansa yana sha ya gigitata sai sambatu da ihu take shima arikice yake dan sai ambaliya take saboda yada harshensa yake yawo ak'asanta teemah jin Aliyu zai zautar da ita yasa ta Mike dan saida yaji ta cafke sandar girmansa tana mata shan sweet yana zunduma ihu" wayyo duniyar dadina daman kin iya irin wannan abubuwan kika barni cikin mareci wani rikitaccan Salo teemah take masa arikice Aliyu ya janyeta ya kwantar da ita daket yayi Addu'ar saduwa da iyali yanda yamata kwanciyar sai yaga ta karkace ta sake wata irin kwanciya arikice ya sate ya nemi hanyarsa saida ta saki ihun zafi lokacin da ya shigeta dan sai ya danna ga Abu ba karamiba Aliyu yana shigewa yaji yauwa baki daya ta kaishi kololuwar dadi cikin wani irin Salo ya fara tafiyar da teemah wacce taji wani bahagon mahaukacin dadi ya tsirgata tundaga tafin kafarta har tsakiyar kanta wani irin rikitaccen kunka dadi teemah ta saki tana kara gyara masa, kwanci" wayyo My Aliyu ka cuceni dama haka akeji kabarni ina shan wuya Ashhh wai my Alina Jan gwarzo yau ina ne ka kawoni wlh jina nakeyi awata duniyar dadi yau Alina karamun wayyo dadi zai kasheni ta fadi cikin shashekar kuka. Aliyu kuwa tunda ya fara baki daya ya dimauce ya gigice ga kukan teemah na musamman da ya gigitashi yaji yaje kololuwar dadi wani rikitaccen kuka ya fashe dashi yana Kiran My zaharana my noor my Fatimana my duniyar dadina my abuncin zuciyata yar babyna da iya karfinsa yana sukuwa akanta tana amsawa cikin kukan tana cewa ya kara mata akwai dadi cikin ihun kuka yace"wayyo My duniyar dadina wallahi idan banyi wasaba kasheni zakiya da dadinki yau na mutu na lalace Fatina Allah albarkaci rayuwarki namarasa me zanyi wallahi ni nasan ke dayace ba ta biyunki wayyo yar babyna mai dadin duniya zumarki da bance ya fadi cikin shashekar kuka yana sukuwa itama cikin kukan tace" wallahi Aliyuna Jan gwarzo bazan iya rayuwa babu kaiba cigaba wai my chocolatena i love u more. to fah haka suka haukacema juna teemah kuka Aliyu kuka sai sambatu sukeyi duk teemah tanajin mugun zafi amma yada gwamna yake bida ita cikin Salo salonsa yana sassakarta da irin kwanciyar da take masa yasa dadin yafi zafin yawa dan yau sun haukacewa juna abun ba'a cewa komai Dole na barsu. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ da misalin karfe goma shadaya na safe zaune suke saman dining teemah na rungume jikin Aliyu yana lallabata tasha tea taki sai kuka take harda shasheka ta ririkeshi ajiyar zuciya ya sabke ya dauketa suka dawo parlo ya zauna yana rungume da ita" my yar babyna pls kiyi hakuri kinga babban meeting ne agabanki mai girma shugaban k'asa ya kirana muna tsaka da haraka Dole zan tafi kwana uku ne ba yawa idan na dawo kwana biyune kawai zanma yayarki na dawo gareki idan kin hada kwana biyar Kenan. wani irin kukane ya kufce mata" wayyo my chocolate ya zan iya rayuwa rashinka har kwana biyar wayyo Aliyuna zuciyata ciwo takemun rashinka cutace babba agareni don Allah My chocolate katafi dani wlh bazan iya zama baka kusanaba. ta fadi tana rukumkumeshi gabaki daya hankalinsa ya tashi yama rasa ya zaimata kansa ya kifa gadon bayanta ya lumshe idanunsa yana sabke tagwayen ajiyar zuciya ajere yana buga bayanta hawaye na zubowa daga idanunsa ga bintuma da ya fada mata kukan ta tisasa gaba tanayi ga teemah shi kansa jiyake bazai iya daukan wannan lokacin baya tare da teemarsa ba barema yau dadin da tajiyar dashi tashayar dashi madara so ta nuna masa itadan masoyiyarsa ce ta hakika yayi mutikar mamaki yarinya karama kamar teemah ta iya tafiyar da babban namiji kamarsa ta daukesa cak tajiyar dashi zumuwar dadi ta iya kukan dadi haka duk abinda ya kara dulmuyashi cikin kogin sonta yakeji ayanzu babu ta biyunta agareshi zai iya komai akanta muryashi na rawa ya dagota yace" My Fatimana yanzu ya kikeso nayi banason kukanki kiyi hakuri jirgimun shabiyu zai tashi da sauri na dago na kalleshi naga ganin hawaye fuskarsa na rikice na tallabo kansa " my Haidar bari kwalla na daina kukan wlh zan jure rashinka zanyi Addu'a Allah ya bani dangana na fadi ina fito da harshena na lashe hawayen fuskarsa na gira zamana jikinsa na ciro breast DINA daya nasaka masa abaki da sauri ya cafke yana tsotsa ya lumshe idansu yana sabke ajiyar zuciya kansa na rika shafa masa ina sakar masa kiss akunne har yasamu nutsuwa cizona yayi a nipple nasaki kara" wayyo my Aliyu gwarzona zafi zanyi kuka saki yayi yana dariya nima dariya nayi ya maidamun abuna Riga yana murzawa ta Riga yana lumshe idanu" my Haidar pls natafi gidan Malika nayi kwana daya karkace ah ah my gwamnana pls. murmushi ya saki" OK bakin kwana daya gobe ki dawo na gama miki rejestretion na wayec ah Martrix international Academy kinga jibi zaku shiga aji ana makarantarsu Asif ne. ihun farin ciki nayi na makalkaleshi ina murna" Wayyo My gwarzon Gwamnana shugaba mai adalci gida da waje wallahi ina sonka mijina mutuwace kadai zata rabani dakai ashagwabe nace" my Mijina? " na'am My Matata duniyar dadin chocolate menene fadamun? " my babyna gwamna ina sonka wlh ni nama manta ankoma makaranta yo ka shagalar dani Ka kaini kololuwar dadi ina zan sani. murmushi yasaki zaiyi magana wayarsa ta dauki ringing kan table din ya kalla ganin boos ne ya Mike da teemah tana rungume jikinsa ya haura sama da ita sai kyalkyala dariya take" My Alina yau munji dadinmu sosai ko? " bari kedai yar babyna my dadin duniyata. kaya ya saka mata doguwar Riga ta shadda milk color ya saka mata hijabi chima milk din jaka milk takalmi milk komai milk ya dauko wayarta yasa mata ajaka ya goyata suka fito saida ya sabko k'asa ya sabketa ta dauko jakarsa da ta shirya masa kayan tafiya ta danne kukanta da damuwarta ya kwashe wayoyinsa ya kalleta murmushi na sakar masa "my Noor muje ki dan zauna gun bintu anjima boos zaizo ya kaiki bayan son dawo daga Airport ya fadi yana kama hannuna kasa magana nayi ina rike da jakarsa da tawa ya bude kofar da yakebi muka shiga bangaran Bintu ni na manta ko yan aikina banma sallamaba.a parlo muka isko bintu zaune tana waya tana kwasar dariya ita da matar Jamal Abokin Aliyu dan yau sunada meeting Akan yada zasu koyama mata sana'o'in hannu da temakawa nakasassu da gajiyayu. dan duk yaunin ya rataya wuyan bintune amatsayinta na matar gwamna hannun Aliyu teemah ta saki ta nufi gun bintu da gudu ta fada jikinta. Bintu ta kashe wayar ta rungume teemah"my Fatima ykk yau nayi missing dinki Aliyu yace "my bintu nifa ya fadi yana daukan zahara dariya tayi tace"my man harka mana. "to zo na ganki jirgi na jirana. Murmushi tayi tace "wlh dazu da kafito nazata wasa kakemun dan kasani kukane ashe da gaskene. ta fadi tana janye teemah ta Mike tabi bayansa a zaune ta iskoshi ya bata hannun ta kama ya fizgota jikinsa "my bintuna zan tafi sai nayi kwana uku insha Allah zanzo gareki ki gyaramun kanki da kyau ya fadi yana kissing dinta ya janyeta jikinsa ya Mike"to lokacin yayi zan tafi kimun Addu'a anjima za'akai my zahara gidan Malika.rungomeshi tayi ta masa Addu'a acikin kunnensa yana murmushi yana rungume da zahara suka fito teemah na zaune ta kurawa Tv idanu wayar Aliyu ta dauki ringing ya daga "hello Boos angama shiyar komai kazo kofar parlon Bintu ganinan fita ya fadi yana katse Kiran wayoyinsa biyu suka soma ringing atare kin dauka yayi Bintu ta dauki jakar ta kama hannun teemah suka rakoshi har kofar parlo teemah jikinta har rawa rawa yake ta kure Aliyu da ido shiko da gangan yaki kallonta dan yasan hankalinsa zai tashi kuma kuka zatayi bintu na bude kofar tabshi jakara boos na tsaye Aliyu yaba Boos jakar yayi gaba yace"Bintu ki gaishemun da yarana sai nadawo my zahara bye ya fadi yana wucewa da Sauri bintu kanta idanunta sun ciki da kwalla hannu teemah ta kamo muryata asark'e tace "zahara muyi hakuri zai dawo kinji kawai sai ta fashe da kuka ta rungume bintu itama bintun kukan ta Saki ta rungume teemah dan ayanzu tafi teemah bukatarsa ta tsumu sosai gashi tafiya ta fado masa kai tsaye bintu ta tsayar da kukanta ta lallashi teemah har tayi shiru tajata suka zauna tana bata labarin dariya amma teemah Sam batada nutsuwa dan zazzabima ya zubo mata Bintu ta dauko mata magani ta bata tasha ta rungumeta ba jimawa tayi bacci Bintu ta kwantar da ita saman kujera tana mamakin yada yarinyar tayi yar kiba tayi jajir komai.nata mai kyau murmushi ta Saki "Aliyu zaki na bintu da Bintu Baban Bintu aikinka na kyau har ka harba Zahara taka da wuri haka masaha Allah Allah ya raba lfy nikam nasan fitinar Fatima sai mai Sabon ciki mik'ewa tayi ta nufi bedroom tana shiga taji karan knocking din kofar parlo saida tayi abunda ya kaita ta fito lokacin jiddah taje ta bude musu Fadila ce da Safina ta gansu zaune sun zubama teemah idanu Safina haushine yasata ta ingiza teemah da tayi daidaya tana bacci saman doguwar kujera zata fado ga wani karamun table glass kusan inda zata fado Bintu tayi Sauri da gudu tayi kan teemah tana cewa Fadila kutarota karta fado Sabon cikine da ita don Allah ku temakeni ku rufamun Asiri.............✍🏻 💃🏻Yar Janafty ce😘 Rahma ce ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣3⃣* ....aikuwa kafin Fadila ta iso ta tareta sai ga teemah ak'asa ta fadi table din ya goce ta tayi k'asa rufda ciki ta fadi saman kafafun table din ta Saki Kara saboda azababban zafin da taji ta karce ahannu ga cikin na mata mugun ciwo. da gudu Bintu ta iso ta kamata ta tayar da ita hankalinta atashe duba da yada teemah ta rike cikinta tana hawaye bintu tace"Fatima sannu ina yake miki ciwo? " wayyo Aunty cikina wayyo cikina arikice Bintu ta jata kujere ta zaunar da ita ta dauko wayarta ta kira number Dr zubaida bugo daya ta daga " Dr kina hospital ne... ? dagacan ta bata amsa" eh ranki shidade ko nazone" no gamuna zuwa. Kitt ta kashe kiran ta kira number direban ta tace ya fito da mota zasu hospital.Teemah kuka take sosai tana rike da cikinta sai murkususu takeyi bintu ta kalli Safina wacce tayi tsuru tsuru da idanu batace komai ta shiga d'aki da gudu ta canza kaya ta Goya zahara tace" fadila kuje gida kawai safina nagode yau kin nunamun kauna mutikar kikayi sanadiyar salwantar Abu biyu daga cikin daya ko duka wlh bazan. taba yafe miki ba. ta kama teemah suka nufi kofar parlo teemah ta galabaita sai zuface take keto mata jikinta na rawa kofar bintu ta bude tana Addu'ar kar Boos ya Gansu dan tasan tabbas sai ya fadawa gwamna. suna fitowa direban na tsaye da mota kusan part din bintu da security guda biyu suka bude masu. mota Bintu tasaka teemah ta shiga ta zauna ta rungumeta sojojin suka shiga motar direba yaja suka nufi get. teemah wata irin Azaba cikinta ke mata sai ciza baki take ta rike bintu gam" wayyo Anty zan mutu wayyo ciki. " yi hakuri zahara dan Allah kirufamun asiri babu abinda zai sameki insha Allahu. ana bude musu get suna ficewa direba gudu yayi sosai jin yada teemahr take kuka. cikin yan muntuna suka isa hospital din cikin gagawa aka amshi teemah dan har jini ya bata mata zaninta abinka da milk color din zane Bintu ganin jini jikin teemah ya bata kujera da ta zauna zuface ta fara keto mata hankalinta atashe ta kasa tsaye ta kasa, zaune hawaye ya wanke mata fuska tabbas tasan cikin zahara zubewane yayi ina ne zatakai tashin ahankalin Aliyu me zatace masa ya zatayi bayan tasan duk abinda yawakana idan baya gari tun tana ita daya sai ya kalla a ccTV camera zuface ta karyowa bintu ta rasa meke mata dadi. can ciki ko Dr zubaida ce tsaye kan teemah ta gama ganowa cikine jikin teemah na tsawon sati uku cif amma tayi kokarin temakawa wajan tsayar dashi amma ina abun yaci tura saboda ta bugu kan cikin dayawa ga marata ma ta bugu sosai teemah wata irin naunin azaba takesha ta fice haiyacinta jitake tamkar mutuwa zatayi ga wani irin azababban ciwon ciki Wanda saida ta sume zubaida tayi iya yinta amma ina hukuncin Allah babu mai dakatar dashi dan cikin ya zube ga teemah cikin mawuyacin hali dan har cikin ya gama zubewa batasan idan kanta yakeba gashi ta zubar da jini allurai zubaida ta hada da maguguna ta sakamata Karin ruwa tasan azabace zata dawo haiyacinta zuwa jimawa idan maguguna da Karin ruwan sun ratsata bayan ta gama ta fito. Bintu najin karan bude kofar ta nufi gunta. "Dr ya jikin nata...? zo mushiga daga ciki dakin da teemah take suka koma bintu ta zuba mata idanu cike da tausayinta tana hawaye. Dr zubaida tace" wlh nayi yina amma cikin ya fita gashi ta bugu sosai garin yaya haka ta faru a saman me ta fadane...? Bintu hankalinta a tashe tace" daga saman kujerane ta fado ta bugi table ya goce ta fada saman kafafunsa. "to Allah yasa kada ta samu wata matsala yanzu sai tadawo haiyacinta zan sake bincikata ko babban doctor da kansa kidaina kuka zata warke insha Allah yanzu kije ki kawo mata kaya kafin ta farka da abunci mai kyau za'a kulata sosai har ki dawo.Kai bintu kawai ta daga hankalinta amugun tashe dan batasan ya Aliyu zai amshi abunba suna fitowa ta nufi gun motar sojan ya bude mata mota ta shiga suka nufi gida. Suna zuwa ta iske Boos na nan yana ganinta ya nufi gunta" ranki shidade ina kukajene Oga yace nakai amarya gidan yayarta. " Boos mu dan kebe zamuyi magana can kusan part din bintu tace" Boos dan Allah karka fada masa wlh bata lfy tana hospital kuma kasan idan yasani zaice ya dawo gashi taron nada mahimmanci zan kula da ita sosai pls idan ya kiraka kace ka kaita. " to shi Kenan madam Allah yabata lfy. "Ameen nagode ta fadi tana shiga ciki. Kiran Malika tayi tace tazo yanzu. agaguce tasa aka hadawa teemah girki mairai da lfy kayanta kala biyu ta daukarwa teemah abayoyi ne dan dinkita yama teemah yawa sosai pant ko tanada sabbi Wanda bata saba sunyi kananu su ta hado acikin kayan ta zauna jiran agama girki kafin Malika ta Iso. Malika ko hankalinta atashe ta kai yaranta gidan hajiyar Mu'azzam ta nufo gidan gwamna.jiddah sun gama hada komai malika ta iso bintu ta tarbeta cikin sakin fuska dan kar ta daga mata hankali. Bintu tace" jiddah zan koma hospita kirawo Asma'u mai kula da yara. da sauri taje ta kirawo Asma'u sukazo tare. " yauwa Asma'u ki kula da yara idan sun dawo daga school sai nadawo jiddah keda zuwaira kuyima yarana girkiki mai kyau pls. atare sukace "insha Allahu hajiya zamu rike Amana" yauwa nagode kuje sha'aninku sai nadawo. Malika tace"Aunty ban fah ganeba. "Malika muje zaki gane jiddah zo dauki kayan muje mota. da gudu tazo ta dauki kwandon abuncin da yar jakar suka fito Malika hankalinta duk atashe yake. suna fitowa. suka nufi gun motar direban na jiranta da security guda biyu suka bude musu motar suka shige direba yana suka tafi. Suna zuwa hospital direct room din da aka warema teemah suka nufa saida Bintu takira zubaida awaya tazo ta bude musu suka shiga Malika tayi kan teemah da gudu ta rungumeta itako baccin walaha takeyi kuka malika ta fashe dashi" Anty meye yasami Fatima.? " malika cikintane ya zubo satinsa uku ajikinta inji Dr zubaida. Bintu zama tayi gefen gadon tana hawaye tarasa meke mata dadi. Malika saida taci kukanta tayi shiru ta rungume kanwar tata tana shafa kanta tace" Aunty Bintu sannu Allah yabaki ladanki wlh idan watace bazata temaketa ba saide ta mutu Allah ya Kara hada kanku. Bintu tace"malika babu komai wlh ni kanwata na dauketa Allah yabata lfy. sai wajan karfe daya teemah ta Motse cikinta na mata ciwo Bintu da malika suna mata sannu malika ta kamata ta Mike suka shiga toilet ta hada mata ruwan gumi ta cire mata kayanta da kanta ta gasata sosai teemar sai kuka take saboda zafin ruwan ga ciwon ciki na damunta. bayan ta gama mata wanka bintu ta beko mush kayan malika ta saka Mata teemah tana cije baki ta kimtsa soka fito. ahaka suka lallabata taci abunci kadan Dr zubaida ta mata gwaje gwaje taga akwai sauran gudajin jini acikinta Dole saida aka mata wankin ciki Wanda ba karamar azaba tashaba duk saida suka zubar da hawaye bintu sai Allah ya isa takewa Safinar bayan an gama mata alluran bacci da Karin ruwa yasha maguguna sai karfe biyu Bintu ta tafi gida ta duba yaranta ta dawo. Bayan sallahr la'asar malika na tare da teemah har yanzu bacci take tana rungume jikin malika Aliyu ya kira wayar teemah ba adadi sai yanzu malika taji ringing din wayar ta janye jikinta ta janyo jakar teemah ta bude zip din ta ciro wayar tayi picking ta Kara akunneta. tayi sallama dagacen ya amsa" malika lafiya kuwa me yasami Zahara bata daukan kirana. idanu malika ta fara rabawa sai tayi saurin cewa" mura take Tasha magani shine take bacci. " wayyo baiwar Allah OK zan kira zuwa dare lokacin ta Tasha dan Allah kikulamun da ita karki barta cikin damuwa kitt ya tsinke kiran. ajiyar zuciya Malika ta sabke. tana jinjina son da Aliyu yakema kanwar tata tabbas idan yasan da maganar ta bintuce dawowa zaiyi. teemah bata farkaba sai dare lokacin bintu tazo Dr ta sake duba teemah da kyau Alhmdllh bataga matsalar komaiba ah maharfarta lfy lau take. Bintu ta gaya mata cikine da ita ya zubo teemah mamaki tayi ciki kuma basarwa tayi abun bai dametaba ita dadima taji ai gani take bata isa ajiye yaraba. matsalar daya ciwon ciki dayake. damunta kuma tana zubar da jini shiyasa Dr tace sai tayi kwana biyu ta huta sun Kara dubata sosai Bintu ta roki Dr karta fadawa Aliyu teemah tace ita bazata fadaba dama batason ciki haka suka binne maganar agurin tunda bayanan bai saniba Bintu ta samu nutsuwa sosai hankalinta ya kwanta niko nace bintu kin manta gidanku akwai cctv camera sai karfe Tara tabaro hospital malika ita da yarta mai sunan iyayye su shuraim suna can gidansu Aliyu da yakira teemah haka ta daure sukasha hira tana ciza baki dan ciwon ciki na damunta sai can dare sukayi sallama yana Kara jadadda mata gobe ta koma gida. Dr tazo ta Kara dubata tayi musu sallama teemah ba jimawa bacci ya dauketa malika kuwa tunani takeyi idan Aliyun yasan da cikinsa fa ya kenan ahaka har bacci ya dauketa bangaran bintu taji ta samu nutsuwa tunda tanada tabbacin Aliyun baisan da cikin ba ************************************ Bayan kwana biyu yau teemah kwananta biyu hospital tayi sauki sosai ciwon cikin yayi sauki jinin ya tsaya ta murmure sosai tanacin abunci Bintu da malika suna bata kulawa ta musamman har yau Aliyu baisan meke faruwaba teemah ta ajiye hankalinta suna waya da Aliyu bata masa rigima sosai da koke koke saide shagwabar da tazama jinin jikinta har mamaki yake ya akayi bata masa kuka niko nace Aliyu Dama cikinka ne dan fitina yanzu kuwa yazube Bintu tayi kokari sosai wajan kulawa da teemah koda wasa bata yardaba yaranta suka sani dan karma suyi subutar baki su fadawa dadynsu watarana. Yau tin asubah Malika ta shirya musu kayansu tana jiran Dr tazo ta sallamrsu saboda teemah zata school. Karfe shida da rabi Dr Zubaida tazo ta sallamesu bayan ta Kara duba lafiyar teemah taji dadin yada ta warware sosai Bintu ta turo direba aka daukesu harda security suka nufi gida. Suna zuwa gida part din teemah suka nufa suna shiga Nasira ta taresu "hajiyata kika tafi gida ba sallama sai anty bintu mukaje muka tambaya. murmushi teemah tayi tace"Afuwa yanzu ina saurine zamuyi magana idan na dawo Makaranta zani anty muje na shirya. sama suka haura dakin teemah suka shiga agagauce tayi wanka ta shirya ta saka Riga da siket na less blue takalmi jaka mayafi komai nata blue colour ta saka batayi kwalliya ba amma tayi masifar yin kyau yarintarta ta fito karara ta kwashe takardunta ta zuba ajaka Malika tace"masha Allah kanwata bazaka saka hijabi ba kuwa...? "Haba anty muje na makara ko zaki taimaka kimun gyaran daki. "Wlh bazan tsayaba dariya teemah tayi sauka sabko k'asa teemah tama su walida sallama suka fito Boos na jiransu ya bude musu mota suka shige. direba yaja suka tafi. direct Matrix international Academy suka nufa. lokacin da sukaje tuni har anshiga aji an rufo kofar get amma da yake matar manyace tana zuwa aka bude mata kofar har kofar aji Boos ya rakata aciki gun zamanta ma daban saida ta zauna Boos ya fito ya shiga motar direba yaja ya tafi gidan malika suka nufa sai yanzu ta tuna basuma bintu sallama ba. tana zuwa gida ta kirata ta bata hakauri bintu tace ba komai ai tasani gagawa sukeyi Fatima ta makara zuwa zana jarbawa. Malika bayan ta huta ta tafi gidan surukanta ta dauko yarnata dan tayi kewarsu ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ teemah basu baro makarantarba sai karfe uku da rabi bintu ta aika mata abunci ran teemah duk adagule saboda wani matashin saurayi tunda yaga teemah ya rasa nutsuwarsa adakin jarabawar ya kasa sukuni sai ya fakaici jama'a yake mata magana yana mata wani shegen kallo tayi me tsiwar har tagaji gashi ba wani dadin jikinta takejiba batason takura daket adadafe suka gama har ta tafiyarta Ashe biyosu yayi dan baisan matar gwamna bace ai yanaga gidan da aka kawo teemah yayi baya amotarsa domun daura damara samun yar gidan gwamna dan lokaci daya Allah ya zuba masa azababban sonta. Dan yaji zaiyi yaki da duk Wanda yace zaima katanga da yar kyakyawar yar gidan gwamna sai yayi duk yada yayi yajawo hankalinta gareshi. teemah agajiye tazo direct part din bintu ta yada zango a parlo tayi kwanciyarta sai bacci bintu na tsokarnata Raudah na jikinta azaune bintu ta korata sai yamma lilus teemah ta tashi bintu tasa aka kawo mata abunci taci atakaice teemah sai darena ya kaita gidanta tabiyewa su muneerat da Asif suna game a tv bintu nayi musu dariya. tana zuwa wanka tayi tayi sallah ta kwanta dan taga jinin ya tsaya wayarta ta kashe danma kar Aliyu ya hanata bacci baima kiraba dan bashida lokaci sosai. *** Washe gari da misalin karfe biyar teemah da bintu suna zaune a parlo Bintu anci uwar kwalliya ta hade cikin wani rantsarsan material Ja mai ratsin baki kasancewarta farar mace tayi kyau sosai ansha kunshi da kitso haka teemah hafsat ce ta musu kanwar mu'azzam domin tarbar mijinsu bintu dubu ashirin ta bata dan kunshin yayi masifar yimusu kyau haka kitson kasancewar teemah nada gashi sosai Bintu baki yaki rufuwa teemah tace"kai Aunty don Allah ki rufe bakin mana abinda my man din naki sai jibi zai iso. ta fadi tana dariya dukan wasa bintu ta mata tayi dariya tace"abakinki kajini da muguwar yarinya jiniya sukaji ta karde gidan yaran suka fara ihu"momy dadynmu ya ISO teemah tace"wlh kuwa nima naji jiniya oh su Anty amarya ta fadi tana dariya"amare dai ko yarinya ta fadi tana bata zahara ta Mike ta nufi dakinta teemah kuwa wani irin farin ciki ya cikata sai zuba idanu take a hanya kofar shigowa shiru wasa ta shigama zahara tana dariya. can farfajiyar gida Aliyu ne tare da mukarabansa motoci har guda goma ajere cas sun faka aka bude masa kofa ya fito cikin shiga ta alfarma yayi masifar kyau fuskanar babu walwala sosai almar yau amulkin yakeji wayoyinsa Boos ya kwaso sauran security sukaja baya ya fara takunsa cikin nutsuwa da mulki ya damfari gidan bintu wayoyinsa na ringing bai amsaba saida sukazo kofar shiga parlon ya amsa ya abude masa kofa ya shige ya daga wayar ya kara akunne ya shogo parlon da sallama yaran suka baibayeshi Bintu na zaune ita da teemah ganin yaran yasa babu wacce ta tashi teemah ta zuba masa idanu kamar ta hadiyeshi takeji yaran ya daga daya bayan daya yamusu kiss ya kalli matan NASA kowace ta tsaresa da idanu murmushi ya sakar musu ya daga musu gira ya nufu dakinsa yana waya. Bintu tace tashi kije kimasa sannu da zuwa na baki izini ki rungumi mijinki kimasa kiss sai ki fito na amince miki Fatima tashi. da sauri na kalli anty bintu bakina na rawa nace"ah ah Aunty ai ba a haka ni bazan jeba ki tashi kije karyaga kin kyaleshi. "no kije zahara ni nabaki dama. ganin kar nashiga hakkinta yasa na dauki gyalena kamar zani na fice da gudu ina dariya nayi mata gwalo "nide anty ba ruwana kingama na gudu lokacin magarib ya kusa na fice ina dariya. Bintu kai ta girgiza ta Mike ta nufi dakin Aliyu yana bathroom yana wanka dakin sai uban kamshi yakeyi saboda gyaran da bintu ta masa jallabiya ta zabo masa mai kyau ta fesheta da turare sai gashi ya fito daure da towel da gudu ta karasa gunsa ya ware mata hannayensa ta rungumeshi"welcome my man nayi missing dinka sosai. murmushi ya saki ya rungumeta yana juyi da ita"my bintuna nima nayi missing dinki bintuna irin wannan kyau haka masha Allah uwar gidana sakinsa tayi ta goge masa jiknsa ta saka masa rigar ta fesa masa wani turaran kamota yayi ya fara kissing dinta sosai ta biye masa suka dan mora kafin ya saketa yana murmushi "my bintu na tafi masallaci sai nadawo tare suka fito saida ya dauko zahara ya mata kiss yana shillata ya ajiye yace"ina my zahara ba nagantaba? " ta gudu ai daga cewa ta shiga kana ciki taji kunya ta gudu gidanta. kai ya girgiza yaja yaransa suka tafi masallaci. Bintu zama tayi saida aka fara Kiran sallah ta dauki zahara ta shige d'aki. Teemah kuwa tana zuwa part dinta kitchen ta nufa da kanta ta hadawa Aliyu fruit mai shegen dadi tasa a fridge ta Haye sama ta sake wanka ta tsatsara kwalliyarta tasaka mini siket da Riga iya cibinta ta dauro alwalla ta saka abaya saman kayan ta shimfida darduma ta tayar da sallah dan tun tana kitchen akayi Kiran sallah. bata tashiba saida tayi isha'i ta cire abayar ta fesa turare ta sabko k'asa ta kunna Tv tayi zamanta tana kallo. Aliyu bayan ya dawo daga masallaci bintu ta jashi kan dining da yaransu saiada ta ciyar dashi sosai da launinka kalolin abuncin da tamasa yaji dadi sosai bintu ta fara canzawa bayan sun gama suka dawo parlo yace mata bari ya leko zahara ta amsa masa ya fice. Teemah ganin Aliyun shiru baizoba ta kashe TV taje ta dauko fruit dinta tana hawaye ta haura sama ta nufi dakin Aliyun tayi kwanciyarta saman makeken gadonsa tana kuka tana juyi. shiko da yazo babu inda bai nemeta batanan ya nufi dakinsa yana murdawa ya shiga ya ganta tana kuka da gudu ya karasa saman gadon ya hauro ya ciccibeta ya rungumeta gam"Ya Salam Rabin raina my Noor menene kike kuka meke damunki yi shiru ki fadamu wlh duk kin rame yar kibar da kikayi duk babu my duniyar dadina chocolatenki ne ya tafi ya barki ko...? kai na daga masa na shige jikinsa sosai ina makaleshi a shagwab'e nace"my chocolatyna kaina katafi ka barni da maraicinka ka. "Yi hakuri my yar babyn chocolate nima nadamu da rashinki bar kukan wow babyna kinyi kyau bari sai jibi zan duba kunshin da kyau da kitson duk nabiya ya fadi yana tallabo kaina ya had'e bakinmu yanamun chakulkulo da sauri na cire bakina ina dariya na janye jikina na sabko na tsiyaya masa fruit din awani cup glass mai kyau na hau Saman cinyarsa na tallabo kansa"Mijina barka da zuwa Alhmdllh ina Mika godiyata ga ubangiji Sarkin kowa mai kowa mai komi da ya maidoka cikin iyalinla lafiya sannu da zuwa mai gidana amshi kasha kaji sanyin aranka. na kafa masa cup din yana sha cikin nutsuwa ina shafa kansa murmushi kan fuskata idanunmu cikin juna saida ya shanye na janye cup din zan Mike naji ya janyoni ya kwantar dani ya Haye samana saboda tsabar farin ciki Aliyu ya kasa furtawa teemah komai rungumeta kawai yayi ya tura kansa tsakiyar kirjinta yana sabke ajiyar zuciya ya lumshe idanunsa yana shafa kitson kanta ya kamo tafin hannunta yana murzawa ahankali yanajin taushin hannunta kamar auduga ji yake kamar ya hadiyeta dan so da kauna ya hanata kwakwaran motsi sosai ya makalemata jin ya sakar mata nauyi dayawa yasa ta fara nishi ta turesa"My Haidar ka matseni sosai ka dagani pls wayyo my gwamnana zanyi kuka Allah kuwa. "kanta ya tallabo ya lalubo bakinta ya cafke yana kissing dinta cikin nutsuwa yana tsirta mata yawunsa tana hadiya tanajin wani mugun dadi ta kara mannesa suna kissing din juna cikin gagawa Aliyu ya sauya salon da zaisaka teemah bacci dan kartayi kukan rashinsa dan basuda isashan lokacin romance dayawa aikuwa minti biyar ya kashe mata jikinta ta makaleshi tana kiransa"My chocolatyna yana amsawa acikin kunneta sai bacci yanajin saukar numfashinta ya janye jikinsa ya gyara mata kwanciyarta ya janyo pillow ya runguma mata ya tofeta da Addu'a ya lulubeta da blanket har kanta ya kara mata gudun Ac ya kashe wutar dakin ya kunna mata ta gefen gado ya fice ya rifo mata kofar ya sabko ya kashe wutocin parlon yabi yar kofar kwanar parlon yasa key ya bude ya shige ya rufo ya zare key ya nufi gun Bintunsa................... ✍🏻 Rahma ce Ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣4⃣* .....da sallama ya shigo Bintu na gyarawa Raudah gashinta tana daure mata da ribbon ta amsa kusanta ya zauna yana sakin murmushi. Raudah tace"dady ce momy tabarmun gashina zafi nakeji. "Baby Raudah kiyi hakuri agyaramun ke ya fada yana daukan zahara yana mata wasa lips dinsa ya Samata abaki ta wawura tana tsotsa Rauda na dariya"dady zahara akwai kwadai ko? " bakinsa ya zare tako fashe da kuka. akafadarsa ya dorata yana jijigata dariya yayi" my zahara bazaki cinyemun bakiba my Bintu yarinyata yunwa takeji kulamun da yarinyata. dariya tayi saida ta gama kamema Rauda gashinta ta amsheta ta fara shayar Da ita. Aliyu ya Mike ya dauko Laptop dinsa ya koma gefe cikin wasu manyan kujeru ya fara wasu bincike da duba sakonni Rauda tazo jikinsa tana masa surutu ta haye bayansa murmushi yake dan hankalinsa bisa laptop muneerat ya kira" my muneena zo nan. da gudunta ta karaso ta zauna kusansa" my muneena maza aje adauki karatu abar game haka baby Rauda tashi maza kuje. "Dady ina gurinka ni bazan jeba muneerat kiss tama dadynta taje gun bintu ta mata ta nufi dakinsu. yakai kallonsa gunsu mucotar yace" mucotar Asif Oya ku tashi aje adau karatu akwanta maza akashe Tv game ya isa. mik'ewa sukayi suka kashe Tv sukazo sukawa iyayan nasu kiss suka nufi dakinsu dumon karatu. Aliyu yaci gaba da aikinsa Rauda na bayansa har tayi bacci. Bintu ta kalli agogon bango taga karfe 11:30.pm taje ta kai zahara bedroom ta kwantar da ita agonda na yara ta fito ta dauke Rauda ta kaita dakinsu muneerat har tayi bacci da littafi agabanta kai bintu ta girgiza" Munnee kina karatu kikayi bacci kwanciyarta ta gyara mata ta dauke littafin ta to fesu da Addu'a ta lulubesu ta fito ta shiga dakin mazan idansu biyu tace" Asif maza ku rufe littafin ku kwanta maza. ajiyewa sukayi sukai shirin kwanciya tana tsaye har suka kwanta tasasu suka karanto adu'ar bacci ta kashe wutar dakin ta fito ta janyo musu kofar. Aliyu na zaune yana aikinsa waya manne akunnasa kusansa ta zauna ta kwanto jikinsa. rungumota yayi yana shafa bayanta yana magana" OK Alhaji babu Matsala za'a duba insha Allah wlh abubuwane sunyimun yawa satinan ban hutaba Sam gobe ma inada fita tin safe sai zuwa dare zan samu zama amma zanyi magana da Sanator Nuradeen. Ok night kitt ya tsinke kiran ya zubawa bintu idanu yana murmushi baki ta turo ta Kara shigewa jikinsa. " my bintuna kinajin bacci ko...? "My man" my bintu ya fadi yana kashe Laptop din ya Mike da ita tana jikinsa ta makaleshi tana dariya ya nufi bedroom dinsa da ita" wayyo my bintuna zaki karyani me kikaci yau. dariya tayi tana kissing dinsa har ya isa ciki ya zaunar da ita saman makeken gadonsa ya fice ya dauko zahara agadonta yazo ya ajiyeta kusansu ya koma ya rufe ko ina ya nufi dakin yaransa ya tofesu da Addu'a. ya kashe wutocin parlon ya dauke laptop ya dawo lokacin bintu tayi shirin bacci har ta kwanta Aliyu bathroom ya shiga yayi wanka ya fito ya murza mai ya saka kayan bacci ya fesa turare ya kashe wutar dakin ya kunna ta gefen gado ya hauro saman gadon ya rungumo Bintu. murya can k'asa yace" my Bintuna kinyi kyau kin zama yarinya sai kamshi kike jikinki yayi taushi bani sirrin ya fada yana sunsunata da shafarta lamo tayi jikinsa tana murmushi "kai my man nidin kuma. " yes kedin tauraruwata. shafarsa ta fara tana murza kan nipple dinsa ajiyar zuciya ya sabke ashagwabe tace" my man nice tauraruwar taka...?" Yes my bintotona ya fada yana had'e bakinsu ya fara kissing dinta cikin nutsuwa yana rikirkita mata jiki da salonsa ta biye masa tana temaka masa sun jima sosai suna romance saida wutar sha'awar kowa ta kunna tukun Aliyun yayi Addu'a ya nemi hanyarsa ya shige amma ta dan matse kadan ga wata irin ni'ima da take fitarwa yana shigewa ya fara aiki sosai baji ba gani yana shan yaji da nishi yace" wai bintu dadi Ashhh kimun kuka don Allah inaso shasheka ta fara tana bashi hadinkai sosai amma Sam takasa masa sambatun da yakeso sai shine yakemata hira yana Kara sauya salon yada zatayi masa yanda teemah tamasa ranar amma Sam takiya tun yana rokon tamasa harda hawayensa tace ita fah Sam ta kasa kukan amma tanajin dadinsa sosai ci gaba yayi da kashe arna yana zungurarta da iya karfinsa sai shine yake gyara mata kwanciya da haushi haushinta yake cacakarta amma shima shiru yayi da bakinsa 30 minute yay asamanta yana release ya mirgina gefe baiyi sha'awar zarcewa ba ya kwanta rigingine ransa abace yana furzar da iskar bakinsa mirginawa tayi ta kwantar da kanta kirjinsa ta kamo hajiyarsa tana murzawa" my man kayi hakuri wlh inajin dadi janyeta yayi yace" No karki damu hakurin me zanyi tunda haka, kikeso insha Allah zakika sauyi tunda kina gamsuwa shikenan Alhmdllh banida damuwa ya Mike zaune ya cire hannunta daga jikin hajiyarsa ya sabko ya nufi bathroom yayi wanka tsarki ya fito jikinta asanyaye ta Mike ta sabko ta shiga bathroom. Aliyu ya saka jallabiya ya hau saman darduma ya tayar,da sallah. Bintu ta fito taga yana sallah tasaka kayanta ta zauna jiransa. Yajima sosai kafin ya gama ya Mike ya kalleta" ki kwanta mana me kike jira. ya fadi yana haurowa gadon yayi kwanciyarsa matsowa tayi jikinsa ya janyota ya rungumeta yaja musu blanket lafewa tayi jikinsa ya zagayeta da hannayensa Addu'a dauke bakinsa" my man? " my bintu shiru muyi bacci ai baka saka mutum Dole ai ba yau ba ne kinada kima agurina bazan iya juya miki bayaba amma ki gyara tun ba'a kwace miki mijiba wlh ki gyara muyi bacci yanzu. Dole tayi shiru ta lafe jikinsa ahaka har sukayi bacci Asubah ta gari. Teemah tunda Aliyu yasata bacci ya runguma mata pillow haka tayi daidaya tana kwasar baccinta rungume da pillow jinta Aliyun tane. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Washe gari da misalin karfe takwas Aliyu ya gama shirin fita bintu ce ta shiryashi suna saman dining yaran sun tafi school daket yashe hadaddan tea ya Mike" my bintu ni zan fice sai zuwa dare rungumeshi tayi" my man zanyi missing dinka wlh. kiss ya mata" ai zan dawo na tafi na dubo kanwarki sai nadawo ko. " kace tazo taga wani Abu. Murmushi ya sakar mata ya nufi hanyar da zata kaishi parlon teemah kofar ya bude ya shige ya rufo lokacin masu aikinta suna mopping din parlon gaishesa sukayi ya amsa ya haye saman bene bedroom dinsa ya nufa ya murda kofar ya shiga ahankali tsin kayota yayi cikin blanket dan tunda tayi sallah da Asuba ta koma bacci saman gadon ya hauro ya yaye blanket din ya rungumeta tsam tsam jikinsa ya tura kansa tsakiyar kirjinta yana goga fuskarsa ahankali ya kirata cikin raunaniyar murya yana Kara manneta kamar zai maidata cikinsa ya sakar mata nauyinsa" my yar babyna tashi ga chocolatenki yazo yaga Noor dinsa ya fada yana kissing din wuyanta idanunsa alumshe yanajin wani mugun Sonta da wutar sha'awarta na ruruwa azuciyarsa. ahankali na bude idanuna jin yada yake lasar mun wuya wani irin feelings nakeji idanuna na lumshe na tura hannunwana cikin sumar kansar ashagwabe nace" wayyo Jan gwarzona I love u kabari karka kwadai tani da abun da bana samuba. Na karashe maganar da kukan shagwaba ina ririkeshi" my chocolatyna. dagoyawa yayi ya Mike zaune ya dauketa" oh my God my duniyar dadina habibtyna menene Mijinkine zai takaloki ko...? cikin shashekar kuka nace" eh kaine my chocolate. Sorry gobe muna tare abin mu kinyi breakfast kuwa babyna? ashagwabe tace" ni banyiba rashinka baya barina na iya komai. tallabo kanta yayi ya kura mata idanu itama shi take kallo hawayen fuskarta ya lashe ya hade face dinsa ya rungumeta gam atare suke sabke ajiyar zuciya yana shafa kitson kanta jikinsa ta shige tana jin wani irin yanayi na bukatuwa da son mijinta da wani fitinanan kishinsa. "my Aliyuna. "Na'am my Fatimana abar kaunata muje nabaki abunci na tafi ya fada yana mik'ewa da ita ya shiga bathroom ya wanko Maya fuskarta da bakinsa. tana dariya ta makaleshi" my haidar nayi wanka fa haka ya sabata abaya tana dariya ya nufo k'asa da ita daga ita sai yar ficiciyar rigar baccinta kan dining ya nufa da ita ya sabkota ya zaunar da ita ya hada mata tea mai kauri ya zuba soyayen dankali da kwai ya janyota jikinsa ya tallabo kanta ya fara bata tana amsa tanasha tayi lamo jikinsa tana Sosa masa sajan fuskarsa yana bata abaki tanaci " My Gwamna kana da kyau sosai duk macan da ta kalle ka da sunan so idan ba Antyna bace Allah ya isarmun. murmushi ya Saki" oh my babyna kishi ko...?ashagwabe tace" yo ba Dole nayi kishi ba nida mijina kuma ina son abuna sosai dariya yayi yana Jan dogon karan hancinta" I love u my noor. " I love u too. ahaka har ta koshi ya Mike ya wanko hannunsa Ana toilet din parlo" my yar baby na tafi sai zuwa yamma bintuna tace kije kiga wani Abu tana jiranki da gudu teemah ta fada kirjinshi ta rungumeshi idanunta na kawo kwalla" my chocolate Allah ya tsareka yabaka duk abinda kake so duniya da lahira zanyi missing naka ta fada tana kankameshi. matseta yayi sosai ya lumshe idanunsa yana buga bayanta" Ameen babyna kiyi hakuri kinji." nayi mijina ta fadi tana janye jikinta tayi saman bene da gudu da kallo ya bita cike da tausayinta" babyna kibi asannu pls. dariya tayi" to nayi bye ta daga masa hannu ya daga mata ya fice. yana fita an gama shirya motoci suna tsinkayosa da gudu sojojin suka taresa suna take masa bata har gurin motocin da aka shirya fita dasu zuwa azare yana shiga aka kunna jiniya motocin suka tashi suka nufi get su gomane reras aka bude masu get suka fice Jarida Aliyu ya dauka yana karantawa direct gidan iyayansa suka nufa wayarsa ta dauki ringing gani Bashir ne ya daga" Alhj Bashir wlh yanzu ne zamu fita amma nakira Nuradeen su har sun tafi tin karfe bakwai zamu hadu ah Azare insha Allah to ya zamuyi duk inda taro ya kama. Ok bye. na zuwa kai tsaye motocin suka shige gidan hajiya. aparlo ya sameta sai ita daya tashi tayi ta tarosa" dan Albarka sannu ya gajiyar abuja. rungumeta yayi" Hajiyarmu ina kwana ya karfin jiki jansa tayi suka zauna "Alhmdllh Aliyu haidara ya iyalinka? " suna lfy. " masha Allah ya Fatima da yanayin nata yarinyar naga shigar cikin nata nabata wuya bata iya cin komai sai kankana dangin itatuwa Allah ya raba lfy cikin farin ciki yace" hajiyarmu da gaske wlh ban luraba masha Allah" ai kuwa ka lura cikine da ita masha Allah tayi kiba tayi fari cikin farin ciki Aliyun ya rungume mahaifiyarsa yana murna dan Allah yayisa dan son yaga matarsa da ciki yanason ya Tara 'ya'ya dayawa yayi koyi da fadar Annabi jin son abin cikin teemarsa yake kamar ya koma gidan ya fasa zuwa taron da gwamna bauchi ya gaiyacesu Azare" ja'iri duk murnace. mik'ewa yayi " to mu zamu tafi sai Allah ya maidomu Abba kenan acan ya kwana? " wlh acan ya kwana Allah ya kaiku lfy ya dawo daku lfy. "Amin sajida tana school ko ni inaso na leka gidan Anty halima najima banjeba ya fada yana ficewa hajiyar tayi dariya tana rakashi da Addu'a yana. fita ya shige mota suka fice jiniya ta karde layin anutse motocin suka jeru. Saman titi jama'a sai hannu suke dagawa suna mai bin Aliyu da Addu'a da kudirin zaben gabama shi zasu zaba shiko idanunsa alumshe yana cikin farin ciki Mara musaltuwa Teemarsa da cikinsa sai murmushi yakeyi ya tura hannuwansa cikin sumar kansa yana shafawa motocin sai sharara gudu suke safka lfy. teemah ko tana shiga taci kukan rashin chocolate ta tashi ta je ta gyara dakin haidar komai fes fes ta canza zanan gado ta kunna turaran wuta ta dauki kayansa ta wanke ta shanya ta koma dakinta ta shirya cikin doguwar Riga ta atamfa ta murza daurin dan kwali ta yafa mayafi ta dauki wayarta ta rufo dakin ta sabko k'asa ta nufi part din Bintu. tajima tana knocking Kafin abude mata Jiddah ce ta gashe da teemah tana murmushi tace" nice Karama ni ya kamata na gaisheki ta fada tana shigowa da sallama ta nufo parlon Bintu na zaune tana waya zahara nashan nono da gudu teemah ta iso ta zauna ta kwanto jikin bintu" Aunty Bintu gani ina kwana ta fada tana kokarin cire zahara ah nono Bintu ta tsinke kiran ta kalli teemah"hajiya zahara an fito. "Kai anty nida ko jirgi ban taba hawaba. Dariya Bintu tayi "aikuwa zaki hau matar gwamna kikefa hamm ai wlh ni na gaji da hawa jirgi. dariya teemah tayi ta dauki zahara tana shillawa suna hira tace"zahara zamuyi taro na matan manya da matan da Muke tallafawa da irin yada zasu koyi sana'ar hannu da irin kayayaki da Muke basu anjima za'a fara inaso kisa idanu sosai Kafin na doraki aturba dan gaba kadan nice zan zama matemakiyarki. "Kai anty nikuma dan Allah ki bari dariya bintu tayi sukaci gaba da hirasu ta duniya. Aliyu tunda ya fita bai samu lokacin kiran mata nasaba sunkira ma bata dauka dan wayoyin basu hannunsa suna gurin boos shiko baya daukan kiran matansa sai na jama'a haka. su bintu sunyi taron mata masha Allah kowace ka kalla ji take da kanta sun hadu ba karya teemah ta ba kowa sha'awa agurin ga kyau ga tsantsar yarinta ga yada take bin bintun dan mafi yawanci ita ta rabawa matan kayan masarufin bayan an gama koya musu abubuwan fadila tazo matar Jamal tunda ba itabace ta zubarwa da teemah ciki Safinace itako Bintu ta yanke alaka da ita kowa sai tambayarta yake agurin Bintu ta sharesu wata me sunan lubna matar matemakin gwamna dan batanan akayi auran tana kasar waje ta rika zuga bintun tana wa teemah mugun kallo taso ta rainawa Teemar hankali teemah tace bata san zancanba dan taso fitsareta dan har ta daure tsatsun ta zata kirta mata rashin kunya tana cewa duk maison rabani da Auntyna wlh sai na kirta masa rashin mutumci kuma wlh mace tanaji tana gani gidanmu ya gagareta shigowa saboda nima walkice daide kugun ko wacce maras k'unya kowace daburbura mace da ba'asan asalin balbelaba sai tace daga k'asar masar take bintu ta janye teemah ta rungumeta ta lallasheta tako ji maganar bintu bata sake ko kallon matar ba har aka tashi ataron. lokacin da Aliyu suka ISO ana Kiran magarib bai shiga gidanba yayi Alwalla ya nufi masallaci .Bayan sallah isha teemah tayi wankanta ta had'e cikin wani guntun wando iya cinyarta da yar Riga ta rufe cibi batada hannu haka take ta saki jelar kitsonta tayi kyau sosai tamkar miji na hannunta zaune take aparlo har yanzu haushin matarnan da taso raina mata waye takeji wayarta ta dauka ta kira malika bugo daya ta daga suka fara hira. Aliyu kuwa yana fitowa daga masallaci shida yaransa dan yaji dadi sosai da ya iskesu a masallaci ya nufo part din bintu bata parlo muneerat da Rauda suka taresa rungumesu yayi yana murmushi ya dagasu yana shillawa muneerat dariya takeyi Bintu fitowarta Kenan tace"my man saukar yaushe wai wanna katuwar yarinyar kake shillawa bama Rauda ba tasaka cira nama Rauda ta fara kuka ya mata ya ajiye muneerat ya dauki Rauda su Asif sukace"Dady muma ajiye Rauda yayi yana dariya"to kubari naje nayi wanka da sauri bintu ta nufi bedroom dinsa taje ta hada masa ruwan wanka ta isko ya daga mucotar "my aman don Allah karabu dasu wlh zasu jinyataka dariya yayi ya ajiye mucotar ya nufi bedroom d'insa Bintu ta nufi kan dining ta hada masa abunci yana shiga ya ajiye wayoyinsa har zai shiga bathroom ya tsaya jikin CCTV camera yana hango wani saurayi ana korasa da bakin bindiga aguje yabar gurin baki ya tab'e har zai fice ya danna yaga wacce wacce wainar yaransa suka toya can baya ya maida ranar da ya tafi Abuja yaga teemah da bintu suna rungume da juna suna kukan rashinsa da inda bintu ta lallashi teemah har tayi shiru ta rungumeta tana bata lbr dariya, taki dariya da inda zazzabi ya rufeta ta bata magani tasha yaji tana cewa teemah cikine da ita Allah yaraba lfy murmushi yasaki" my tauraruwata bintu wlh ina sonki sosai matsalarki dayace bakimun yada nakeso ashimfida maiyu din bakinsa ne ya kame lokacin da yaga Safina matar Nuradeen ta ingije Noor d'insa ta bugi table ya goce ta fado saman cikin da irin murkususun da take tana kuka jikinsa har rawa, yake yaga yada, bintun ta tada, hankalinta ta kira Dr har suka fice da dawowar bintun da zauwar malika da yada, bintun Ta kirayi safina tana mata Allah ya isa tasa, cikin Aliyu ya zube yanzu da yasan da shi ya zatayi dadinta daya bai saniba to ba ita ba ita zuface ta karyoma Aliyun ransa amutikar bace ya dauki wayarsa, ya kirayi ACP Nasir kahuta ya bashi umarnin kai tsaye ya dauki yaransa suje gidan sanator Nura su damko matarsa, umarni yake basu suji dalilin zubarmun da cikin matata da tayi da ganga har cikin gidana Kitt ya kashe wayar ransa amugun bace ya nufi kofar fita karo sukayi da bintu tana shigo kallo daya tamasa ta matsa gefe da sauri jikinta na rawa. damkota yayi cikin tsawa yace" cikin nawane aka zubar wlh ku dukan ku har fatima sai kun raina kanku agidanan tunda ni zaku munafurta ya fada yana sakinta saida ta fadi k'asa ya fito ya nufi part din teemah tundaga kwanar shigowa ya jiyota tana cewa" wlh bai ganeba ya zube dama ni banason ciki nayi karama ai baisan da cikin ba da gudu ya karaso parlon yayi tsaye a tsakiyar parlon jikinsa har tsuma yakeyi yace" inji uban waye yace bansan kinada cikiba au Kenan duk shirine kukayi keda bintu kuka zubarmun da gudan jinina Fatima Ashe yaudarata kikeyi baki kaunata nine bakison jinina zahara ya fada atsawace saboda tsabar kidima da firgici da tsoro teemah wayar ta saki ta Mike tsaye jikinta na kerrrrrma tana girgiza kanta "wlh my Haidar ina sonka bazan iya rayuwa babu kaiba ta fada tana nufo gunsa hawaye ya wanke mata fuska wata uwar tsawa ya buga mata" karya kikeyi munafuka menaji kina fada yanzu karki kuskura ki iso inda nake wlh zakiyi nadamar sanina arayuwarki cak teemah ta tsaya jikinta na rawa zufa na ketomata tayi mugun tsorata da yanayinsa hankalinta a mugun tashe yake tama nemi kukan ta rasa............✍🏻 Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣5⃣* .....kanta ak'asa asade jikinta na rawa tsoronsa ya gama lullubeta taji takunsa na dimfaro inda take tsaye da sauri ta dago kanta kallo daya teemah tama Aliyu tsoronsa ya kara linkuwa azuciyarta ta fara ja da baya tana girgiza kai ta had'e hannayenta tana bashi hakuri" uncle Haidar natuba nabi Allah nabi kayi hakuri karka dokeni don Allah kayi hakuri uncle Haidar. gadan gadan ya nufota ransa abace. Teemah naja baya jikinta na rawa ta gama tsorata da lamarinsa zubewa tayi k'asa kan gwiwarta ta had'e hannuwanta ta sada kanta, jikinta na rawa yana isowa ya damko ya mikar da ita tsaye yana janta ya gamata, da bango ya matseta, cikin tsawa, yace" Fatima nine bakison haihuwa dani nine bakison cikina ajikinki kuka hada baki kuka zubarmun ciki saboda baki kaunata. ya fada atsawace yana kara matseta abango. arikice ta fado faffadan kirjinshi ta fashe da kuka" wayyo na mutu na lalace uncle Aliyu kamun rai karka ce zakayi mun hukuncin rashinka wlh mutuwa zanyi wlh bazan iya rayuwa ayanzu babu kaiba. "Karya kikeyi munafuka baki sona ya fada yana ingijeta daga jikinsa zata bugu da bango ya rumtse idanunsa tayi Saurin sake rikoshi ta rungumeshi ta zagayo hannuwanta k'ugunshi tana shafar bayanshi tana goga jikinta sosai ajikinsa tana tura kanta kirjinshi ta saki rikitaccen kuka. " don Allah uncle Aliyuna kamun rai kayi hakuri karka azabtar dani da rashinka bazan iya jurewaba wlh ba da gangan na zubarma da cikiba wlh bansa inda cikiba da bakanan ne ina bacci na fado daga saman akujera shine muna zuwa hospital akace yazu be amma bamuda laifi nida Aunty Bintu kayi mana Afuwa muntuba wlh bazan sakeba inason cikin ka sakemun ko na yara gomane zan haife ma wlh inaso da na rasaka wlh gwara duk wata uku na haifoma yara uku zan jure wuyar akan rasaka uncle Haidar kayi mana Afuwa mun tuba ta fada ashgwabe tana kara shiga jikinsa tana gogar jikinsa cikin wani irin Salo ta mannesa. Aliyu kuwa tunda teemah ta mannesa tana kuka tana shafarsa ya fara sakin layi duk ya gano kuskuransu aciki kin fada masa da sukayi sai wayar da yaji teemah tanayi nutsuwarsa ya dawo ya tureta daga jikinsa cikin fada yace "karya kikeyi bakisona bakison haihuwa dani ya damko ya shafi mazaunanta yace"wannan kike cewa na sake hawanki na miki ciki ki sake zubarmun saboda baki sona shine dan yaudara kike cewa na sake miki ciki dan ki zubar dan bansan ciwon kainaba dan nine jarababbe to ki rike abunki banaso kuma dani kike maganar wlh sai kin raina kanki ya fada yana tureta ya juya zai tafi. ihu ta saki mai karfin gaske" Uncle Haidar karka barni natuba ina sonka. tana kai karshan maganar ta tayi baya luuuu zata fadi da gudu yayi kanta ya tarota ta fado jikinsa bata motsi numfashinta ya dauke cak rungumeta yayi gam yana shafa bayanta" saboda Allah kimun laifi dan zan dauki hukunci zahara shine kika suma kinsan kina sona meyasa kike cewa bakison cikina wlh ko mai zakiyi saifa na saki ahanya saboda gaba. daukarta yayi ya nufi saman kujera ya kwantar da ita shima ya rungumeta ya shigar da Ita jikinsa ya lumshe idanunsa ransa abace yana sabke tagwayen ajiyar zuciya yana shafa kanta dagowa yayi ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana hura mata numfashinsa ya kamo tafin hannunta yana murzawa da karfi. kusan 10 minute yaji tana fizgar numfashi alamun ta farfado cigaba yayi da busa mata numfashinsa tana shaka har yaji bugun numfashinta ya dawo normal yaji ta fara tsotsar harshensa cikin nutsuwa ta makaleshi sosai hannunta saman wuyansa tana shafawa ahankali idanunsa ya lumshe ya kara shigar da ita jikinsa sosai yana sabke ajiyar zuciya yana shafa bayanta cikin nutsuwa sonta na azalzalar zuciyarsa gefe daya kuma haushinta Teemah jin laulausan harshen Aliyu abakinta wani irin farin cikine ya kamata ta kara narkewa jikinsa tana tsotsar harshensa tana nishi da shashafarsa tana kara shigewa jikinsa. kamar an tsikaresa ya kantsara mata cizo aharshenta da karfi ba shiri ta saki ta fashe da kuka jikinsa ya janye anata ya sabka daga kujera yana zabga mata harara cikin tsawa yace"dallah can ima mutane shiru tashi maza ki nemi abinci kici kije ki kwanta wlh idan kika sake kuka ko ba kici abunci ba ko ki kaki yin bacci zan dinga kallonki daga can wlh karki yarda gobe mu hadu dake tashi mana ina magana kin k'ureni da idanu. jikinta na rawa ta tashi ta hadiye kukan ta nufi dining cike da tsoro bakinta na rawa tace"Uncle... Haidar... Za... Zza.. Bi.. Na.. Ke... Ji.. Jikina.. Zafi..." Allah baki lfy kinemi magani kisha ni me zan miki ya fada yana rumtes idanunsa ya bude da sauri ya kada kai ya fice daga parlon.kukane ya kufcema teemah ta rufe bakinta ta zauna ta zubi abuncin da yace taci duk dadinsa jinsa take kamar madaci haka ta rika turawa tana goge hawayen fuskarta tana gamwa ta dawo parlo ta dauki wayarta har ta tsage ta Haye sama dakin Aliyu ta shiga ta fada saman makeken gadonsa ta fashe da kuka saida tayi iya yinta har kanta ya fara ciwo ahaka bacci ya kwasheta idanunta har sun fara kumbura tana mai nadamar furicinta duk da ba da gangan ta zubar da cikinba ta kara nadama taji tanason ciki ayanzu dan bata taba tunanin Haidar zai mata hakaba akan cikinsa da sun fada masa kuma da bata fadawa Malika ba batason ciki ahakane har baccin ya dauketa. da sallama ya shigo parlon. Bintu na zaune hankalinta atashe ta amsa ko kallonta baiba ya nufi hanyar bedroom din Rauda ta bishi da gudu. Dadyna. daukarta yayi ya rungumeta yana sakar mata kiss agoshinta" my baby jeki dauko chocolate kici kima zahara wasa, sai na fito ya ajiyeta. da gudu ta tafi shi kuma ya nufi bedroom dinsa Bintu ta zuba masa idanu har yashige. Aliyu yana shiga kayan jikinsa ya rage ya fada bathroom ya santalo wanka yana fitowa yaga bintu zaune da sauri ta Mike ta nufi gunsa fuskarta cike da hawaye ta fada kirjinshi ta saki kuka" my man don Allah kayi hakuri mun tuba bazamu sakeba wlh tsautsayine banyi hakaba da wata manufa sai dan nasanka da son yara kar hankalinka ya tashi shiyasa nace karmu fadama amma laifina ne Zahara tayi karama bata isashan wayon da zata bani shawara mu fadama munyi kuskure dagani har ita Kayafe mana mun tuba my man. shiru yayi mata ya janyeta jikinsa ya nufi dressing ya shafa mai ya bude wardroob dinsa ya ciro Riga da wando na bacci ya saka dan yana bukatar kwanciya ya wuta yau da wuri wayarsa ce ta dauki ringing ya nufi gunta yaga sunan Nuradeen tsaki yaja ya dauka yay picking ya kara akunne" hello." Aliyu dan Allah kayi hakuri naji duk abinda safinar tayi agidanka ACP da kanshi fah yazo kamata badan itaba danni ka janye karan wlh zan mata abunda yafi hukuncin da za'a mata dan wlh sai na bata mamaki kawar amaryarka zan auro mata wlh sai tayi nadamar duk iskancin da take shukawa agidana karshansa yazo pls Aliyu kayi hakuri ni wlh sunana ne banason ya baci. Ajiyar zuciya ya sabke" OK naji amma Nura babu matarka babu matana ba ita ba gidanz wlh duk rada ta kuma takowa gidana wlh sai NASA an daureta. " nagode Abokin kwarai shugaba mai adalci insha Allah bazata zoba nima zaman hakuri nakeyi da ita. baki Aliyu ya tab'e ya tsinke kiran. ya kalli Bintu yace" dallah malama lfy kika sani GABA fita kibani guri bacci zanyi shiru tayi ta fice jikinta asanyaye ta koma parlo ta zauna tana goge hawaye yaranta suna wasansu. Aliyu Kiran ACP Nasir ya kira yace su baro gidan Nuradeen komai ya wuce. wayoyinsa ya kashe baki daya yayi kwanciyarsa dan agajiye yake ga bacin rai haka ya kwanta baici komaiba. Bintu ko karfe shadaya tasa yaranta kowa ya kwanta taje tayi shirin bacci ta dauki zahara ta nufi dakin Aliyu cikin sa'a tana murda kofar ta bude zahara ta ajiye agefe agadonta ta hauro gadon ta shige jikinsa ta rungumeshi ta jamusu blanket tana kuka kasa-kasa yana jinta yayi burus da ita har tagaji jinta acikin jikinsa batasan lokacin da bacci ya dauketa ba. Aliyu ya jima kafin bacci ya daukeshi da kudirin sai ya horasu da kyau yada gobe bazasu sakeba barinma teemah da yajita da kunnansa batason ciki. Asubah ta gari. ************************************ Bayan kwana biyu Har yanzu Aliyu bai huceba baya shiga sabgarsu ko kallon arziki basu samu teemah da Bintu sun kasa sukuni hankalinsu atashe yake idan kaga Aliyu na dariya shida yaransane suke wasa jiya teemah ta kama girki da kanta ta hada masa abunci amma yaki ci lokacin bacci ta iskeshi dakinsa korota yayi yace taje dakinta bayason taje ta jika tasha baya ci haka tayi ta rusar. kuka ta koma dakinta da zazzabi ta kwana dan ta rasa ya zatayi saboda babu wata fuskar rungumarsa. gashi abukace take dashi. to haka Aliyu yake gasawa matansa gyada ahannun barinma teemah yafi azabtar da ita dan ya hana ta rabesa dan kar ya kasa control din kansa. Bangaran. Safina da Nuradeen kiri kiri yace mata aure zai yarinya danya ai haukane batayi dan tuni nura yaje gidansu maheeda cikin hukuncin Allah ta yarda dashi dari bisa dari dan rayuwar teemarta da Aliyu tana kwadayin samun miji dan love niko nace Maheeda ki shirya zama da safina idan maganar aure ta kan kama. da misalin karfe tara na safe teemah ta shirya cikin Riga da siket na material pink colour tayi kyau sosai ta saki jelar kitsonta ta fesa turare ta dauki mayafi da wayarta ta fito dan ranta ya fara baci akan abinda gwamna yake mata kawai tana daure wane dan tasan itace batada gaskiya. anutse take taka matatakar bene har ta sabko kamshinsa taji ta tabbatar yana parlon kan dining ta tsinkayosa gunsa ta nufa ta ajiye mayafin tana zuwa ta bayansa ta rungumesa ta rankwafo da kanta ta dora bakinta akunnesa tana shafa kansa" My chocolatyna good morning. Haba mijina Katemaka ma Noor dinka dab nake da kamuwa da ciwon zuciya ina sonka kalli yanda na rame rashinka kwana biyu. ta fada tana sakin kukan kissa da shagwaba hade da shasheka cikin kunnansa tana shafa kirjinsa" wayyo My bugun zuciyata Uncle Haidar ka temakamun kar na mutu. Duk maganar da take akunnasa takeyi tuni Aliyu yashiga cikin shaukin babynsa idanunsa ya lumshe tsikar jikinsa na mik'ewa sai ajiya zuciya yake sabkewa. sakinsa teemah tayi ta zagawo ta Haye saman cinyarsa ta kwanta jikinsa ta rungumeshi gam tana rusar kuka" Mijina wlh nayi nadama ka yafemun. bai dai bude idanuba yana jinta kukan namasa, ciwo amma baice mata komaiba fuskarsa ta kamo ta had'e bakinsu tana tsotsar lips dinsa har ta kamo harshansa tana tsotsa tana zuba masa yawunta baisan ya akayi ya fara shanyewa ba hannunsa daya ta kamo ta ciro bresat d'inta ta dora tana murzawa da kanta tana nishi jin zata zautashi ya fizge bakinsa ya tureta daga jikinsa ya Mike tsaye baice mata komaiba ya kwashe wayoyinsa ya fice. wani irin bakin cikine ya lulubeni na saki kuka nabi bayansa da gudu narikoshi "wlh Uncle Haidar nagaji da bakin ciki Allah tafiyata zanyi ai zaman auran ba Dole bane ba waye baya kuskure arayuwarsa, nacema na tuba kaki sai wulakantani kakeyi dan ina sonka to wlh tafiyata zanyi ai bance Dole ka zauna dani ba na fada ina sakinsa na haura saman bene. da kallo ya bita ya makale kafada ya bude kofa ya fice. part din Bintu ya nufa. tana parlo zahara na kuka tana jijigata ya shigo fuska ba walwala ya amshi zahara tana gaidashi ya amsa adakile"meye kika mata ya fada yana samata lips dinsa abakinta ta cafke tana tsotsa yana shafa kanta sai ajiyar zuciya take sabkewa tana tsotsar lebensa har tayi bacci ya zare bakinsa yabata ita ta amsheta" my man dan Allah ka sakar mana fuska kayi hakuri horon ya isa haka. Baki ya tab'e" ki gaishemun da yarana na tafi ya ficewarsa. da idanu ta bishi yana fitowa ya tsinkayo Teemah da akwatina biyu tana rusar kuka ransane ya yayi mugun baci ya waiga babu kowa akusa, da gudu ya nufi gunta ya fizgota ransa abace yayi part dinta da ita ransa abace tana tirjewa tana ihu daukarta yayi ya rufe mata baki yana shiga ya kira Nasira yace ta kwaso akwatina awaje ya Haye sama da ita tana cewa" ka sakeni ina ruwanka dani badai baka sonaba kabarni naje inda ake sona azafafe ya buga mata tsawa ya nufi bedroom dinta ya, cillata saman gado ya shiga cire kayansa" au gurin wani mai sonki zaki wlh yau sai na sabke haushina GABA ki daya sai turmusheki da kyau ya fada yana cire kayan jikinsa teemah gani yanayin Aliyun ya tsorata ta Mike jikinta na rawa zata guda ya damkota ya cire mata kayan jikinta ya fara mata wani rikitaccen romance ta Mance da, wani bacin rai mimmik'ewa, take harshensa, na cikin ramin cibinta yana tsotsa da murza marata sai ihu take ya gangara k'asanta sai tsiyaya takeyi ya kafa baki yanashan ni'imarta yana zura harshe yana karkadawa ruwa na bulbulowa sai ihu takeyi bakinsa ya zare" wayyo mijina karka fasa don Allah murmushi mugunta yayi ya dawo breast dinta yana tsotsa da lailayawa iya haukatata ya haukatata da salon da bai taba mataba saida yaga takai kololuwar bukatuwa ya janye ya sabko wani irin kuka take ta Mike daket ta rikeshi" yi hakuri mijina ka shigeni abukace nake don Allah karka barni zan iya mutuwa pls ta fadi tana sunkuyawa k'asansa ai kafin ya tantance har ta fara tsotsa cikin wani irinsa Salo idanu ya lumshe yana nishi da ciza baki dan yau yayi niyar bazai mata kuka ba jin dadin ya kaishi kololuwa ya tureta ta fada gadon ya hayeta daket ya karanto Addu'ar saduwa da iyali ya daga kafafunta ya nemi hanyarsa daket ya shige sai da ta fasa ihu yana shiga ta lumshe idanunta wani azababban dadi na ratsata ta dada karkacewa" wayyo Aliyuna Ashhh dadi Aliyu kuwa har wani yawu ya zubo masa batare da ya saniba saboda wani irin sanyin dadi da wata irin ni'ima da ta ratsashi tundaga dan yatsarsa ta kafa har tsakiyar kansa ai kawai ya fara haqarta sosai yana lumshe idanu yana kuka kasa-kasa wayyo dadi zai kasheni teemah kuwa kuka take da ihu tana ya dada mata tana kara ware masa kafafunta tana shafar kirjinshi cikin shashelar kuka tace" My Gwamna nah? "Wayyo my duniyar dadina na'am matata menene dan Allah gayamun kinji baby" My chocolate zaka rikamun kullum pls karkace ah ah inaso kai din gwarzone cikin maza ka iya aiki sosai ta fadi tana shashekar kuka taci GABA dacewa" Aliyuna wayyo zan zauce kaima kanajin abinda nakeji kuwa. gabaki daya teemah ta kai gwamna cikin wata duniya wacce ya kasa, tantancewa inace tun yana kuka kasa-kasa baisan lokacin da ya fashe da kukan kirkiba yana kiranta yana sukuwa samanta yana saka mata albarka yana yabonta da irin mugun dadin da yakeji gabaki daya ya manta muguntar da yaso mata dukansu sun haukace sai kuka da ihu sukeyi teemah na kara zugashi ya haqeta da kyau dadi takeji shiko sai uban ihu yakeyi abin naga ba nakarewa bane nagaji na tafi. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ misalin karfe goma shadaya Aliyu ya fito cikin sabon shiri shada fara, kalla anmata zubin bleu zare yayi masifar kyau sai uban kamshi yake zubawa waya manne akunnesa anutse yake taka step yana sabkowa yana waya" wlh Bashir matsala aka samu. yanzu mu hadu ah Officce ganinan zuwa teemah ce ta biyo bayansa daga ita sai wani guntun wando da yar Riga daket take sabkowa tana cije baki tafiyar agwale takeyi irin ta ciyu sosai. yana jinta ya mata banza" my chocolatyna. juyowa yayi ya harareta ya had'e face" ke ni karki dameni dan munyi wannan dan abun ai kece kike ta zugani bayan kin kwashi dadinki zaki dameni ya harareta ya ficewarsa kukane ya kufce mata ta koma ciki ta sako abaya ta saka hijabi ta dauki wayarta ta fito tana ciza baki ta sabko ga wata irin yunwa da takeji tana sabkowa maheeda ta kirata awaya ta daga ta kara akunne" hello my mahee ykk...?" wlh ina lfy yanzu haka ina hanyar zuwa gidanki da albishir mai dadi." OK my mahee yanzu banida nutsuwa amma muhadu gidan Aunty Malika kije inacan. " to ganinan amma my teemah yanaji muryarki adishe?" no ba komai sai kinzo dai ta tsinke Kiran ta bude kofa ta fice direct part din bintu ta nufa. dan ta yanke shawara gidansa zata barmasa tunda ya gaji da ita saboda irin muguntar da yamata yace horone yake mata kwalla ta matso ta tura kofar parlon Bintun ta shige tana ciza baki dan kasanta zafi takeji............. ✍🏻 Rahma ce Ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 3⃣6⃣* ...."saida natsaya na goge fuskata na saita nutsuwata da sallama na shigo Bintu na zaune tana waya kusanta na zauna. "Hajiyarmu ai gata ta shigo ma. " zahara amshi hajiyace. murmushi na saki na amsa na kara akunne nayi sallama daga can ta amsa cikin walwala" Fatima kina lfy ya karfin jiki."mummy da sauki ina kwana ya su Abba. " Alhmdllh Fatima na kira ki wajan karfe goma tana ta ringing baki dagaba? " cikin kame kame nace" mummy lokacin ina bacci ban jima da tashi ba nashigo gaida Aunty. " masha Allah Allah kara muku zaman lfy kuyi ta hakuri da mijinku don Allah kinji Fatima zahara. " mummy zamu kiyaye ina sajida ina baby kausar ko suna gidansu. " aikuwa dai yau ba, kowa saini daya sajida tana gidansu tunji.Abbanku ya fita kinsa ba zama yakeba to bani bintun ina Aliyun ya fita hidimar gari ko...? " aikuwa, mummy tun da, safe idanu bintu ta zaro tana kallon Teemah ganin irin kallon da bintu take mata ta turo baki tace" Aunty amshi wayar ta bata ta amsa suna sallama da hajiyar Teemah tayi kwanciyarta Bintu na kashe wayar tayi dariya"Fatima mamarmu kikama, karya ko bayan yanzu naji fitar my man zakice tun safe ya fita. kunya naji na tashi zaune ina turo baki" Aunty yo ni ai bansa yana nan ba ko. Anty ina zahara nah...?" tana bacci tako jima sosai yau kuka tamun sosai. wayar teemah ce ta dauki ringing, gani Maheeda ce yasa na daga. " hello kice har kin isa to ganinan yanzu ban jira tayi magana ba na tsinke kiran. na Mike" Aunty zanje gidan Malika sai na dawo zuwa yamma na fada ina murmushi. Bintu ta kalli teemah ta Mike tsaye ta rungumeta. " Fatima pls karki tafi damuwa zatamun yawa. " kai Anty gidan da zani na dawo yanzu shine.Bintu ta katseta" No karya kike Fatima wlh fushine zakiya kuma haka babu kyau ai bake daya ba yakewa fushin don Allah muzauna karki tafi ki tadawa Malika hankali pls kiyi hakuri mu zauna. " Anty nifa ba fushi zanyi ba yasan zan fita to me ma yamana da zafin da zanyi yaji wlh yanzu zan dawo idan baki yardaba Anty kisa akaini a maidoni Anty malika ce batada lfy zan dubata. " Ayya Allah ya bata lfy yauwa yanzu naji maga. Bintu ta fada ta dauki wayarta ta kira number driver tace ya fito da mota zaikai amarya gida ya jira ta gama abinda take ya maidota. dariya teemah tayi ta rungume binta tana mata kiss. " wlh Auntyna ina sonki sosai ji nake kamar kedin jinina ce. Dariya Bintu tayi tana buga bayanta. " my fatima wlh Nima ina sonki tun ranar da, na ganki lokacin kishine ya rufemun idanu. dariya sukayi. " to yau da Abaya zaki fita. "eh Anty. "OK muje ku tafi Bintu ta kama hannunta har kofar parlo dan Aliyu ya, mata kashan fitowa, farfajiyar gida. " ki gaishemun da Malika. " to Anty zataji bye. ta daga mata hannu ta tafi Bintu ta koma ciki. Teemah na fita direba na tsaya yana jiranta harda security suka bude mata kofa ta shiga suka rufe direba yaja motar suka nufi get. teemah sai gidan takebi da kallo komai mai kyau da tsari sojoji na shawagi. saima da suka fito wajan gidan ko ina jami'an tsarone ke shawagi da bindigogi awajan gidan idanunta ta lumshe ta jingina da kujera tana mai jin haushin abinda Aliyun ya mata babu inda yafi bata mata rai irin saida ya gama shan romonta yagama jin dadinsa ya shiga cacakarta da karfin gaske yana cemata gobe tace batason cikinsa saida yaga takusa suma dan azaba ya barta hawayen fuskarta ta share tana mai kudartar bazata sake shiga sabgarsa ba kuma ko yazo biko bazata koma ba tunda baya sonta. direba na isowa kofar gidansu Malika yayi parking aka budewa teemah kofa ta fito tace su tafi idan ta shirya komawa zata kirasu su mayar da ita basu musaba suka tafi teemah ta tura get ta shige da sallama warsu ya Mike" wai matan manya kwana dayawa" baba warsu ina kwana. cikin girmamawa suka gaisa ta shige tanaso tayi gudu amma bata iyaba anutse take tafiya har ta iso kofar parlon ta murda ta shigo da sallama Maheeda ta Mike ta tarota da gudu suka rungume juna suna dariya. Malika tace "zahara wai da gaske ya barki kika fito? gurin malika suka karaso ta zauna ta rungumo malika tana dariya"eh mana Anty ya barni ina. "ai amarya bata laifi dariya sukayi teemah tace"anty ina yaya Mu'azzzam nayi missng dinsa. "sai karshan wata yana tafe insha Allah kuma ya dawo Kenan. "wayyo dadi kasheni kawata bani labari nasha me muka samune...? " wlh kinban dariya abokin mijinki sanetor yake son aurena wlh yaga dadymu yace bayaso ajima kuma yamun inason sugar dady akwai love.🙈duka teemah ta kaimata"karki raina ma kanki hankali ko my Haidar Dina nawa yake bare Nuradeen da nasan my Gwamna zai dan girmesa ni wlh kallon my Alina nake tamkar dan 20 year saboda bazaka taba cewa yakai 50 year ba saboda komai NASA cike da yarinta da kuzari yakeyi Ali Jan Saki mijin mace biyu na Bintu da Bintu baban Bintu iyeee. Baki da idanu malika da Maheeda suka Saki suna kallon teemah cike da mamakinta. Malika tace"Fatima haka Gwamna ki ya mayar dake babu ta idanu oh ni Malika dariya teemah tayi ta boye kanta jikin Malika tana turo baki. "Anty to bakiji zata cewa mijina tsoho ba ya zan yarda alhalin abunda zaiyi wasu yaran basuda fawa da karfin yin abun kuma basu iya love haba Anty wlh bazaki ganeba dan kina auran yaro. idanu Malika ta zaro"ke wai meke samunki ya salam. Dariya maheeda tayi "to yanzu dai tashi muyi magana kinsan meye matsalar da kishiyar mamarmu tace. teemah ta Mike zaune tace"kawata ina kuwa zan sani sai kin koromun bayani. "cewa tayi batada kirki kuka bin bokaye takeyi ga kishin tsiya. "dallah can matsoraciya ki bada kai bori ya hau kijiki a sabuwar duniya ana yawo dake a sararin samaniya safinar banza safinar hofi shegiya mai sufar yan doya tsohuwar guzuma kawai ai wlh duk ranar da muka hadu ko hammma zata gane tayi da yar garin sarki Allah sai na sauya mata kamaninta tsaf zataci. Malika ta rufe mata baki "kiyi hakuri kibarta da Allah banso Bintu ta fada miki ba. "ai Auntyna bata iya munafurci ba. "Au kina nufin ni na iya ko me...? ni ban ceba my babbar yayata wai yaushe rabonki da kuyi hira da Abba da iyayye ne...? "jiya. "Ni kuma shekaran jiya ni wlh inason tafiya ma. "sai kin dawo Allah kiyaye. dariya teemah tayi maheeda tace"my teemah bakice komai ba fah? " ai mun gama magana ki auresa safinar bazan wlh sai munshiga gidan Nura insha Allah karki damu kawa ki bashi hadin kai dari bisa dari. " nagode kawata Malika tace" kedai ki kasance mai biyayya zakiji dadin zama da mai mata. baki teemah ta tabe" Aunty ina yarana? " su school momynki ko tana bacci.mik'ewa teemah tayi ta nufi dining ta cika cikinta dam ta dawo sukaci gaba da hira maheeda saida tayi sallah azuhur ta tafi teemah ta shige dakinta na gidan tayi kwanciyarta sai bacci itako malika zatonta wuni teemah mijinta ya barta tayi shiyasa bata tambayeta yaushe zata tafi ba dan Sam batasan teemah yaji tazo ba. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Bangaran Bintu ko shiru taji teemah bata dawoba har yamma ta kira direba yake sheda Mata tace su dawo zata kirasu idan ta gama abinda ya kaita takira teemar tace zatazo sai zuwa dare tana dariya yada Bintu bazata gano komaiba shiyasa Bintun ta Saki ranta. Aliyu sai dabda magarib ya dawo yana shiga alwalla yayi ya tafi masallaci bai dawoba sai bayan isha'i ya shiga part din Bintu ya tisa 'ya'yansa gaba yana jansu da hira Bintu ta zuba musu idanu amma itama Sam bata shiga sabgarsa ba daga gaisuwa ya jima sosai kafin ya mike ya iso gunta ya amshi zahara ya sunsunata ya bata ita" ni na tafi sai da safe. " Allah ya kaimu kadai tace tana kauda kanta ficewa yayi ya nufi gidan teemah. abin mamaki babu inda bai dubaba batanan hankalinsa yaji yayi mugun tashi har wata zufa take tsatsafo masa arikice ya dauki waya yana kiranta amma taki dauka kira yafi goma taki dauka part din bintu ya nufa tana tsinkayo shi ta Mike ta nufi bedroom yako bita "Bintu ina zahara? " bata dawo ba ta tafi gida ba kasani ba. "ta inda kuka bullo kenan ina tambayarki kina yambayata nace ina Fatima. rantane ya baci taga abin NASA rainin hankaline cikin masifa tace" Aliyu zahara tana gindina na boyeta haba dan Allah kai wani irin mutumne bakajin hakuri wulakan cinka ne yasa ta tafi an gayamaka kowace mace zata dauki abinda nake dauka. cikin fushi ya nufota" Bintu nine kikewa rashin kunya da gudu ta shige bathroom tana cewa"eh anyi din yo waye baya kuskure kabi ka matsa mana ta banko kofar ta murza key zahara ya dauka ya fice fuuuu ya dawo parlo yaba muneerat ita ya fice yana kiran Boos yana zuwa gurin motocin aka bude masa ya shige mota biyu suka fita da ita suka kama hanyar gidansu teemah tunda babu nisa Bangaran teemah babu yanda malika batai ba ta tafi gida taki karshema tasa mata kuka abinka da dan uwa malika hankalinta ya tashi ta rungumeta tana lallashinta har ta fada mata duk abinda yake faruwa ta mata bayanin kowane namijine idan sai yanada son yara yaji abinda ta cemata a waya yayi zaton shine bataso shiyasa batason haihuwa dashi daket Malika ta shawo kan kawar tata ta kwantar mata da hankali amma fur tace bazata komaba suna cikin gumurzunne Aliyu ya kira malika yazo yana kofar yayi ta kiran teemah bata dauka gashi dare yayi. Daket malika ta shayo kan teemah ta yarda zatabi mijinta.har gurin motar ta rakota saida ta shiga mota malika ta koma ciki. teemah tunda ta shiga motar bata ko kalli inda Aliyun yake ba kanta agefe ta hade gira sama da ta k'asa. Kallonta yayi" waye ya baki izinin fita me na miki da zakiyi fushi kizo gidanku. banzan na masa tamkar ba dani yake ba"Zahara dake nake ya fada ya janyoni jikinsa ya rungumeni gam yana sabke ajiyar zuciya ya lumshe idanunsa. Bance masa komaiba nima na lumshe idanuna hawaye na kwaranyo mun saman fuskata. tallaboni kaina yayi naji harshensa saman fuskata yana lashewa saida ya shanye tas ya shigar dani jikinsa sosai" my Noor meya sa zaki barni zaki iya rayuwa babu ni kinsan tashin hankalin da kika sani ya fada ya matseni jikinsa yana sakarmun kiss ta ko ina ''My Yar Babyna kimun magana pls. fashe masa nayi da kuka ina kokarin janye jikina "pls ka sakeni karabu dani da Sauri ya had'e bakinmu ya rike fuskata da hannu biyu ya zubamun lumsassun idanunsa ya kamo harshena yana tsotsa lumshe idanuna nayi na shige jikinsa ina sabke ajiyar zuciya inajin dadin zakin yawunsa da yake duramun ina hadiyewa anutse inajin Sam bazan iya rayuwa babu my Haidar ba hannuna na zura kirjinsa ina murza nipples dinsa bamu San anzo gidaba sai tsayuwar mota mukaji bakina na zare ina turo baki na janye jikina ya Kara rungumoni ya sai ajiyar zuciya yake sabkewa" my yar babyna ina sonki wlh sonki kamar zai kasheni komai ya wuce karki Kara kokarin barina pls my duniyar dadina ya fada yana sakarmun wani munafikin kiss awuyana bansan lokacin da nace" My Chocolate zan zauce kabari mana wani yasake sakarmun jikinsa na shige ina sabke numfashi" babyna kinasona? kai na daga masa na kamo yatsarsa nasaka abakina ina tsotsa kamar nasamu sweet matseni yayi gam yana sabke ajiyar zuciya" my noor kina mantar dani sosai ya fada yana kamo yatsarta shima yana tsotsa yana shafa kanta. Karan bude motar da akayine yasa suka Saki junansu suna sakin numfashi da Sauri Sauri jikinsa ya janyota ya saka mata hijabinta ya kura mata idanu ya had'e face dinsu yana dan jujuya kawunansu ya fara waka"my teemah ina sonki kece tauraruwa zahara kyakywa kina da kyau na surah a cikin ruwa ni na tsinci Allura da zan kamarki da zani qara. fashe masa nayi da kuka na janye jikinsa. " oh Sorry my zahara bazan karo ba ko akwai banza na masa na fito daga motar ya biyo ta ya fito ya kama hannunta suka nufi part dinta suna zuwa daide inda ba kowa ya dauketa ya rungumeta lamo tayi akirjinshi ta lumshe idanunta har suka shiga ya haura sama da ita bata bude idanunta ba saida taji sun shiga bedroom ta bude idanunta ya ajiyeta ya cire Mata kayan jikinta ya dauketa ya shiga bathroom a tare sukayi wanka ya daukota suka fito ya shiryata cikin kayan bacci wata yar figigiyar Riga ta bacci batada maraba da tsirara shima yasa kayan bacci ya feshesu da turare sai turo baki take ya rungumeta yana juyi da ita tsakiyar parlo ashagwabe yace" my zahara yunwa nakeji kinji? hannunsa ta kama suka fito cak ya dauketa ya goyata tana kyalkyata dariya kan dining ya nufa da ita ya sabkota. ita da kanta ta hadame abunci ta zauna saman cinyarsa tana bashi abaki har ya danci ta tsiyaya masa fruit ta bashi suka dawo parlo sun Jima sosai dan aiki yayi a laptop teemah tana kwance can gefe dan har yanzu fushi take saida ya gama abinda yake ya kashe laptop ya Mike ya dauki teemah da take kwasar bacci ya haura sama da ita dakin bacinsu ya kaita ya kwantar da ita ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya fito ya saka jallabiya ya hau saman darduma ya tayar da sallah. yajima sosai kafin ya kammala bautar ubangijinsa ya Mike ya cire jallabiyar ya kashe wutar dakin ya hauro gadon ya rungumo teemah ya matseta kamar zai mayar da ita cikinsa ya fara murzata ahankali yana lumshe idanu "my yar baby zan sha sweet breast dinki ya fada yana janye rigar ya Dora bakinsa ya fara tsotsa anutse ya lomshe dayan ahannnsa yana mulmula nipple din yana tsotsar dayan har dan karan tsotsar akeji irin na yara cikin bacci takejin Ana shamata breast cikin wani irin salo Kara bankaro masa tayi tana nishi ashagwab'e tace" Jaririna ka cigaba da sha akwai dadi. Kara sautin tsotsar yayi yana murza dayan teemah dadi yasa ta fara dan kuka kuka tana mimmik'ewa tana shafa kansa har baccin ya sake dauketa Aliyu yana shan abunsa har bacci ya fara fusgarsa daket ya Saki ya rungumeta yana tofesu da Addu'a ya shigar da ita jikinsa sosai amma hannunsa saman breast dinta yana murza nipple dinta ya kame bakinta ya lalubo harshanta yana tsotsa har bacci ya daukesa Asubah ta gari. Bintu kuwa bayan Aliyu ya fita ta fito tana dariya tana cewa"masifafe haka kawai ka takura mana dan kaga muna sonka ai wlh zamu rama nida My zahara ai nasan ba raga maka zatayi ba tunda bakajin hakuri parlo ta fito wajan yaranta tana sha'aninta ko aka har lokacin bacci bayan yaranta sunyi bacci itama taje tayi kwanciyarta tana tuna ko wace irin diramar teemah sukayi da Haidar dinta da yaje biko dan taga yarinyar batada sauki idan an takalota ahaka itama baccin ya dauketa. *** Washe gari tun asubah Aliyu ya samu kiran gagawa Abuja fadar shugaban k'asa amma bama lailai ya kwana ba anasa tunanin shiyasa teemah na bacci gudun kar tamasa koke koke yaki tashinta tunda tayi sallah karfe shida da rabi ya gama shirinsa kayan jikinsa kadai zaka kalla ya isa ya nuna maka shidin fah gwamnati ne sai wani fitinanan kamshi yake yayi mugun kyau fatarsa sai sheki take jajur murmushi dau kan kyakyawar fuskarsa ya kurawa, teemah idanu ya rankwafo ya tallabo kanta ya kama bakinta ya tsotsa ya janye rigarta ya shafi breast dinta ya kafa bakinsa ya tostsa kadan ya cire bakinsa ya zuba mata idanu" matata zanyi missing dinki pls idan kin farka banda rigima inasa ran dawowa yau duk da ni yau ba naki bane kiss din goshinta yayi ya runguma mata pillow ya lulubeta da blanket ya Mike ya kwashe wayoyinsa ya fice yana waiwayenta. yana fita part din Bintu ya shiga ba motsin kowa dan ko yara basu fito yin breakfast ba kafin su tafi school bedroom dinta ya shiga itama baccin take kwasa bakin gadon ya ISO ya zauna ya rankwafo ya rungumota yakai bakinsa kunneta"my bintuna good morning. murmushi yayi sanin nauyin baccinta kissing dinta yayi ya Mike ya dauki zahara ya mata kiss ya maidata ya kwantar ya fice bangaran yaransa, ya nufa Asma'u na shiryasu saida, ya, rungume ko wanne ya musu kiss ya fito ya fice dan karfe bakwai jirginsu zai tashi zuwa Abuja. teemah sai karfe goma ta farka tayi wanka ta had'e cikin doguwar Riga ta atamfa tayi kyau tsaf abinta sai turo baki take Haidar ya sabko k'asa ya barta tana bacci bataci komai ba tana taka step tana Kiran "My Haidar ni yunwa nakeji my chocolate zo ka goyani ni nagaji kaji. wayarta ce tayi kara taga Anty bintu da sauri na daga na kara akunne" my Aunty good morning. daga can na tsinto muryar Bintu nacewa" dan Allah kibar miji kizo kiga ikon Allah ga morning har gida anzo mana da rainin hankali my zahara kiyi sauri ki ISO nasan zaki fini fawa yi gudu. " Aunty meye duk kin tsoratani. " kizo don Allah raina abace yake kizo dai pls kar my Man ya hanaki za'asha damu wlh budurwar mijinmu ce tazo neman yardamu wai shine yace tazo idan mun yarda zai aureta.ai bansa lokacin da na tsinke kiranba sam na manta babu ko dan kwali akaina bi biyu nake taka step na sabko dam nayi kar my haidar ya jini nasan yana kan dining na nufi kitchen wata shirgegiyar tabarya na dauka su Walida na kira ina banji bana gani na bude kofar na fice aguje idanu ko ganin kirki basayi na nufi part din Aunty Bintu.😂hammm Masa'uda zakiyi bayani Al'qura'an😆............... ✍🏻 Rahma ummu Fareesa😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* Page✌🏻👇🏻 *Page 3⃣8⃣* ....Teemah tunda ta fito bata tsaya ba gudu take saida tazo part d'in Bintu parlon ta nufi akofar parlon taga Bodyguard din Masa'uda har biyu atsaye kansu tayi da tabaryar ai ba shiri sukayi baya aguje. Teemah tace" wlh da kun tsaya na rotsa muku kai kartin banza nasan kune yan rakiya ta fada tana isa bakin kofar ta murda ta shigo kai tsaye ta danna can cikin parlon Bintu na tsaye wata kyakyawar matashi budurwa zata kai 25 year bakace kyakyawa bakin ta mai kyau tanada dogon hanci da manyan idanu duguwace mai fadin fuska tanada cikar kirji dan dam yake acike agaskiya tayi ako ina ta cika mace duk da bata da kiba amma kuma tafi teemah jiki saide teemah tafi ta qira Coca-Cola saide itama ba laifi kuma bazaka taba cewa takai 25 year ba saboda kallo daya zaka mata kasan boko ya zauna jikinta da jin dadi da nera sun zauna mata komai nata daide da ita ne Duke take gaban Bintu bintu na tsaye ta jiyo teemah na kwala mata kira. " Anty Teemah na tsinkayo matar tayi kanta da gudu"kece mai son My Haidar dan tsautsayi da karar kwana shine kikazo har gidan matansa na aure ta fada tana daga tabarya Bintu tayi kan teemah da sauri ta rikota" sweetheart tsaya kiji abinda ya kawota mana kafin ki dauki mataki ai dama bazata fita hakaba sai ta amshi hukunci amma tabarya tayi tsauri bamusan inda rai yake ba. Bintu tama teemah wayo ta amshe tabarya ta rungumeta tana buga bayanta"Fatima kin fini kishi ki nutsu kiji abinda tazo dashi sai lokacin ne zaki gane ta raina mu. Cikin zakuwa nace" to Anty ki fadamun mana. "gaki ga ita hajiya masa'uda ga matar saurayinki ki mata bayani kamar yada kikamun. cike da jarumta da dakiya masa'uda ta Mike tsaye sai lokacin suka kare mata kallo hadaddan less din jikinta mai uban kudi kadai ya isa ka gane yarinyar ta fito gidan kudi wani takalmine mai uban tsini akafarta ta hadu ta ko ina duk bakace amma Allah ya mata kyau da surah mai kyau tace"Anty zahara kedin yar yarinyace. Ashe na girmeki gaki kyakyawa chocolat colour. niko baka Anty bintu fara tas masha Allah. idanu suka zuba mata cike da mamaki wai budurwa miji teemah cikin zafin zuciya ta nufota" ke dan ubanki wa zaki gwadawa iskanci da sangarta da shagwaba da boko da ilima da isakanci da dagawa.idan kudi kike takama Anty bintu daga cikinsu ta fito ni ba kowa bace amma ni nasan aharakar ilimi babu abinda zaki gwadamin na Addini da boko duk da kinyi jami'a bare kyau da surah jiki kinsan na shaki ta nan sai... da sauri Bintu ta rufema teemah baki ta rikota" haba kiyi hakuri kiji da abinda tazo."ok naji karamar tantiriya sai ki fadi me Aliyun yace ki fada mana "Anty dama My love ya.. ai bata idasaba teemah ta dauketa da gigitaccan mari har har biyu Bintu ta riketa" haba ki saurareta mana ki saurareta ai idan tanada laifi shi ma My man da laifinsa.Teemah tace"OK my love dinki yace me? murmushi ta saki batare da ta nuna jin zafin marin ba tace" ni sunana masa'uda Ibrahim 'ya daya tilo ga Ibrahim mai dala Allah ya jarabeni da son Aliyu Muhammad Abdallah Damba tun ina secondary school har na gama na shiga university wlh saboda kaunarsa naki yarda, na tafi k'asar waje karatu duk da tarin dukiyar mahaifina ina dab da gamawa yaci zaben gwamna babu ta yada banyi ba yaki ya aminta dani bayan shekaru biyu da watanni bayan zabensa daga karshe naji yayi aure wlh satina guda a hospital bansan wa yake kaina ba ayanzu haka ciwon zuciya gareni daket yaje ya dubani wanda saida dady ya sha fama dashi daga karshe da na yawaita kiransa yace mun zaimun magana ta karshe shi wlh bashida niyar kara aure mata biyu yake so arayuwarsa Bintu da fatima. wlh saida nasake kwanciya, a hospital Dadyna yayi ta hadashi da Allah ya temaka ya aureni domin cironi daga hallaka kar yarasani shine akarshe yace nazo na nemi yardaku idan kun aminta zaiyi jahadi ya aureni amma ya fadamun gaskiya babu sona azuciyarsa Amma idan kun amince yace zai aureni domin Allah. gaban bintu ta sunkaya ta rike kafarta ta fashe da kuka tace" don Allah ku taimakeni yada Allah ya temake ku ku yarda Aliyu ya aureni wlh ina sonsa domin sonku da manzo ku amincemun wlh ciwon zuciya nakeyi wallahi komai kukeso zan mallaka muku tun daga million daya har dari wlh zan baku Allah shi kadai yasan dalilinsa na jarabtata da yayi Akan son mijinku amma shi baya sona. dabbas teemah ta zauna k'asa jikinta na rawa tayi tagumi ta kurawa Bintu da masa'uda idanu hawaye ya wanke mata fuska. Bintu ta goce ta matsa gefe tana bin masa'uda da mugun kallo "ai da farko ba haka kika cemun ba kince ke budurwasa ce kuna soyayya yace ba zai aure ki ba sai mun yarda. to wlh bazamu yada ba temako daya zan miki yanzu darajar ciwon zuciya da kikeyi bazan tabaki ba ki tashi kije wlh kinci darajar masu daraja amma kiba zuciyarki hakuri Aliyu bazaki samu ba yafi kar finki. " karkice haka Anty Allah kadai yasan abunda zai faru gobe. " abinda zai faru shine Aliyu baya sonki bazai aureki ba ki hakura mun gode da son da kika nuna ma mijinmu. Sweetheart bakice komaiba ta kalli teemah. da idanu ta kuresu ta Mike tsaye ta nufi hanyar kitchen Bintu tace "kinsan me nakeso dake tashi ki tafi wlh abun duka zata dauko masa'uda ta Mike hawaye ya wanke mata fuska tace "wlh ina sonsa ku taimaka min kar ciwon zuciya ya kasheni. Bintu ta kamata tana turata har kofar parlon ta bude ta hankada ta sai ga teemah ta iso Bintu ta riketa ta amshe wukar" ai kibarta da ciwon zuciyarta ma ya isheta. " Allah Anty tsagen bare bari naso na mata ai duk bara zanace ba zanyi kisa ba tabarya ma da kadan zan buga mata. dariya Bintu tayi ta kamo hannu teemah suka fito babu ko wulgin masa'uda ta fece ciki suka dawo. teemah tace" ikon Allah sai mu yarda kuma shifa idan mu yarda Anty auranta zaiyi ya bata kulawa irin tamu ko? " sosaima ai wlh kiraba kanki da, namiji yana cewa baya sonta yana samun auranta tsaf zai hayeta ba kunya yako nuna mata so. shegiya saide zuciyar ta buga bazata samu My Man ba ciwon zuciyarta ya kwaceta wlh da sai mun gurjeta tas.dariya teemah tayi "wlh Anty yanzu haka karya takeyi ba wani ciwon zuciya. ta nufi kan dining "Anty yunwa nakeji ta fada tana tafiya.Wayar Bintu ta dauki ringing, ganin my man yasa ta daga ta Kara akunnanta. " my man munga budurwarka tazo neman auranka. Wlh da na barta da sweetheart da ta dagargazata. Murmushi ya Saki daga can yace" au tazo to ku amince mana muyi jahadi. ni dai ba wannan ba kuna kwasar bacci nayi tafiya gani ah Abuja wlh bazan sami dawowaba sai nan da kwana hudu masu zuwa kinji my bintuna. " my man shine kaki tashina? " ai zahara ma bata saniba tana bacci kumun Addu'a kawai. " Tom Allah ya taimaka ya mai doka lfy. " nagode my bintu zan kiraki anjima bye. ya tsinke kiran. zama tayi tana matsar kwalla zahara ta fara dan kuka. Bintu ta dauketa tana shayar da ita teemah saida ta cika cikinta ta dawo parlo tana zama Aliyu ya kirata ta daga."my haidar shine ka turo mana budurwarka wlh ko zata mutu bazamu amince ba kenan sonta kake ko. ta karasa maganar tana fashe masa da kuka. " Ya Salam haka kawai anzo an tasama yar babyna hankali wlh bana Sonta yanzu kiyi hakuri idan nadawa zan lallashi my noor Dina yanzu dai kiyi hakuri nasamu kiran gagawa na taho Abuja sai nan da kwana hudu zan dawo pls kar kiyi mun kuka babyna ki ajiye hankalinki mijinki zai dawo gareku. Oya bani kiss. kallon Bintu nayi kunya ta rufeni cikin sanyi murya nace"mijin Auntyna ni bazan baka ba yanzu ga anty akusa kabari sai mun kebe. dariya yayi. "OK babyna zan kira ni bari na baki. wani sansanyan kiss ya bani hadi da cewa"I love u bye my duniya dadina. Kitt ya tsinke kiran. idanuna na lumshe na bude na turo baki"anty kinga my Man dinki ko? "oh to me yayi? "wai mu yarda ya auri matar niko nace sai mun kebe zan fada masa. dariya Bintu tayi dan tasan karya takeyi ba haka bane. "aikuwa bazamu yarda ba zahara kibarsu. dariya teemah tayi"anty wlh naso mu na kasata. "No gwara da muka barta ciwon zuciya fah gareta muje mu tabata kadan ta karasa mu shiga ina da hakkin rai ai babban kashin da muka bata shine kin yarda da mukayi mujimu ya aureta. dariya sukayi suka tafa hannu. Bintu tace"kinsan idan my man yadawo sai kunyi rigima kin manta ko dankwali babu kika fito. idanu teemah ta zaro"wayyo antyna wlh kishi ya rufemun idanu dan Allah kibani hijabi nasaka ni bazan iya da my haidar ba wlh. dariya Bintu tayi"tashi kije ki dauko cinki bedroom idan kin tashi komawa part dinki sai kisaka. "anty ni bazan komaba wlh har bacci yau Ana zanyi nida yarana Muneerat da Rauda nasasu tsakiya. dariya Bintu tayi dan tasan zahara zata aikita hakan. 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 da misalin karfe takwas na dare Safina ce zaune a parlo Nuradeeen ya fito cikin shiri zashi gidansu Maheeda aikuwa ta shaki kwalarsa. "Wlh idan ka fita daga gidanan yar zina nake dan iska maci Amana babu yar buro ubara da ta isa na hada miji da ita wlh. yaran ya kalla sun zuba musu idanu murmushi ya Saki"ok naji na fasa zo kiji yajata daki suna shiga ransa amugun ya wanka mata Mari ya hankadata ta fadi. "Jakar mata kawai mai bata tarbiyar yaranta wlh sai nayi auran idan bakiyi wasaba akan maheedata zan sakeki wlh tallahi jarababbiyar mace kawai ya fice daga dakin ransa abace. hannu ta Dora akai ta rangwaza ihu"wlh bazaka aureta ba sai na hanaku jin dadin duniya. haka tayi ta haukanta Nuradeen dai ya tafiyarsa gun budurwasa maheeda yako samu tarba mai kyau sonsha hirasu ta soyayya kamar ba gobe yaji babu abinda zai hanshi auranta maheeda kanta taji son Nura fiye da komai tayi niyar auransa da zuciya daya. tsoron Safina ya kau azuciyarta taji zata iya fito na fito da ita dan yau sunyi magana da mahaifin maheeda jibi iyayansa na tafe. bangaran teemah da bintu haka suka wuni suna hirasu ta duniya teemah da yara sai wasan guje guje suka wuni sunayi da malaminsu yazo ne suka tafi daukan karatun Alqura'ani mai girma. da dare game sukayi har lokacin bacci Bintu dariya kawai take musu teemah bayan taje gidanta ta daidaita komai ta koma part din Bintu tace Ana zata kwana. ************************************ Bayan kwana tara kwanan gwamna tara baya gari wanda ba a Abujar kadai suke ba sunyi yawo garuruwa da dama baya samun kiran matansa akai akai amma yana kokarin kebewa yayi hira dasu teemah tayi ta zuba masa shagwaba da sangarta wani lokacin gaban Bintu tayi ta musu dariya Bintu ma idan ya kirata ba laifi tana Kara bashi gwarin gwiwa da Addu'ar dawowa lfy. tunda Aliyu ya tafi teemah part din Bintu take kwana ita da Muneerat da Raudah suyi ta shirmansu teemah da Bintu sun hade kansu abin gwani ban sha'awa damuwarsu daya mijinsu daga kwana hudu har kwana 9 bai zoba. Mamu yayar bintu da tazo Tasha mamakin lamarin dan bata taba tunanin bintu zata Saki ranta da teemah su hade kansu ba ku gidansu bintun da suka tafi mahaifiyar bintun taji dadi sosai Maheeda ansaka ranar auransu da Nuradeen wata biyu masu zuwa insha Allah Safina har gidan gwamna tazo taciwa teemah mutumci Sojojin gidan suka hanata shiga dan Aliyu yace duk Wanda yabar matar sanetor Nuradeen tazo gidansa yasan gabar.sai gidansu maheeda taje ta musu tijara maheeda zata Rama iyayanta suka hanata ta Kari iya shegenta ta fito tana kuka dan bata taba zaton yarinyar karama bace haka kuma kyakyawa.bangaran masa'uda jiki yaki dadi bataci bata sha sai kiran Aliyu mahaifinta hankalinsa yayi mugun tashi gashi ko ya kira Aliyun baya dauka gashi sai aman jini masa'uda take kai tsaye ya tafi gidansu Aliyu yana kuka da idanunsu ya roki Abba Muhammad da Hajiyarsu Aliyu su saka baki dansu ya auri Masa'uda karta mutu ita daya gareshi. jin haka suka nemi ya kaisu suga yarinyar a hospital wlh saida suka zubar da hawaye nan take Abba ya kirayi Aliyu ya sheda masa ayau zai daura masa aure da yarinyar da yake tozartawa gashi tana shirin mutuwa dalilin sonsa. iya tashin hankali ya shiga amma bazai iya gardama da mahaifinsa ba yace Allah yasa haka yafi Alheri Ana Abba yaba masa'uda wayar aka Kara mata akunne Aliyu yamata magana yace "tayi hakuri yau zai aureta karta kashe kanta dominsa zaima iyayansa biyayya ya aureta. Ana take taji dadi sai gata azaune tana dariya hadi da kuka tana musu godiya aranar kuwa aka daura Auran Aliyu da masa'uda Akan sadaki nera dubu dari biyar Wanda mahaifin Aliyun ya biya. Masa'uda saida ta suma dan Murna Tarasa inda zata saka ranta gari kuwa ya sake dauka Aliyu Muhammad Damba yake auran Jihadi ya Auri diyar Ibrahim mai dala saboda son da take masa tana neman rasa ranta dan mahaifinta da kansa ya shiga gidan radio yana godiya da jinjinawa Aliyu da mahaifansa darajarsu fah tasake linkuwa fiye da da suna Addu'ar Allah ya Kara tsare Gwamna mai Adalci Aliyu kuwa ya shiga tashin hankali dan baisan taya zai kwashe da matansa ba masu masifar kishi gashi Sam bayason yarinyar duk da babu ta inda ta rage. Shiko abinda bai saniba tuni Hajiya da Abba dakansu sukazo har gidan sukayi ma teemah da Bintu nasiya suka fada musu duk abinda yake faruwa na auran da suka karama Aliyu domun ceto ran Yarinyar daurewa sukayi suka Nuna ba komai kuma nasiyar tsaf ta shigesu sunbarwa Allah komai kuma sunji dadin yada sukazo bama suka turo sujeba ko darajar haka bazasu tadawa dansu hankaliba bayan tafiyarsu suka rungume juna Bintu da teemah sukasha kukansu saida teemah tayi zawo Bintu zazzabi haka suka hakura dan aikin gama ya gama Aliyu ya zama mijin Masa'uda. ****** yau ta kama alhamis kwana11 daide da tafiyar Aliyu. teemah ta Saki ranta ita da, Bintu suna sabgar gabansu kowace tayi kitso da kunshi ta gyara jikinta teemah duk ta rame ga Mura da ciwon kai sun San yata, gaba Bintu na mata fadan ta rage shan lemo mai sanyi. da misalin karfe Tara na dare teemah na part din Bintu zaune suna buga game da Asif Bintu na zaune tana musu dariya yada teemah ta dadage Sam basu ji jiniyaba ko buga kofa sai sallamar Aliyu sukaji. yaran suka Mike da gudu sukayi kansa jikinsa suka fada suna murna" oyoyo dady dagasu yayi daya bayan daya yana dariya" yarana nayi missing dinku kewayesa sukayi sun ririkeshi Rauda ta makaleshi tana dariya daukarta yayi" to ku sakeni na duba my zahara. sakinsa sukayi ya nufi gun bintu ya duba zahara idanu ya kurawa teemah cike da wani yanayi itama shi take kallo yada yake takunsa cikin nutsuwa hawaye ya wanke mata fuska ta lumshe idanunta ta sada kanta. ahankali ya kirata"My Fatimana.bata iya dagowa ba kansa ya dauke ya isa gun Bintu ya ajiye Rauda ya amshi zahara. " my man sannu da zuwa. murmushi yayi yana kissing din zahara " wow zaharana tayi girma ya fada yana Samata lips dinsa bakinta tako wawura tana tsotsa yaran suna dariya. nutsuwa nasama kaina na Mike na nufo gunsu muryata adishe nace"My Haidar sunnu da zuwa ya hanya ban jira amsa ba na kalli anty"Anty bintu na gudu good night ban jiraba na fice inajin muneerat nacewa"Aunty yau bazaki kwana damuba. " dota mura fah nakeyi zaki dauka jiyama ai ban kwanaba. Rauda ta biyota da gudu" momy agurinki zan kwana. "Dole na dauketa muka tafi part Dina Aliyu bintu yaba zahara ya nufi bedroom dinsa taba muneerat ita tabishi yana cire kayansa ta shigo. bathroom ta wuce ta hada masa ruwan wanka ta fito. murmushi ya sakar mata ya janyota jikinsa" muje kimun wanka my bintu. batayi magana ba tajanye jikinta tajashi bathroom din itace ta masa wankan fuskarta babu walwala haka ta shiryashi tsaf. cikin kananun kaya suka fito kan dinning ta kaishi ta ciyar dashi bai wani ci sosai ba. bayan son dawo parlo ya nufi part din teemah. temmah ko tana zuwa tayi shirin bacci dan mura na damunta sosai idan dare ya raba bata iya bacci sai tari ga zazzabi shiyasa take kwanciya da wuri ta samu bacci. tana zauwa tayi shirin kwanciya a bedroom dinta ta haye gadonta tayi kwanciyarta tana rungume da Rauda. bayan taci kukanta kishin masa'uda take sosai duk tasan bayin Aliyun bane amma idan ta tuna Aliyu zai mata abinda yake mata gashi itama kyakyawace ta hada duk abinda namiji yake nema gun mace tanada sai taji hankalinta ya tashi tasan kuma Dole Aliyu zaiyi zauna da ita tunda ta zama matarshi ta sunnah abin na damunta sai dai bataja da ikon Allah haka kaddarata tazo zama da kishiyoyi. lokacin da Aliyu ya shigo har tayi bacci tana rungume da Raudah wata figigiyar rigar bacci ce jikinta yan matasan santala santalan cinyoyinta duk awaje saman gadon ya hauro ya janye Raufa gefe ya rungumeta gam yana sabke ajiyar zuciya ya kura mata idanu yada ta rame saide tayi fari ta Kara kyau kirjinta ya Kara cikowa dam dam. Kara rungumeta yayi yana shafa fuskarta yana murza tafin hannunta yana sakar mata kiss ta ko ina." wow my Amaryata wlh kullum Kara kyau kike kitsonki da kunshi sunyi kyau jibi zansha sweet breast na koshi wlh nayi missing dinsu sosai ya fada yana kissing dinsu ariga yanda suke dam atsaye."my yar babyna tashi na ganki nayi missing dinki dayawa ya fada yana kissing din wuyanta yana murza tafin hannunta ya sakar mata nauyinsa yana lumshe idanunsa jikinta ko ina laushi yakeji.ga wani fitinanan kamshi da takeyi ahankali ta bude idanu ta kalleshi yana tsotsar wuyanta ta shagwabe fuska zaune ya meke tana jikinsa"my Aliyu nah. bacci nakeyi ka tadani. ta Kare maganar kuka na kufce mata ta rungumeshi gam tana kiransa"My chocolate meyasa Masa'uda zata shigo rayuwarmu meyasa take Sonka meyasa ta rage mana yaruwarmu nida Anty Bintu my Haidar zuciyata ta kasa jure hakan ya zanyi da azababban kishinka jinake kamar zuciyata zata buga wayyo my chocolatyna ina Sonka."oh my God wlh nide yarinyarnan tajamun masifa ni ba sonta nakeba kaddara ce kawai ta hada auranmu da ita tana neman kashemun matata abanza yo ina dalili yi hakuri my Noor wlh bana Sonta agigice ya sabko daga saman gadon da ita ajikinsa yana rungume da ita ya fito k'asa ya sabko tana rusar kuka yarasa ya zaimata kwantar da ita yayi ya nufi kitchen ya dauko drinks ya haye samanta ya tallabo kanta"My teemana amshi kisha kiji sanyi ya fara bata drinks din tana sha dan kwana biyu shine ruwanta sosai Tasha saida yaga batada niyar Dena sha ya janye mata ya ajiye saman table ya rungumeta gam." My Amaryata don Allah karki zautani kiyi hakuri kar kima kanki illa pls kiyi hakuri ai dai kinsan suwa suka hada auran ko...?"kai ta daga. OK ki rufamun asiri kibar kukan wlh banason kukan.ki kiyi hakuri My Amaryata muma su Abba biyaya wlh bana Sonta ba ruwana da kyanta kokari kawai zanyi na sabke nauyinta da Allah ya doramun ayanzu ba dan soba ko kinaso Allah ya konani...? "Kai na girgiza zuciyata namun daci. "Babyna kinci abunci? "Naci my chocolate. murmushi ya Saki"babyna ki ajiye hankalinki kalli yanda kika rame mura ta kamamun ke muryaki ta dishi bari na dan baki magani.ya fada yana tallabo kanta ya had'e bakinsu yana kissing dinta cikin nutsuwa yake tsotsar bakinta yana hadawa da hakoranta yana kamo k'asan labbenta. sosai teemah takejin dadin tsotsar ta mannesa tana tandar yawunsa. kusan 4 minute yayi yana shan bakinta ta narke masa ajiki ya zare bakinsa anata."Wayyo my chocolate ka dagani kamun nauyi dariya yayi ya dagata ya dauki abarsa ya Goya abayansa yana mata yada zatayi dariya aikuwa sai dariya take tana shafa kansa"wayyo My Gwamna nah wlh bazan iya rayuwa babu kai ba. "Wayyo my duniyar dadina wlh nima bazan iya rayuwa babu keba Allah yabarmun Babyna Noor. Kara makaleshi tayi ta zura harshenta kunnesa tana tsotsa tana shafa kirjinshi ahaka suka isa bedroom dinsa ya kaita duk ta kashe masa jikinsa tana bayansa ya duka ya bude Dirowar makeken gadonsa ya dauko magani har yanzu tsotsar kunnesa take tana sabke masa numfashi cikin kunnensa idanu ya lumshe ya Mike tsaye. "Ashhh my babyn Haidar ki bari mana zan zauce wayyo my heartbeat kibari zan fara kuka ya fada a shagwabe. bakinta ta cire akunnensa tana lumshe idanunta ta kwantar da kanta gadon bayansa ta zagaye hannunwanta kirjinshi. "My chocolatyna wlh ina Sonka ba kadan ba. sabkota yay yana rungume da ita ya zauna ya ballo maganin mura"muryasa can k'asa yace"yar babyna kina tari? "inayi Mijina wayyo my Haidar ni banason magani kaine maganina. abakinsa yasaka magani ya Kara shigar da ita jikinsa. "Sorry babyna amshi ki tsotsa ahaka yawun mijinki shine ruwan wanna shegiyar mura daga yau idan bata barkiba zata sani. shagabewa nayi ina turo baki"wayyo My Gwamna nah. da sauri ya tallabo kanta ya had'e bakinmu. anutse nake tsotsar maganin saman harshensa ina hadiyewa yana shafamun kaina muna kallon kwayar idanun junanmu ban tantance ba har na shanye maganin ina tsotsar laulausan harshensa sai ji nayi ya zare bakinsa yana dariya. "Babyna kwadan yawu yami ki yawa. kunya naji na boye kaina kirjinshi ina shakar daddadan kamshin turaransa. Aliyu rungumeta yayi sosai yana dan mata tausa da shafa kanta da kunshin hannunta ya zuba mata idanu cike da tsantsar kaunarta jiyake kamar ya hadiyeta sai kara shigar da ita jikinsa yake yana hura mata iskar bakinsa sai gata har tayi bacci tana sabke ajiyar zuciya tana makale dashi. murmushi ya Saki ya janyeta dam ya kwantar da ita ya to feta da Addu'a ya lulubeta da blanket. "rigimamar Amaryata my Noor. ya sunkuya ya mata kiss akirjinta wayarsa ta dauki ringing ya dago ya rage gudun Ac saboda yada teemah take fama da mura. ya ciro wayar aljihunsa ya zubama wayar manyan idanunsa ganin masa'uda ce yaja tsaki ya dafe kansa. "oh my god yay picking ya kara akunne" ke bakida tunani ne ya zaki kirani yanzu ina tare da matana nace miki gobe zanzo na dubaki ko ba shike nan ba.? daga can cikin sanyi murya tace"My love kayi hakuri dama dan naji lafiyar kane wlh nakasa nutsuwa Alhmdllh tunda kazo lfy dama dan na maka sannu da zuwa kayi hakuri mijina wlh naji dadin jinka cikin koshin lfy good night Allah huta gajiya ilove u my love ta sakar masa, kiss ta wayar ta tsinke Kiran. baki ya tabe yaja tsaki ya kunna ma teemah futilar gefen gado yaje dakinta ya dauko Raudah ya runguma mata ita yama Rauda Addu'a ya Mata kiss.ya kashe musu wutar dakin yaja musu kofar ya sabko. ya nufi part din Bintu. lokacin da ya shigo shadayan dare lokacin bintu ta kora yaran sun kwanta. dakin yaran ya nufa har sunyi bacci dan yau teemah ta basu wuya wasan tserere sukayi Sosai bayan ya fito dakin yaran yaje bedroom dinsa yayi shirin bacci ya nufi dakin bintu dan yau yaga itama fushi take sosai.akwance ya sameta har tayi shirin bacci. gadon ya hauro ya rongumeta banza ta masa" my bintu dan Allah kiyi hakuri wlh banason yarinyar kutayani yin biyayya pls my bintuna kibar fushi dani tunda nazo baki wani kulani ai kinsan ba laifi na bane Dole tasa zan zauna da yarinyar wlh ni ku biyu ne kadai azuciyata banajin zan sake son wata bayan my Bintu da my zahara wlh kukadai na taba so azuciyata ita waccan ceton rai kawai zanyi wlh bana Sonta ku yarda dani. kinji my tauraruwar zuciyata ya fada ashagwabe. murmushin karfin hali tayi" Ok naji Allah baka ikon yin adalci. "my Bintuna wlh shiyasa nake mugun sonki uwar gida sarautar mata kin huce ko...? "to my man ya zanyi kaddarata ce zama da kishiyoyi kuma ni ina Sonka bazanso haukan kishi yasa nabar mijina Wanda ya budeni na budeshi uban 'ya'yana biyar bansan Me zan haifama nan gaba ba. Wani irin farin cikine ya kama Aliyu ya rungumeta "I love u my bintuna ya fada yana had'e bakinsu ya shiga bata wani irin kissing da murzata ta ko ina ba ruwansa da zubewar nonota haka yake murzasu sama sama yanda bazai matso ruwaba. lokaci kadan ya dimautata suka Lula duniyar ma'aurata sosai yake kashe arna yau tayi kokarin masa yada yakeso amma ina Allah bai bata wannan damarba saide shasheka tana nishi dan sosai takejin dadin yada yake saduwa da ita sai bi da ita yake kwana kwana shikam yanajin dadinsa sosai sai gurnani yake kasa-kasa yana kashe arna da kyau amma koda wasa bai nemi ta masa abinda yake soba shima bai mata ba sai kusan karfe daya ya gamsu sosai ya barta dan abukace yake kwanaki Tara da yayi bayanan saida yaji gam ya barta atare sukayi wanka suka kwanta rungume da juna dan yau bacci yakeji sosai bai yi sallah nafila ba ya rungume bintunsa suka kwanta bacci Asuba ta gari. *** washe gari tunda sukayi sallah Asubah Aliyu ya koma bacci Bintu na zaune tana shayar da zahara wacce ta gama mata wanka ta shiyar cikin kayan sanyi sai kallonta zahara take tana tsotsar nono. Bintu tayi murmushi" wannan yarinyar so kike ki ganeni ko. Wayar Aliyu ce wacce ya kunna bayan ya dawo daga masallaci ta dauki ruri Bintu ta Mike ta dauko tana kallon screen d'in wayar taga sunan Masa'uda na yawo Bakin gadon tazo ta zauna tana bubuga kirjinshi"hamm my man matarka na kiran ka idanu ya bude ya kalleta" My Bintu wa ke kirana? da uwar safiya haka? ya fada yana amsar wayar ganin mai kiran ya had'e face ya kashe kiran yaja tsaki ya ajiye wayar ya shige cikin blanket. Bintu ta bude baki zata masa magana. kiran ya sake shigowa. ta tsinto muryasa, yana cewa" wlh banason damuwa Pls My Bintuna ki dauka........ ✍🏻 💃🏻Real Ladingo yar Janafty😘 Sai zuwa Alhamis zaku jini Rahma ummu fareesa ce...✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty, kaunarki gareni daban take, Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf.👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem.* *Page 3⃣9⃣* ....Banza Bintu tai masa, taci gaba da shayar da Zahra, wayar ta nata ringing. yana daga cikin blanket yace "My Bintu ki ɗauka mana. "Saboda me zan dauka wlh bazan ɗauka ba, haba dan Allah! wai ina dalili tunda ta samu abinda take so ka aureta idan tayi hakuri ai zaku haɗu, kuma gidan zata shigo meye na kiran da uwar safiya." Murmushi ya saki yana juyi cikin blanket, yace"My Bintuna nima shi nagani, an bo an takurawa mijinku ko? Banza Bintu ta masa ta mike ta kwantar da zahara agadon ta, ta hauro saman bed ɗin ta kwanta ko kallonsa batayi ba, ta lumshe idanunta. Kansa ya leko ya sanya hannunsa ya janyota cikin blanket din ya rungumeta. "My Bintuna fushi kikayi duk ban daukan ba? "Nifa banyi fushi ba, kuma ni meye nawa dan ta kira mijinta, ai ba yau aka faramun kishiya ba bare na damu. Ya sakar mata ya matseta ya fara rikita mata jiki da salonsa, yana mata abinda zatayi dariya, tana makaleshi haka ya samu ta sake har suka koma bacci manne da junansu. Ƙarfe bakwai da rabi Bintu ta zame jikinta ta sabko ta shirya jikinta ta fito, lokacin yaranta har sun gama breakfast, Asma'u ta gama shiryasu tsaf cikin uniform, tana fitowa Asama'u tana rike da hannu Raudah tana bude mata chocolate, Bintu ta iso tana murmushi da gudu suka nufota. Ta waremusu hannayenta su duka suka fada jikinta, suka hada baki wajan cewa "umma good morning." "Morning yaran Albarka," Rauda tana gurin Asma'u tana kallonsu, Asma'u tace"hajiya barka da safiya" Bintu ta amsa cikin sakin fuska tace"My Rauda zo mana yaushe momynki ta kawoki? baki ta turo"momy ɗazu ta kawoni ita tamun wanka, momy ina dadyna? "kije makaranta ki dawo zaki ganshin baccin gajiya yake, ƴar gidan Fatima gurin bintu tazo. Ta dauketa tana mata kiss wayar Asma'u ta dauki ringing, ta kalli bintu"Hajiya lokaci yayi direba na kira." "Ok to kuje sai kun dawo ko yaran kirki, dariya sukayi suka dauki jakukunan su suka rayata suka taf,i Muneerat tace "umma kice ma daddy ya sayomun sabuwar waya, tawa jiya game yaban haushi na fasata." "Ok zan faɗa masa" tafiya sukayi Asma'u na rike da hannun Raudah suka fice, bintu na binsu abaya har kofar parlo, sai da suka bude kofar suka fice ta dawo. Ta koma ciki tayi kwanciyar ta idanunta cike da bacci, ko takan masu aikin gidan bata biba. Sai karfe goma Aliyu ya farka kasancewar yau juma'a ce ba inda ya ke fita, wanka yayi ya tafi bedroom ɗinsa ya shirya cikin kananun kaya, Bintu na parlo ya fito ta Mike ta tarɓesa" barka da fitowa" murmushi yayi "wow my Bintuna Zaharana tayi kyau, gunta ya nufa tana kwance a kujerar ta ta yara sai wutsu wutsu take ya ɗauketa. "my man muje muyi breakfast ko? "Ok muje" ya ɗauki Zahara ansa mata riga da siket baƙaƙe sai adon duwatsu farare sunyi mata kyau, lips dinsa ya samata abaki tana tsotsa ahaka suka nufi kan dining. Babu abinda yaci sai hadaddan tea yasha ya mike yana rungume da zahara, "My Bintu na tafi naga kanwarki." murmushi tayi ''ah gaidata" kai ya kaɗa ya nufi ƙofa mai hade da parlon Teemah. Yana zuwa ya saka key ya buɗe ya shiga, yana ma zahara wasa tana bangala dariya. Parlon shiru saman bene ya Haye. Teemah ta fito daga wanka kenan dan yanzu ta tashi, tana tsaye gaban tafkeken dressing mirror ɗinta tana goge jikinta taji motsin Aliyu, da sauri taci gaba da goge jikinta taji karan bude kofar ya shigo da sallama. Juyowa nayi ina amsawa na shagwabe fuska ina bubuga kafata, na fara kokarin sakin towel din boobs dina duk rabi awaje, na turo baki "my chocolaty na ka koma na gama shiryawa, ni kuka zanyi maka idan kana kallona. Baki da hanci ya saki yana kallon teemah ta ciko komai nata abin burgewa, hips d'inta ya zubawa idanu da manyan breast dinta ya kara girma, santala santalan cinyoyinta awaje sai sheki sukeyi. "Tsarki ya tabbata ga ubanginji da ya halicci my yar babyna, wayyo zan zauce my Noor." ya faɗa yana nufar kan gadon ya kwantar da zahara tana bangala masa dariya. Ya nufi gun Teemah, ina ganin ya nufoni na saki kukan shagwaba ina babuga kafa, "my chocolate karka tabani fushi nake dakai," da sassarafa ya iso gareta ya mata wawar runguma, yana sauke ajiyar zuciya yana juyi da ita. "Wayyo my duniyar dadina yar babyna, dan Allah kar kiyi fushi da Haidar dinki me nayi? Yar babyna sonki zai kashe ni irin wannan kyau haka, masha Allah Amaryata faɗamun me kike ci da ba na nan kikayi irin wannan cikowa haka. Baby ya mura da sauki ko bari nagani naji murya taki ko ta kaki?" ya faɗa yana kamo fuskata yana leka hancina, ya ɗora bakinsa saman hanci yana huramun iskar bakinsa, ya cire bakinsa ya tura ɗan karamin yatsarsa a kofar hancina."my yar babyna ki fadamun naji kamar mura tayi sauki ta gudu taga oganta yazo ko? ya faɗa yana cire towel din jikina. "Wayyo My Aliyu na na warke wlh nima, da na tashi naji sauki sosai ban kwana da zazzabi ba, My One love kamun tsirara ka rufeni." Na faɗa ina ruƙunƴumeshi ina kukan sangarta, gabaki ɗaya Aliyu teemah ta zautashi, cak ya ɗauketa ya rungumeta ya zuba mata idanu, can ƙasan makoshi ya kirata "My Noor! Alhmdllh mura ta gudu yanzu ma zan baki maganin ki ƙara sha, my Habibiyata ina sonki kaunarki ta dagargaza mun zuciyata, sonki ajinin jikina yake." "Ni my chocolate ba wani wayo ne gashi:nan kamun kishiya ka auri wata, wayyo My Gwamna nah, ni natsani kishi banason kishi kishinka nake, antyna kadai nakeso wayyo my Aliyuna zan mutu banason kishiya." Na faɗa ina sakin kuka ina ƙanƙamenshi, a rikice ya nufi saman gado ya zauna ya kamo fuskata ya haɗe da tashi yana sauke ajiyar zuciya, "pls baby yi hakuri don Allah karki sa zuciyata ta buga, wlh bana son damuwarki ni ke nakeso wlh bana sonta ko daide da kwayar zarra, ƙaddara ce ta hadamu ai kinsan ba laifi na bane ba ko? my Habibiyata." Fuskar shi na shafa ina sosa sajan fuskarshi ina lumshe idanuna, a shagwabe nace"My Haidar" ƙara matseni yayi, "na'am My Masoyiyyata menene fadamun maza? "My chocolatyna ina sonka." Da sauri ya cafke bakina yana bani zazafan kissing, wanda na kusa zaucewa, jikinsa na shige sosai ina temaka masa jin yada yake juyemun yawunsa ina hadiya, hannunsa naji ya fara murza nipples ɗina na zabura da sauri na sabka jikinsa ina dariya, ina jujuyawa da motsa jikina. Wlh my gwamna nah naki ka matseni, idanunsa ya kura mata yada komai na halitar jikinta yake juyawa, yanayinsa duk ya sauya sai lumshe idanu yakeyi, gimbiyarsa ta fara harbawa dan teemah babu komai jikinta sintir take, cikin kasalaliyar murya yace"My Noor pls zo ki samamun nutsuwa" ya fada yana mik'ewa ya nufota tana tsaye gaban dressing mirror tana murza maiyuka. Sai jin sa tayi yana murza mata man a sanssan jikinta da saman kirjinta yana fitar da wani irin numfashi, itama manne masa tayi ajikinsa tana lumshe idanu tanajin yada yake murza mata man ajinta, tunawa tayi ba nata bane yau yasa ta janye jikinta, ashagwabe tace"wayyo mijina kai ba nawa bane duk kabi ka tadomin..." Ta rufe fuska ta sunkuya ta dauki towel dinta ta ɗaura, tabi ta gabansa ta wuce tana wata shegiyar tafiya mazaunanta na juyawa Ta nufi wardrobe. Idanu ya lumshe ya bude"My Noor ni ko..? juyowa tayi ta watsa masa wani shegen kallo, taga yada hajiyarsa take harbawa, bushewa tayi da dariyaB"my Haidar kaje ka juyema my Auntyna ko Amarya mana, kai da kakeda sabuwa dal aleda zaka tsaya gun tsofin mata." harararta yayi "wlh zan kamaki wacece tsohuwa wlh baki da maraba da budurwa, abinda kullum idan zan shigeki sai nayi da gaske, wlh my yar baby karki sake Kiran kanki tsohuwa ko 18 year bakiyi ba'a duniya fah, ni agurina kinfi wacce ba'a budeba saboda kullum agame kike babyna zo kawo kayan nasa miki." a shagwaɓe nace "banaso jeka yi tafiyarka" guna ya nufo na kwasa bathroom da gudu ina ihu, na shige na murza key baki ya ciza ya zauna bakin gado yana murza hajiyarsa wacce tayi kyam a tsaye, har ya samu ta kwanta. Zahara ya kalla sai harbe harbe takeyi wasa ya fara mata tana dariya, Teemah ta bude kofar ta fito ta hade cikin wata dakakkiyar shada ruwan toka, ɗinkin doguwar Riga ya mata cif cif ta saki jelar kitsonta har tsakiyar bayanta, idanu ya zuba matab"yar babyna kinyi kyau" murmushi ta sakar masa ta daga masa, gira tace"Ashe ko? ɗankwalin ta bashi "pls ango dauramun" ta fada ashagwab'e. My ƴar babyna wlh haukatani zakiyi, ni angon kine ba na kowaba, ya amshi ɗankwalin ya murza mata lauri gaban mirror taje ta kalla saida tayi mamaki! "Goodɗd angon Masa'udah Aahe ka iya ɗauri? A zabure ya Mike ya nufota " Ɗbaby ina wasa dake ni angon Teemah ne karki sake kiramun wannan abar." Ihu ta fara tana neman gun ɓuya tana dariya, "pls My chocolate na tuba dan Allah karka dokeni. Sai na dokeki ba kin rainani ba? ya faɗa yana nufo ta tana ja da baya har takai jikin bango, yana isowa ya matseta jikin bangon ya kamo ƙugunta,"ƴar Babyna zaki kara rainani? kukan shagwaɓa na saka masa"yi hakuri bazan ƙara ba." Yimun shiru wlh ko na tsotse bakinki yanzu sai lips din sun kumbura, tsit nayi "gayamun wacece amaryata? kai na girgiza, "au bazaki faɗa ba ya faɗa yana danna mun kirjinshi, yana murzamun ƙuguna. "My chocolatyna yi hakuri mice Amarya." Murmushi ya saki ya rankwafo yamun kiss saman lips ɗina, ya sakeni ya kamo hannuna, fizgewa nayi na nufi gun zahara na dauketa ina mata wasa tana dariya. "Babyna kinyi breakfast? A sangarce nace"My Haidar bayan ban ganka ba zan iya cin wani abu." Ai ban rufe baki ba naji ya sungumeni yana masifa ya bude kofar ya fito, yana taka step yana mun masifa "wlh my Teemah zanyi mugun saɓa miki idan kina kai wa wannan lokacin baki ci komaiba."My Chocolate ka saukeni zahara karta faɗi." No ki rungume ƴarki da kyau kamar yanda mijinki ya rungumeki. Rungume zahara nayi da kyau ina dariya, zahara ma dariya take "my chocolate ina yinka sosai wlh." "My Noor wlh zan kamaki ne Allah idan kina zama da yunwa ko Hmmm." "wayyo ni my Haidar na tuba ka yafeni, ka hakura ko in yi kuka." "idan kikayi kuka kin kara laifinki" yana sakkowa kan dining ya nufa ya direta ya yaja mata kujera ta zauna, tana rungume da zahara ya hada mata tea mai kauri, sai kamshi yake ya zauna ya janyota jikinsa yana bata abaki, tana sha tana zuba masa shagwaba sai tarairayar ta yake har ta shanye, ya buɗe kular ya zubo mata farfesun kayan ciki da haɗaɗɗiyar wainar shinkafa. "Wow ƴar babyna kece kika ce ai miki nima zan dan ci" ya fada yana nufar bakinta da wainar, ya bata kai ta kauda tana yamutsa fuska, "my chocolate banaso wlh banaci." yar baby yi hakuri kici kaɗan. Idanunta suka ciki da ruwa tana jijiga zahara,"pls my haidar wlh banaso dan Allah kabari" babu yanda beba taƙi ci karshema kuka ta saka masa. "ok yi shiru bakya ci to me zakici? "My one love zansha ice cream." "No My Noor mura bata barmun keba, tashi muje gun My bintu zaki samu irin abinda zaki ci." "Pls My Haidar" murmushi ya saki ya ɗan ci farfesun da wainar yana gamawa ya yagi tissue ya goge bakinsa ya mike ya ɗaukeni cak "my yar baby wlh bazan bari kisha ice cream ba mura." Shiru naI masa ina Ƙara rungume zahara, saida mukazo kofar da zamu shiga parlon bintu ya ajiyeni, yana buɗe kofar jikinsa na shige ina shashsheƙar kuka. kaina ya dago yana gogemun hawaye "wlh Babyna bazan jure ganinki kina mura ba, kiyi hakuri bazaki sha ice cream ba." Ya faɗa yana rungumeni da buga bayana, zahara ce ta tsala kuka Aliyu ya janye teemah jikinsa. Teemah ta goyata Aliyu ya bude kofar suka shiga ciki ya rufo, Teemah ta cika tayi fam a parlor suka sami Bintu,Aliyu ya nufi bedroom ɗinsa Teemah ta zauna kusa da ita. "Aunty ina kwana" ta fada tana jijiga zahara. "Fatima na ya kike ya mura? "Anty naji sauki aba zahara nono ta fara rigima, murmushi tayi "waya taɓoki kike fushi ko kishin Amaryane? kai Anty My Man ɗinki ne ya hanani shan ice cream, "ai kuwa ya kyauta mura ki keyi fa" ta amshi zahara ta fara shayar da ita. Aliyu ne ya fito ya nufi wasu kujeru ya zauna, yana waya sauran na hannunsa duk suna ruri, ya ajiye saman table suka zuba masa idanu, jin umarni yake bayarwa suka shiga sabgar gabansu. Saida ya gama ya kalli teemah "My Teemah tashi kici wani abu, fuska ta yamutsa, "wlh banajin yunwa" kallon da ya matane yasa ta mike tana turo baki ta nufi kan dining, Bintu bushewa tayi da dariya. Aliyu bude Laptop yai yana danna wa sam yaki daukan kiran, dan sun dame shi, Teemah ko babu abinda taci zama tayi ta dawo suna hira da Bintu. Aliyu ya duƙufa aiki sama sama yakejin su har tsokanarsa suke ango, sai dai ya girgiza musu kai yace "zan kamaku my teemah har kin manta ko...? banza suka masa suna hirarsu. Misalin ƙarfe goma shadaya da rabi akayi knocking kofar, masu aiki suka buɗe, Saffah ce da marwa da Habibullah da Aminullah da Sajida da matansu, amma babu wacce tazo da yaro sai ɗan Marwa da yake bayanta, baki da hanci Aliyu yasaki yana kollonsu Sajida ta nufi gun su Bintu ta rungume teemah, dukan ta teemah tayi "Sajida zaki karasani, Anty kice ta dagani" Bintu tace "Sajida dagamun ita" gun Aliyu suka nufa baki ɗaya suka zube gabansa cikin girmamawa suna gaisheshi. Aliyu yace"masha Allah yau Juma'ar tawace Marwa suntomin babyna." dariya tayi ta sakko Bilal ta bashi, "yayana nayi missing naka sosai" Saffah tace "ƙarya ne nafiki missing ɗin Yayan mu. murmushi ya Saki yana ma Bilal wasa, "ok ƴan biyu kutaso mu gaisa, tashi sukayi suka zauna kusansa, suka sashi tsakiya dukansu ya rungumesu yana murmushi. "Wlh nima nayi missing naku bana yawan zama ne, da fatan kuna lfy ya yarana." Baki suka haɗa" duk muna lfy yayan mu ashe su Abba aure suka ƙaƙaba maka." "Kuyi shiru kubar maganar babu yanda na iya, dole zan amshi kaddara nayi biyayya." Dariya su Aminullah sukayi suka mike suka nufi gun su Bintu, Amrah da Najwa suka zauna suna gaishe da su Bintu. Bintu tace"ai na zata kun manta damu" sai Sajida ta da Najwa sukace, "wane mu ai bamu isaba" "Fatima ya hakuri?" dariya tayi tace"Aminullah sai yanzu zaka gaishe da matan yayan ka, kai Habibullah na rangwanta maka. Amrah tace"Anty ban ganeba yo mijina meyayi." "Kibar cemun anty kina fasamun kai kin ban shekaru goma fah, dariya sukayi baki daya kafin su gaisa. Bintu tace "Aminullah ina su kausar da yayunta, Habibu kaima haka duk ku tashi kuzo mana ba yara" Teemah tace "wlh abinda zance kenan. Su Habibu suka koma gun Aliyu su Saffah suka dawo gun su bintu, Saffah kusan Bintu ta zauna dan sam bata yin Teemah har yanzu, haka zalika bata ishi Teemah kallon arziki ba dan tafita iya shege, Marwa tace "Anty Bintu Anty Fatima ykk ya ƙarin hakuri, dariya sukayi" Alhmdulillah" Teemah tace" My Marwa nayi missing dinki sosai, "Wlh nima haka antyna kinyi kyau sosai kin dan bude." Bintu tace"wlh nima na fada mata" Saffah kai ta kauda Teemah ta bushe da dariya a shagwabe ta kalli bangaran Aliyu, tace"ranka shidaɗe kaga Marwa tana zugani ko, kallonta yayi da yanayin yadda ta langwaɓe ya kashe mata idanu yana mata nuni yau idan na kamaki, sakin murmushi yayi yace"wlh Baby gaskiya ƙanwata ta faɗa. Baki ɗayan parlon sukayi dariya banda Saffah, ƴan aikine suka cika musu gabansu da kayan ciye ciye da tande tande, wayar Aliyun ta dauki ringing bai ɗaga ba sai da ta tsinke ya dauki wayar yayi dailing din number, bugo ɗaya ta ɗaga da sallama ta gaishesa adakile ya amsa can ƙasan makoshi, yayi magana ganin babu Wanda ya kula dashi kuma baza aji me yake cewa ba ko Aminullah da yake kusansa, yace "wai meyasa kin fiya nacine, wlh zan ƙi zuwa idan kika ta kuramun, to wai meye idan nazo duk kinbi kin takuramun nine kin samu to meye kuma? dagacan cike da ladabi tace"my love kayi hakuri pls kazo in ganka, banida lfy cutar rashinka nakeyi my love dan Allah kazo kaji, fuska ya yamutsa yace"ok naji zan zo bayan sallah juma'ah kin fiye ƙwaƙwa ne wlh. ɗagowar da zaiyi suka hada idanu da teemah ta ƙure shi da idanu, tayi kicin kicin da fuska duk da batajin me yake cewa, yanayinsa yasa tasha jinin jikinta.Murmushi ya sakar mata gabansa na faduwa, tada ɗa tsareshi da idanu ta haɗe fuska, tsoronsa ɗaya kar ta rikice masa gaban kanninsa, wayar ya zare daga kunnensa, kau da kanta tayi ta amshi ɗan Marwa tana masa wasa. Ya naji Masa'udah tana murna sai kiss take masa ta waya, yaja tsaki ya kashe wayar da Sauri ya kurama teemah idanu. Aminullah yace"Brother amaryar tamu ake disgawa haka? dariya Habibu yayi, banza yai musu ya kalli tsadaddan agogon hannunsa lokaci sha biyu, ya mike ya nufi bedroom din sa, teemah ta bishi da harara. Bintu ta bishi a baya, ita ce ta shiryashi cikin wata ɗanyar shadda milk colour, mai mahaukacin kudi da kyau, babban dinki ne yayi mugun yi masa kyau ga ubana zubin zaren ya fito, wlh zaka zata dan shekaru talatin ne shiko ɗan hamsin ne, sai ƙamshi yake bazawa. Suna fitowa kannensa suka rika zugashi, kai ya girgiza yana masu Marwa sallama zashi masallaci, dan ya makara wataran tun shadaya yake tafiya yayi ta Addu'o'insa, yace da Bintu idan yaran sa sunzo ashir yasu akai su gidan hajiyar sa, daga masallaci can zai tafi da su habibu suka tafi dama,saboda wataran tare suke zuwa masallacin dama. Ba yadda beba su haɗa idanu da teemah taki fur, sai tafiya yayi hankalinsa duk yana gunta.Nan suka baje kololin hira suda matan su Aminullah da Saffah da Marwa, Sajida na manne jikin Teemah suna shirmansu suna tayasu jaje, sukace ba komai aure ai karuwane, Saffah ba haka tasoba, tasu ace teemah taji haushi sai taga ko oho. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Misalin karfe biyar na yamma, wani tamfatsetsan gidan da yake cikin unguwar Buba shango, babu abunda babu tsayawa fadar tsaruwar gidan Alhaji Ibrahim Mai Dala ɓata lokacine, Masa'udah na hango cikin wani hamshakin parlo taci kwalliya ta kece raini, tana sanye da material mai kudin gaske pink color, saboda kasan cewarta baka, ɗinkin riga da siket ne yayi mata kyau, ta ɗaure gashin ta da ribbon, ta Saki jelar sa ta wuce wuyanta kadan, dan bata da gashi sosai, amma saboda gyara dole yake tsayi da santsi, wuyanta da kunnenta yasha sarkar diamond haka zalika hannayanta. Zauna take ta zubawa wayarta idanu kwalla ta cika mata ido, Alhaji Ibrahim Mai Dala ne ya shigo yana waya, idanunsa suka sauka kan masa'udah, da sauri ya tsinke kiran ya nufi gunta yana kiran "Hajiya Falmata kina ina? ya karasa ya zauna kusan Masa'udah ya rungumota."Papi menene kuma keda aka hanaki tunani ki temaka mana kiji tausayin mu, wata hamshakiyar matace wacce zatakai shakaru Arba'in da biyar, saide jin dadi ya boye hakan, ta fito ansha kwaliya ta zauna kusansu da yaran, yaren barbarci take tace"Haba auta kiyi hakuri ai zaizo kibar tayar mana da hankali" ganin iyayan nata sun damu ta Saki ranta tayi kwance jikin Falmata, tace "shikenan, amma yace bayan juma'ah gashi har yamma tayi karfe biyar." Ƙurawa wayar idanu tayi, can kuwa Aliyun ya iso gidansu da tawagarsa, har an bude masu get sun shigo da motocinsu. Kamar a mafarki taga number Aliyu na yawo saman screen din wayar, cikin rawar jiki ta tashi zaune jikinta na rawa ta saki ihu ta rungume Papi. "My Papina wlh shine yazo ya kirani" cikin farin ciki sukace "maza dauki kiran' Alhmdllh papi ya fada yana miƙewa ya fice yana murna, yaje ya kaishi parlon baki. Picking tayi ta Kara akunnenta ta Mike ta nufi bedroom dinta. "Hello my love" daga can yace"nazo sai ki bani abinda zaki bani mai ƘwaƘwa kawai." "Wayyo my love komai ma zan, baka barka da zuwa ganinan fitowa Mijina. Tsaki yaja ya tsinke kiran, cikin farin ciki ta Kara fesa turare ta saita nutsuwarta ta dauki mayafi ta fito, dama an gama jera komai na tarbarsa ah hamshakin parlon da za'a tarɓe shi. Hajiya Falmata ta Kara koya mata yada zata tarbesa tare da girmamawa da Nuna biyayya da kaskantar da kanta gareshi, da kissa da yada zata rinka sakin layi da gangan cikin kissa, da yada zata Nuna masa ita babu kowa da komai azuciyarta sai shi. Papinta yazo yace, tayi sauri yana parlon baki yana jiranta. Cikin murna ta fice ta nufi parlon bakin, wanda ya gaji da haduwa, takunta take mai cike da aji da wani uban takalmi mai tsinin gaske, ko ina na jikin ta motsi yake yi, tana zuba uban kamshi. Cike da kwantar da murya ta tsaya tayi sallama akofar parlon, sai a ta biyu ta jiyo amon daddadar muryashi ya amsa a dakile, idanu ta lumshe ta bude ta sanyo kanta cikin parlon.............. ✍🏻🤦🏻‍♀typing wuya wlh 💃🏻yar janafty ce.😘 Rahma ummu Fareesa *6/February/2020* *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣0⃣* ....Cike da nutsuwa ta sanyo kanta cikin,hadaddan parlon. Sai kamshin turaren Aliyu akeji ga na daki da aka saka. Ta kai kallonta gun zaman sa ya lume cikin wata lumtsumemiyar kujera wani babban tire shake da kayan motsa baki da hadaddun lemuka saman table d'in gabansa. Idanu Masa'udah ta kafe Aliyu dashi kansa yana k'asa,yana latsa waya yayi mata mugun kyau shaddar jikinsa ta amshesa daket ta tataro nutsuwarta ta nufi gun zaman sa ta zube k'asa saman carpet gwiwarta k'asa ta sada kanta cike da ladabi, tace"my love ina yini barka da zuwa." "Kamshin turaranta ya baibaye masa hanci,"kansa ya dago ya kalleta yayi magana can k'asan makoshi" lfy ykk? tashi ki zauna. "Zuwat tamike jikinta na rawa duk ta diririce muryashi ta tafi da ita, ga fitinanan kamshin turarensa mayafin ta ne ya zame dama gwiwarta tayi sanyi ta kasa sunkuyawa ta dauki mayafin,sai gama, kafafu,take tabi ta gabansa zata wuce, aikuwa ta bugu da table tayi luuu zata fada cikin tiran, kayan marmarin,da sauri ta furta"Ya Allah. "ya Sanya tattausan hannayensa ya rikota ya tsayar da ita da kafafunta"malama ki kula ya fada yana sakinta. Ashe bata sakuba dan jiri yake dibarta yana sakinta ta sake luuu zata fada saman table ya rikota ta fado jikinsa tana fitar da numfashi da Sauri Sauri, kallonta yayi yaga da gaske bata cikin nutsuwarta,dole ya tarairayota jikinsa yana dan girgizata"Masa'udah meye yake damunki bakida lfy ne..?"kai ta daga, masa ta shige cikin jikinsa sosai ta lumshe idanunta tana fitar da numfashi da Sauri." "OK ki nutsu meke damun ki..? cikin shashekar kuka tace"my love kaine baka sona ka tsaneni ko kirana bakayi. "baki ya table" to ke ba kina sona ba ai duk daya yi shiru bari kukan ko bakisan bakida lfy ba. "ya kai karshan maganar yana binta da kallo yada kirjinta yake dam acike ga mazauni duk bata wata kibar azo agani amma komai nata mai kyau ne da tsari acike tako dam ta ko ina gashinta yasha gyara sai sheki yake yana baza kamshi. "kokarin janyeta yake ta narke masa tana tari ya riketa yana buga bayanta"sannu tashi kisha ruwa, ya fada yana daukan cup da gora ruwa ya zuba mata ya kamo hannunta ya dora mata cup din,"Oya sha" ba musu ta shanye ruwan ta bashi cup din, harara ya zabga mata"ke me yaci hannunki d'agani tunda kin warke. "marerece fuska tayi ta rungumeshi ashagwabe tace" my love ban warke ba ta fada tana shiga jikinsa. "sosai yakejin yada take goga masa kirjinta tana narke masa ga fitinanan kamshinta na ratsashi, baki ya tabe bai sake, mata magana bai kuma janyeta a jikinsa ba. ta ko yi luf abinta jikin gwamna ta kureshi da idanu ta dora hannunta saman kyakyawar fuskarsa tana shafa sajan fuskarsa da gemunsa mai kyau da tsari."shiko yana latsa wayarsa, biyun suna ringing atare bai dagaba ganin number ba suna."kallonsa Masa'udah tayi, tana shafa gemunsa." my love? kallomta yayi bai amsa ba. murmushi tayi ta boye kanta a kirjinsa. "tunawa tayi bata bashi ko ruwa ba yasa ta janye jikinta ta Mike ta dauko lemo da cup ta tsiyaya masa ta dawo zata zauna saman cinyarsa ya mata wani mugun kallo, da Sauri taja baya tana girgiza kai ta zauna dan nesa dashi. "my love kayi hakuri jina jikinka wlh nasami nutsuwar da na rasa shekaru goma da suka wuce, amshi kasha pls Mijina,ta fada tana matsawa kusansa ta kamo hannunsa ta rike gam tana murzawa ta nufi, bakinsa"No bana sha nagode yanzu dai kin gani ko? "na ganka my love yanzu ba zaka sha lemon ba? "Yes bazan shaba. "shagwabewa tayi idanunta ya kawo ruwa"my love kasha abinda ya fito daga gareni amatsayina na matarka mai tsananin sonka kuma amatsayinka na shugaba mai adalci pls." "jikinsa ne yayi sanyi"Ok bani. "matsowa tayi ta Kafa masa cup din abaki ta tallabo kansa yana sha tana sakar masa murmushi har ta shige cikin jikinsa,tanajin wani mugun farin ciki da sonsa na lunkuwa azuciyarta. ya dan sha sosai ya janye bakinsa,ya kalleta"zan tafi pls karki kirani zan kira ki da kaina nasan hakkin ki na kaina OK.?"Ok zan kiyaye." "gud ya fada yana janyeta daga, jikinsa ya mik'ewa"muje na gaida hajiya"cikin rawar jiki ta Mike ta Kafa bakinta, daidai inda Aliyu yasha ta shanye sauran lemon. "Kai Aliyu ya girgiza ya cire hular kansa yana tura hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa. "ajiye cup din tayi tana Sauri karya gwasaleta ta fara tafiya"ke dawo ahaka zaki fita matsayin ki na matar aure."Sorry wlh my love kaine kake rikitani, mayafin ta dawo ta dauka ta rufe jikinta ta dawo kusansa ta tsaya"bai kalleta ba yayi gaba ta biyoshi da Sauri ta kamo hannunsa"Masa'udah menene..?"ba komai my love."kai ya girgiza ya damke, hannunta cikin nashi suna tafiya anutsu, har suka zo kofar parlon iyayan nata, ya kalleta yana,sakin hannunta suka shigo da sallama. "Cikin girmamawa Hajiya Falmata da Papi suka amshi Aliyu ya rankwafa ya gaishe su, cikin girmamawa suka amsa kamar zasu goyashi ga farin ciki ya cikasu yana gaishesu ya musu sallama ya fito Masa'udah na biye dashi daga kofar shigowa parlon dan akwai tazara gidan ba karamin gida bane ta tsaya,tana dafe da bango da hannunta daya tana rike da hannunsa tana murzawa. "my love na biyo ka har gun mota? "No ki koma ciki me? zakiyi acan zan kira ki ya fada yana zare hannunsa anata ya tafi."idanu ta zuba masa tana tsaye sai da taji motocin su sun daga can farfajiyar gidan, ta dawo cikin parlon tana me farin ciki yada kamshin Aliyu ya baibayeta. "jikin papi ta fada tana dariya,"Autar papi yau ina cikin farin ciki diyata daya ta Sami abinda take so kuma miji na gari San kowa, Alhamdllh"makale mahaifinta tayi tana dariya." hajiya Falmata tace" masha Allah Auta kin samu adalin Miji fatan mu ki kasance mai biyayya, da kyautata masa da kuma hakuri wlh zakici riba."papi yace"munyi magana yanzu a parlon baki yace shi ashirye yake ko nan da satine tunda an daura me ake jira, nace yamun Afuwa biki zamuyi kuma ya barki zamu fita dake waje zaki zabi kalar duk irin abinda kikeso,ga me da kayan daki yace ba Matsala yanzu dai nace masa yabamu wata biyu sai yace zai baki kudi ki sayo duk irin kayan sawar da kike bukata da akwatina idan mudawo da kansa zaizo ya dauka ya kaiwa yan uwansa su gani sai su kawo."wayyo Allah!! my Papina thanks so much ina sonku iyayena kun nunamun so." suma farin ciki suke yada yarsu take farin ciki, haka suka hadu su uku suna tsara yada Abun zai kasance. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ "lokacin da su Aliyu suka isa government house Ana dab da magarib bai shiga part din matansa ba part din baki ya shiga yayi alwallah ya nufi masallaci. bayan sallah isha'i. Bintu na cikin bedroom bayan ta gama sallah tana tsaye gaban dressing mirror taci uwar kwaliya ta had'e cikin,wata tsadaddar shada gizna sai yauki take dinki doguwar Riga, tana murza daurin dankwali. Teemah ta murda kofar ta shigo da sallama zahara ahannunta tana tsala kuka."Bintu tace"waiwai wai, my Fati ya fai keda yarki."haba Aunty wai ni zahara zata ciwa mutumci, kamar bata sanni ba daket na samu nayi sallah isha, ko Addu'a banyi ba na fito ni munyi fada ma amsheta Aunty na tafiya ta. "haba kar fa agan ku a rana." ta amshi zahara tana tsala kuka ta nufi kujera ta zauna ta fara shayar da ita. "Anty ba dole ba a ganmu a rana Anty zanyi missing din Baby Rauda yau su Mummy suna da baki,Anty ni na tafi mu kwana lfy wlh yau Sajida ta gajiyar dani ita da Marwa zuwa zanyi nasa a soyamun wainar fulawa naci na more na kwanta wlh bacci na keji." "wlh yau kinga gidan shiru rigima na gidan su Abba da hajiyarmu. "Fatima wainar Fulawa kuma?"yo Anty ni na tafi mu kwana lfy ta fada tana ficewa tana dariya. Bintu ta bita da kallo har ta fice tana murmushi. tafe Teemah take cikin nutsuwa Aliyu ta tsinkayo ya bude kofar zai shigo sai kyalli yake, kanta ta dauke tana tafiyarta a nutsu har suka zo daidai juna yana sakar mata murmushi, iska ta debe me zata wuce ya damkota ya mata wawar runguma yana sauke ajiyar zuciya. "My yar Baby I miss u menene nayi miki kina kallon chocolatenki zaki wuce? "Ni babu komai sakeni meye haka."bazan sakeki ba My Noor pls meye na miki kike basar dani. "kuka na saka misha, arikice ya dauketa ya fice da ita bai damu ba da kowa zai gansu ya nufi part dinta yana rungume da ita. "makaleshi tayi tana tura kanta kirjinshi,ashagwabe tace"my chocolate ka saukeni ni baruwana da kai. "waiyo na shiga uku my duniyar dadin Haidar yi hakuri muje na lallashi sanyin idaniyata." suna shiga zai haura sama, tace"ni wainar fulawa zanci. "yar baby wainar fulawa kuma." yana rungume da ita ya nufi gun phone din da take jikin bango bugu daya Nasira ta daga. "ku soya mata wainar fulawa yanzu." My chocolate da mania. "Nasira da manja zaku soya mata ya sarkafe wayar. ya nufi gun kujerun parlon ya zauna tana rungume ajikinsa ya had'e face dinsu yana shafa kitson ta. "Amaryata fadamun meye kike fushi dani wlh banida sukuni? " my chocolate kabari sai gobe zan fada ma kaji ta fada ashagwabe zata fara masa kuka, yayi saurin kame bakinsa yana bata kiss da zafi zafi tayi lakwas ta lafe jikinsa ta lumshe idanu ta tura hannunta sumar kanshi tana caku dawa suna cikin shan yawu sukaji motsi. Teemah ta zare bakinta Ana Aliyu har yawu na biyo habarta,da Sauri ya kamo kanta ya kura mata idanu ya fito da harshensa yana lashe yawun. "fuska Teemah ta marerece"my Haidar kabari karta isko mu pls. sakinta yayi yana maida numfashi. ta Mike ta cire hijabinta,zata nufi kicin, idanu Aliyu ya zaro ganin yar guntuwar rigar da take jikinta ashe katon hijabi ne ya rufa mata asiri. sake fusgota jikinsa yai "my yar babyna wayyo suraki zata haukatani komai naki dabane. irin yada yake kissing dinta yasa Teemah ta fara sakin layi ta lafe jikinsa tana lumshe idanunta, ashagwabe tace, "my Haidar kabari pls. alamun tafiyar da yajine yasa Aliyu ya saketa sallamar Nasira sukaji daga can mara bar kofar kitchen. Teemah ta Mike ta nufi gunta jikinta na motsawa ko ina kuma da gaiyya take tafiyar. Aliyu ya lumshe idanunsa"oh my yar babyna zaki haukatani wlh. "Teemah wainar ta amso tazo ta zauna can nesa da Aliyu ta fara ci"mijina bismillah"my Noor na koshi ni kam. ci gaba tayi da ci abinta ya zuba mata idanu yada take dadaga yaji. Nasira ta kawo mata drinks ta kora ta Mike taje kan dining ta yagi tissue ta goge bakinta,ta dawo gun Aliyu mik'ewa yayi ya dauketa tana dariya ya haura saman bene da ita bedroom dinsa ya kaita ta gyara ko ina sai kamshi yake. "Wow my Noor zakiyi bacci mai dadi irin wannan kamshi ya fada yana kwantar da ita. "Oya bacci mai dadi my heartbeat ya fada yana rungumeta"my Haidar pls gobe ka barni na tafi gidan Anty na yini pls karka ce A,A?"My yar Babyna wlh bazan iya na barki har ki yiniba zan dai bari kije ku gaisa." kukan shagwaba da sangarta ta saka masa"wayyo my chocolate kayi hakuri. "oh baby yi shiru bari kuka Aliyu ne ya taba ki ko? "kai na daga masa ina shigewa jikinsa, ahankali ya fara lallabani yana tausamin jikinsa da kalamai masu sanyin dadi tun ina jinsa har barawon bacci ya daukeni." Aliyu idanu ya zubawa Teemah cike da zallar kaunarta da begenta yada komai nata ya ciko masha Allah jikinsa ya janye ya tofeta da Addu'a ya rankwafa ya tsotsi bakinta ya shafi kirjinta yana sakin murmushi"my yar babyna gobe zan sha na more abina I love u my Noor uwar iya rigima yanzu da ban saka ta bacci ba,sai rigima,ya fada yana saukowa daga saman bed d'in,ya kunna mata Ac ganin mura ta saketa ya kunna fitilar gefen gado ya kashe ta dakin ya fice yana murmushi cike da nishadi. yana zauwa part din Bintu shiru ba kowa yara basa nan da sallama ya shigo sai ita daya aparlo zaune. sallamar ta amsa ya akarasa gurinta ya zauna daf da ita"wow my Bintun Aliyu irin wannan kyau haka iyeee, my Bintu tashi kimun wanka, ya fada yana rungumeta. "My Man sannu da zuwa kuma shine ko ka biyo min da Rauda. "sannu Bintu bazan kawota ba, ina my zahara? "tayi bacci kaga kuwa kukan da tama Fatima yau."dariya yayi ya Mike ya sungumi Bintu tana dariya ya shiga bedroom dinsa. "Bintu ta cire masa kayansa suka shiga bathroom ta masa wanka suka fito ta shiryashi tsaf cikin kaya bacci sai laguda ta yake,tana dariya,kan dinning suka nufa ta ciyar dashi sosai ya manneta jikinsa sai shagwaba yake zuba mata tana biye masa. bayan sun dawo parlo ya dauko laptop ya kunna yana aiki da amsa wayoyin,jama'a Bintu na jikinsa akwance yana shafa kitsonta, sai kusan shabiyu suka shiga bedroom akayi shirin kwanciya,suka kwanta manne dajuna suna zuba romance na uban mamaki har suka gaji bacci yayi awon gaba dasu,Asuba ta gari. ******** **** ******** washe gari tunda sukayi sallah Asubah suke bacci weekend ne ba inda Aliyu yake fita saidai yana yawan samun baki agida. sai karfe 11:00.am suka farka sukayi wanka da breakfast. Bintu na zaune tana shayar da zahara ya fito daga bedroom dinsa yana amsa waya,ya nufo gunta bayan ya tsinke kira. "my bintu zan dan fita zuwa gidanmu naga yarana bari nagano Fatima."my man ka gaishemun da hajiya."zataji ya fada yana ficewa yana dailing din number Masa'udah. lokacin tana kwance saman makeken gadonta ta kurawa wayarta idanu dan tashinta a bacci kenan ta zata zataga kiran Aliyu tun jiya amma shiru. kamar a mafarki taga sunansa na yawo saman screen d'in wayar,cikin farin ciki ta daga ta Kara akunnenta da sallama. amsawa yayi daide yana shiga parlon Teemah hangota yayi zauna taci kwaliya tayi wani irin kyau,baya ya koma ya tsaya"ykk kin tashi lfy? "My love I miss u jiya inata son jin muryarka shiru baka kirani ba kuma ka hana na kiraka. "to yanzu ba na kira kiba da fatan kina lfy? " yanzu Alhmdllh Mijina. "OK kinci abinci ko? "wlh banci ba"Ok maza tashi kici keda baki da lfy ai zama da yunwa ba naki bane idan kinci abunci zan kiraki kisha maganinki OK bye sai na kiraki anjima, bai jiraba me zata ce ya tsinke kiran,ya saka wayarsa Aljihu ya nufo parlon. Masa'udah kuwa cikin farin ciki ta Mike tana ihu"wlh my love zan ci zanci sosai pls ka kirani ta fada tana fadawa bathroom da gudu. "Teemah hankalinta yayi nisa gun game din da take, awaya sai sallamar Aliyu taji wayar ta ajiye ta Mike da gudu ta nufi gunsa,hannunsa ya ware mata, ta fada kirjinsa"my yar babyna."my chocolate good morning. morning baby I miss u wlh nayi kewarki,ya fada yana juyi da ita tsakiyar parlo tayi luf jikinsa tana dariya. "My chocolate kamun wayo jiya kasani bacci ko? "kissing dinta ya fara yana juyi da ita yana rike da k'ugunta, ta lumshe idanu sun jima sosai ya dauketa cak ya nufi kan dinning. ya hada mata tea mai kauri ya dorata saman cinyarsa yana bata abaki tana sha ta kureshi da idanu. "Baby meyasa bakison cin abinci wlh zanyi fushi dake. "wayyo Allah!! "Habibina yi hakuri kar ciwon zuciya ya kamani."murmushi ya sakar mata ya Kara manneta jikinsa yana bata tea,tana shanyewa ya zuba mata soyayen dankali da kwai yana bata abaki dauriya kawai take tana ci badan ranta na so ba har ya gama bata,suka dawo parlo. "Baby Noor kinyi kyau dayawa zan barki ki tafi kuwa."barke masa tayi da kuka daukarta yayi"sorry babyna zan barki pls barimun asara haweyenki muje ki saka hijabi ya fada yana goyata ya haura sama da ita,ya saka mata hijabi ya goyota suka fito,ta dauki wayarta tayima yan aikinta sallama suka tafi. sai da suka koma part, din Bintu Teemah tayi mata sallama suna tsokanar juna sukayi sallama suka tafi. acikin mota Aliyu na manne da Teemah ta narke masa sai shagwaba take zuba masa yana riritata har suka zo kofar gidan Malika daket ta janye jikinta ta fita a motar ta shige ciki shi kuma ya tafi. da sallam Teemah ta shigo parlon Malika. taci Karo da Mu'azzam idanu ta gwalo"wayyo dadi yayana yaushe agari da gudu ta karasa su Shuriem na dariya,Malika ta bita da idanu yada kanwar tata tayi kyau da yar kiba. kusan Mu'azzam ta zauna. "Yaya ina kwana wlh nayi missing dinka"Watsime manyan amare oh duniya kanwata an zama manyan mata cas. dariya Malika tayi"yaya kabar cemun Amarya abinda ya Kara aure. Malika tace"wlh naji a redio shine kuka ki kira ki fada mana kamar bakida kowa agari haushin kin gadamun ne yasa baki kiranki."humm anty iyayansa ne suka hada kuma da kansu sukazo gida suka bamu hakuri bin nagaba bin Allah wlh da ra'ayin kansane na rantse miki da Allah da duk son da nake masa sai na barshi wlh ba maganar wasaba duka ma yaushe ne nayi auran me na mora aciki."Mu'azzam yace"no ba haka ake rayuwa ba ina ruwanki da auransa tunda mijinki na sonki kuma naji,duk yada abin ya faru yarinyar ta samu bugawar zuciya akansa idan bata same shiba zata iya mutuwa,iyayansa sunyi jahadi babba Allah ya bashi ikon yi muku adalci,abinda nakeso dake ki ajiye hankalinki karku tada masa fitina kuma karki nuna kishinki afili kiyi komai cikin ilimi. "ai bazan yiba yayana insha Allah. "yauwa Watsime ta gwamna"anty kinji shi ko?"ki barshi zan rama miki"to ni zan dan leko gida sai na dawo Rashid ku tashi mu tafi. Teemah ta rungumesu"yaran kirki ba gaisuwa."dariya sukayi,Mu'azeam ya kama hannunsu suka fice mai sunan iyayye tana kuka tana kallonsu,Teemah ta dauketa"mamana gani kibarsu ga momynki. "Zahara kifa kama kanki wlh karki nuna masa kinji haushi ke dai ki rike mijinki da kyau dama kinga abubuwan da naso kai miki yau amma sai zaki kama girki zakiyi anfani dasu."anty yau Nice"OK tashi muje na hada miki ki nasha dayan ki murje jikinki da na ruwan gumi ai nan zaki wuni ko..?"sosai ma sai dare."OK muje ciki mik'ewa Teemah tayi suka shiga ciki ta hada mata wasu maguguna da madara da Zuma ta shanye ta mata hayaki dayan ta cika bath da ruwan gumi ta zuba maganin da tuaran miski ta sata ta shiga ciki saida ta kwashe awa daya aruwan tayi wanka ta shafe ta da wani magani hade da turare wlh idan kaga Teemah lokacin kaida kanka kasan tasha gyara duk da bata wanke maganin ba tace sai yamma, ahaka zata wuni ya ratsata sosai. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ da misalin karfe takwas na dare Teemah da su Malika na saman dining Mu'azeam na tsokanarta uwar gida tun tana masa kukan sangarta har ta hakura tana amsawa. wayarta ce ta dau ringing, baki ta turo ta ajiye spoon din ta daga Kiran, cikin kissa da shagwaba tace, "My chocolate na kwana anan pls? "My Noor ina wasa, danke ne?ki fito ina jiran ki ya tsinke Kiran. dariya Teemah tayi"Anty ni zan fece yayana Mu'azzam ni zan tafi sai kwana biyu. "to uwar gida mun gode"haushine yasa nayi gaba Anty tana biye dani har kofar get. "kifa yi aiki da abinda na baki dari bisa dari"haba Anty wlh zanyi gashi yau daya, na sake kyau thanks so much my Anty. haka sukayi sallama cike da, kewar juna Teemah ta fito aka bude mata mota, ta shige. kusansa na zauna na jingina jikinsa"my Haidar? " wani irin fitinanan kamshi ya bugi hancin Aliyu ya rungumeta,gam yana sunsuna ta"wayyo my duniyar dadina zaki zautani da kamshinki jikinki laushi. narke masa, nayi"My gwamna nah kabari ni zanyi kuka" bakina naji anashi biye masa, nayi muna morewa har mukazo gida, saida muka biya part din anty Bintu mun jima can zaune muna hira sai karfe goma nayi mata sallama na nufi part dina. Aliyu sai kusan sha biyu yayi niyar tafiya ya kalli Bintu"my bintotona, zan shige good night yaranki gobe da safe da kaina zanje daukosu, ya fada yana rikirkita mata jikinta. "My Man kabari mana, sakinta yayi yana murmushi ya dauki zahara, yayi mata, kiss ya kwantar da ita ya fice. Bintu ta bishi da kallo tana share hawayen fuskarta, taja blanket ta rufe jikinta ta rungume yarta tana kuka kasa-kasa azababban kishin Aliyu na cinta daket bacci ya dauketa. Aliyu lokacin da yaje part din Teemah har tayi shirin kwanciya tana bedroom d'inta Aliyu ya shigo ganin shegiyar rigar da take jikinta batada, maraba da tsirara kusan zaucewa,Aliyu yayi"My Noor tawa ni kadai ya fada yana sungumarta yana juyi da ita tsakiyar parlo duk da tana cikin fushi dadewar da, Aliyu yayi part din Bintu saida ta dara ta biye masa suna rawa yana juyata tsakiyar parlon saida taji haujijiya na dibarta ta fashe masa da kuka"wayyo ni Haidar. "sorry mijinki ne yake baki wuya ya fada yana goyata ya fito ya nufi bedroom dinsa. "Babyn Haidar kimun wanka ya fada yana shiga cikin toilet."bata musaba ta wanke sa tas suka fito ta goge masa jikinsa ta murjeshi da mai ta saka masa, kayan bacci. cak ya dauketa ya shimfide saman bed yabi bayanta"my yar babyna wlh kinyi kyau sai uban kamshi da santsin jiki kikeyi bani abuna nasha ya fada, ashagwab'e ya sakar mata nauyinsa ya zuba mata idanu sonta na azalzalar zuciyarsa. "Babyn chocolate kibani abuna nasha."irin yada yake tafiyar da Teemar tuni ta fara zuba cikin sigar Jan hankali ta cire igiyar gaban rigar manyan boobs d'inta suka bayyana tamtsam tamtsam ta tallabo kansa ta kafa masa abaki ya wawura da sauri ya fara tsotsa atare suka suke ajiyar zuciya, wata irin tsotsa yake mata yana lailaya dayan tana shafa kansa tana ca kuda sumar kansa tana lumshe idanu tana nishi. "Aliyu ko yasamu muradinsa sai wani irin salon tsotsa yake mata, ba a dauki lokacin ba suka shige wani irin yanayi mai wuyar faduwa dan yau Aliyu wani irin romance yake nunawa Teemah Wanda sam ta kasa gane duniyar da ta lula tun tana iya maida masa har hankalinta ya gushe sai jinsa tayi ya shige, ta saki ihu dan taji zafi dan maganin da Malika ta hada mata aruwan zafi yayi aiki sosai gashi dama kwana biyu idan bai shigeta ba matsewa take shiyasa taji wani uban zafi amma yana fara sarrafa ta da sallonsa ta Mance zafin ta fara masa kukan shagwaba yau ita kanta ta sauya salon kukan wani irin kuka take ahankali tana zuga shi ga wasu irin kalamai tana masa masu zafin gaske. Aliyu kuwa tunda ya nutsa yau sai yaji baya duniyar jikinsa na rawa wani irin mugun dadi na ratsashi ga wani jiri jiri na dibarsa na dadi ga wani shegen kukan kissa da Teemah take masa da irin yada take gaya masa maganga nu masu dadi cikin magagin dadi da ya daukeshi ya saki wani marayan kuka ya fara sukuwa saman Teemah bada wasaba yake aikatata. Tana kara zugashi kankameta yai ya rankwafo cikin shashekar kuka Mara sauti dan yau bata ita ihun ma, yace"My duniyar dadina Matar Aliyu bani kunnanki na fada miki wani Abu ya tallabo kanta yana haqarta da kyau ya dora bakinsa akunnanta yana mata magana...........✍🏻 Ni kam nagaji koda afili zaka fada mata banida ra'ayin fada saboda naga Teemah nada yan adawa gwara kuyi sirrin ku Asubah ta gari uwayan Jaraba🤣 Rahama Ummu Fareesa ce.✍🏻 No Editing🤦🏻‍♀ *8/February/2020* *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Alhamdulillah Wallahi masoyan matar Gwamna banida bakin yi muku godiya saidai nace Allah yabar kauna da zumunci Allah ya kuma saka muku da Alkhairinsa naji dadin yada kuka nuna kulawarku gareni,da masu turomun sakonni da masu kirana suji lfy na fada posting din matar gwamna nagode sosai bazan manta da kuba🤣🤣🤣to masu turamun sako kuna cewa hawan ruwanku zai tashi to ya kwanta yau Allah yayi ga matar gwamna ta dawo dama hutu na dan dauka sakamakon rashin jin dadin jikina da banayi kusani masoyan matar gwamna ina yinku irin Tolal dinan i love you Tafka Tafka😍😍😍😍😍😍* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣1️⃣* """Washe gari tunda Aliyu gwamna ya dawo daga masallaci ya rungume Noor dinsa suke kwasar bacci ka sancewar weekend ne. Karfe tara da rabi daidai. Teemah ta bude idanunta ta sauke su a kan Aliyu wanda ya zagaye hannusa bayanta yana baccinsa anutse. Murmushi teemah ta saki ta kara shigewa jikinsa ta dora hannuta saman fuskarsa tana shafa sajansa zuwa gemunsa wanda ya kawata fuskarsa. Bakinta ta dora akan kunnansa cikin cool voice tace"My chocolate tashi rana tayi,nice ya kamata nayi baccin gajiya ba kaiba."jin ya mata shiru ta gantsara masa cizo, ta haye saman kirjinsa ta shagwabe. "Wayyo ni my Aliyu zanyi kuka ka tashi kamun wanka." Birkitota yayi ta fada saman gadon yana dariya ya haye samanta ya sakar mata nauyinsa,ya tallabo kanta ya kura mata lumsassun idanunsa yace"My duniyar dadina ni kuka zanyi ina bacci kika tasheni ko kibani abuna nasha."dariya Teemah tayi tana tureshi. "Wayyo my Haidar wlh ka sakarmun nauyi ni dagani yunwa nakeji."Caraf Aliyu ya kame bakinta yana tsotsar lips dinta suna kallon idanun junansu. Kansa Teemah ta tallabo suna shan bakin junansu suna shafe shafen junansu , sun jima suna shan yawu Teemah ta zare bakinta anashi tana lashe baki ta kura masa manyan idanunta tana lumshesu tana maida numfashi ta lafe cikin jikin Gwamna ashagwab'e tace" My gwamna na yunwa nakeji."Kara matseta yayi. "My yar babyna muje na miki wanka na baki abunci,bari kiga wani abu." Ya fada yana dora bakinsa saman boobs dinta yana tsotsa. Kansa ta shafa ta lumshe idanunta tace"My chocoletyna."sakin breast dinta yayi yana dariya ya ciccibi abarsa ya sauko daga saman gadon ya goyata tana kyalkyala dariya suka shige bathroom. Tare sukayi wanka suna kokoyi Teemah tana zuba masa sangarta iri iri da salonta mai riki tashi ya wani susuce sai ta rairayarta yake ahaka suka gama wankan ya goyota suka fito. Bayan ta gama shiryashi tsaf , cikin wata d'anyar shadda maroon colour ta fesheshi da turare ta gyara masa kwantacciyar sumar kansa ya fito gwamnan sak. Jikinsa Teemah ta fada ta rungumeshi gam tana murmushi tace"My chocolatyna kayi kyau sosai."murmushi Aliyu yayi ya matseta gam yana shafa bayanta. Yace"Yar Babyna nagode Allah ya miki Albarka my noor tawan Oya muje na shiryaki yunwa kikeji ko..? Kai na daga ina kara shigewa jikinsa ina shakar daddadan kamshinsa."cak ya daukeni ya kwashe wayoyinsa ya zuba Aljihu ya nufi kofa yana zuwa ya murza key ya bude ya fice dani ina rungume jikinsa. Suna zuwa dakin Teemah ya shafamata mai ya shiryata cikin riga da siket na super wax mai adon baki da kore tayi mata kyau sosai ya daure mata kitsonta da ribbon ya murza mata daurin dan kwali ya kamo hannunta suka fito. Kin tafiya tayi ta kwakwabe fuska tana bubbuga kafa da yarfa hannu. Dariya Aliyu yayi"Sorry yar babyna goyo Oya hau bayan mijinki." ya fada yana sunkuyawa. Dariya Teemah tayi takamashi ta d'are bayansa tana kyalkyala dariya ya meke tsaye da ita yana murmushi ya nufi hanyar sauka. Anutse yake taka steps har ya sauko ya nufi kan dining table. Suna zuwa ya sauketa. Ita ta hada masa tea mai kauri itama ta hada nata dan kar ya mata mita,ta zuba masa farfesun kan rago da fankasun alkama. Saman cinyarsa ta zauna tana bashi tea abaki yana sha har yasha sosai ta shiga basa farfesun yaci sosai itama yana bata tanaci dan sosai tayi sha'awarsa. Bayan sun gama suka dawo parlo,suna zaune Teemah tana kwance jikinsa suna hira ya tsura mata idanu yana kallonta cike da sonta da kaunarta, itako sai langwabewa take tana zuba masa shagwaba iri iri yana lallaba abarsa. Sai karfe goma sha biyu ya kunna wayoyinsa kira kuwa ya fara shigowa. Kallon Teemah yayi da take bacci manne jikinsa tana sabke numfashi daki daki. Murmushi Aliyu ya saki ya sunkuyo da kansa ya dora bakinsa saman nata ya tsotsi lips dinta ya saki ya kwantar da ita saman kujera ya tallabeta da pillow kujera ya fice yana murmushi ya nufi part din Bintu. Wayoyinsa na ringing bai dagaba ya bude kofar da key ya shiga ya janyo bai rufe ba. Da sallama Aliyu ya shiho parlon Bintu tana zaune ita daya sai zahara tana mata wasa tana bangala dariya. Kai Bintun ta dago ta kalleshi. Yana wani sakar mata murmushi ta basar ta kauda kanta tana amsa sallamar. Zama yayi kusanta ya amshi zahara ahannunta. My Bintuna ina kwana ya gida.? Kallonsa tayi tace"lau nake kamar yada kake."yar dariya yayi yana cilla zahara tana bangala dariya ya bata lips dinsa tana tsotsa saida yaji radadi ya cire yana dariya ya kwantar da ita saman yar kujerata ya rungumo Bintu. "My Bintuna me nayi ake shareni ne ko dan yarana sun kwana agida kina missing dinsu ko..? Fuska Bintu ta yamutsa tana k'ok'rin barin jikinsa. Kara matseta Aliyu yayi yana sunsunata" my Bintuna yau abin ya motsa ko to Allah ya bada hakuri."zatayi magana ya kame bakinta yana kissing dinta cikin sigar lallashi da nunamata zallar kaunarta yana yamutsa ta,sai gata tayi lakwas ta lafe jikinsa. Saida ya mantar da ita bacin ranta ya janyeta jikinsa yana sakin murmushi yace"bari naje na dauko miki yaranki yanzu ko abarsu sai gobe."ya karasa maganar yana sakin murmushi dan tsokanarta yake gobe akwai school. Sharesa Bintu tayi ta dauke kanta,daga kallonsa ta fara shayar da zahara. Kai Aliyu ya girgiza ya ficewara dan yau yaga Bintun tasa sarauta takeji. Da harara Bintu ta raka Aliyu dan haushin sa takeji yau. Aliyu yana fitowa aka bude masa mota har ya shiga. Boos ya rankwafo yace masa,"Yallabai akwai baki fa suna jiranka amma ba'a basu izinin shigowaba duba da cewarsu baka daukan kiransu."fuska Aliyu ya yamutsa baiyi magana ba,ya dauki Phone dinsa daya yana latse latse. Can kamar baya son magana cikin cool voice yace "Ok afasa fitar bari na gansu zamu fita bayan muyi Sallah,lokaci ya kusa maza ashigo parlon baki dasu."ya fada yana fitowa daga cikin motar yana kara waya ya fara tafiya security na biye dashi. Boos ya amsa cikin girmamawa ya kwaso wayoyin Aliyu yana biye dasu. Aliyu cike da takun sa na kasaita da mulki yake tafiya cikin nutsuwa,yana amsa waya. Part din Teemah ya nufa. Har kofar parlon Boos ya rako Aliyu sauran security Sun juya. Boos Ya bashi wayoyinsa. Aliyu yace "No jeka dasu ka daga kiran da ya dace kace ina tare da baki."ya fada yana tura kofar ya shiga. Boos ya juya ya tafi kiran bakin Aliyu. Aliyu Yana shiga ya hango Teemah ta barbaje tana kwasar bacci saman kujera saura kadan ta fado. Da sassarfa Aliyu ya karasa ya gareta ya rikota cak ya sumgumi abarsa ya rungumeta ya nufi saman bene da ita. Sai sunsunata yake ya kirata"My yar Babyna duk bacci ne zaki fado kiji mun ciwo"Teemah ko baccinta take bata san ba me yake cewa sai kara rikeshi take. Bedroom dinsu na bacci ya kaita ya kwantar da ita ya kunna masa Ac ya lulubeta da blanket ya rankwafa ya mata kiss saman lips d'inta dz breast dinta ya shafi fuskarta,yana sakin murmushi ya mike ya ficewarsa daga dakin ya rufo mata kofar. Yana saukowa Boos ya kirasa awaya bakin suna jiransa. Can parlon bakin ya nufa yaji dame suka zo. Da sallama Aliyu ya shigo parlon. Baki dayansu su uku suka mike suna amsawa. Aliyu ya basu hannu suka gaisa daya bayan daya. Ya zauna dan baisan sauran ba umar kadai ya sani. Aliyu yace"Alhaji umar kune barkan ku da zuwa."Alhaji umar yace "Agaskiya Mai girma governor munji korafin ka da kayi a Abuja meeting dinku na na satin da ya gabata Wlh bamu karba ba kai mutune adali zamanka amulki shine daidai taya kake tunanin sauran shekara dayan da ta maka saura zamu yarda wani ya hau kujera gwamna a gombe ba kaiba muda talakawanka muna sonka don Allah ka janye kalaminka da kayi pls Wlh ayanzu birni da kauye zancan ka ake yanzu haka matasan gari suna tafe gareka sunce rokon da kama Al'ummar gombe na sumaka uzuri zabe mai zuwa bazaka fito takaraba. Haba dan Allah ka duba wannan lamari inaso ka fada mana dalilinka ko hujarka."Aliyu murmushi yayi ya cire hular kansa yana shafa kansa dan kyar yake kallonsa bazai wani basu amsaba. Ya kalli Umar yace"wlh bazaka gane bane ba komai zan duba."ya fada yana murmushi. Sauran jama'ar ma sukama Aliyu chaa amma bai wani basu gamshashiyar amsaba wacce zasuyi gaba dashi yadai biye musu sunyi ta hira amatsayinsu na bakinsa. Saidai a kayi kiran sallah suka masa sallama suka tafi. Aliyu kuwa alwalla yayi ya shiga masallaci. Bayan sun gama sallah sun fito. gidan hajiyarsa suka nufa tare da tawagarsa. Zaune yake a bayan mota ya kame yana karanta wata jarida amma rabin hankalinsa gurin su Alhaji Umar da mamakinsu meyasa sukeson yaci gaba da mulki da kafewa ya fada musu dalilinsa na bazai sake takara ba. Idanunsa ya lumshe yanajin waya tana ringing,yayi bazan da ita. tunawa yayi da Masa'udah. Yaja tsaki ya ajiye Jaridar hannusa ya dafe kansa ahankali ya furta"Ya ilahi wlh sam na manta da ita hakkin tane na kirata naji lafiyarta."ya karasa maganar yana daukan wayoyinsa ya duba yaga duka wayoyinsa babu wacce ta kira ya tuna kashedin da ya mata karta rika kiransa mutikar bashi ya kirata ba. Number ta ya lalubo ya kirata. Tana ringing saida takusa katsewa aka daga. Daga can Masa'udah tayi sallama cikin sanyin murya ta gaishesa"my love ina yini."Aliyu yace"kina lfy ya jikinki..? Bakin Masa'udah yana rawa tace"my love banida lfy tun jiya yanzu haka ina kwance an sakamin drip."Aliyu yace"Subahanallah!!. Sannu meke damunki,me yasa baki fadamun ba naturo an kaiki hospital ai hakkin ki a kaina." Ya fada yana yamutsa fuska. Shashekar kukan Masa'udah yaji. Yace"Ya Allah kiyi shiru sannu Allah ya baki lfy bari anjima zan shigo na dubaki yanzu daukan yara zani idan na fito zan biyo bari kukan kijin..? Kai Masa'udah ta daga kamar Aliyu yana gabanta. Aliyu yace "Masa'udah kinci abunci kuwa.? muryata na rawa tace"ban..ci..ba.."Aliyu yace"Ki daure kici kafin nazo idan na iskoki da yunwa zamu bata kici koda kadan ne sai nazo ki yadai su hajiya bye sai nazo ya tsinke kiran yana dafe goshinsa. Shi gani yake su Abba sun shiga rayuwarsa mata uku sunyi masa yawa ga yaunin Al'ummah a kansa. Bangaran Masa'udah kuwa murna ta cikata jin Aliyu zaizo dubata dama karya take dan ta ganshi tace an saka mata drip amma dan zazzabi tana zazzabi. Cikin gagawa ta shirya cikin wata hadadiyar doguwar riga milk colour mai bin jiki wacce ta fito da kyawun dirinta tsaf ta daure gashinta ta fesa turaruka babu adadi ta dai yi yar kwaliyarta tayi kyau sosai amma sai ta kara narkewa asaman gado ta shige cikin blanket tana jiran Aliyu. Aliyu ko suna zuwa gidansu bayan an bude masa mota ya fito ya shiga ciki. Da sallama ya sanyo kansa cikin parlon. Wani gamshin dadi ya daki hancinsa. Hajiyarsa na zaune tana gyarama Abbansu Aliyu farce Sajida ta sakasu gaba tana musu tsiya. Atare Suka amsa sallamar. "Abba yace "Shugaba nagari mai adalci kaine da kanka cikin rana haka."ya fada yana dariya. Aliyu ya kurama iyayan nasa idanu yana murmushi. Ya karasu ya zauna yana gaishesu yace"Abba ya gida wlh wai daukan yaran nazo gobe akwai school,hajiyarmu ba magana ma." ya fada yana rungumeta. Sajida tace "Kawuna ina yini ai wannan tsafin kabarsu kawai"Aliyu yace "Sajida idan kika shiga hannuna wlh zaneki zanyi."Hajiya tace"Aliyu ya gida dasu Bintun ya jikin Fatima yaranka fa d'azu d'azu Aminullah ya tafi dasu gidansa yace da yamma zai kaisu gada."murmushi Aliyun yayi yace"Ok ba damuwa ai ban saniba duk suna lfy. Abba yace ''ya wannan ita karamar matar taka kana kula da ita dai ko dan yarinyar tana bani tausayi dan Allah ka bata kulawa kamar sauran matanka."Aliyu Kasan ya sada k'asa yace "eh ana kula da ita yanzu ma batada lfy can zan biya na dubata."Hajiya tace "Asha Allah bata lfy"Abban yace"a To tashi ka dubota ita din abin atausaya matace."hajiya tace"lalai fa"Sajida dariya tayi. Aliyu ya zabga mata harara,sum tabar parlon. Aliyu ya mike"ni zan tafi sai zuwa dare zan dawo."Addu'u suka masa,hajiya tace"Mazan fama bazaka ci wani abu ba"?Kai ya sosa yace"Sai na dawo da dare."atare sukace "Allah ya kaimu. Aliyu yana fita ya shiga mota basu zame ko ina ba sai gidansu Masa'udah. Suna isa ya kirata awaya yace yazo...............✍🏻 Kuyi manage wlh banajin jikina k'ok'arine nayi saboda mahimmancin cika Alkawali *17/February/2020* Rahma ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* Gabaki dayan wannan Pagen Sadakarwa ga yan Gidan Ladingo Yar Janafty yaba kyauta tukuici naga sharhi da comments dinku na shekaran Jiya wlh tamun dadi ya sakani nishadi sosai shiyasa na baki kyautar page kuji dadinku😍🥰🤩🤩🤩 Nagode kwarai Allah yabar zumunci🤝🏻🤝🏻🤝🏻 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣2⃣* Masa'udah tana jin Aliyu ya iso cikin murna ta mike,ta kara gyara fuskarta, ta kara fesa turare ta shafa humra ta dauki mayafi maras nauyi ta yafa sai baza kamshi take , ta fito parlo. Hajiya Falmata na zaune,ta fada jikinta tace, "Mamah ya zo." Falmata ta ce "to wa zai biya sanyin jikinki ai yana parlon baki Papi ya sauke shi har ya fita, dama lokacin zai fita ne tashi maza ki je babu dadi jira" Mik'ewa Masa'udah tayi a nutse ta fito ta kama hanyar parlon bakin. A nutse take takunta cike da aji gwanin burgewa , har ta isa kofar parlon. Kofar ta murda ta sanyo kanta cikin parlon sallama dauke a bakinta cikin sanyin murya. Amsawa Aliyu yayi kansa dauke a k'asa. Gun sa ta nufo ta kura masa idanu yayi mata kyau mutika ji take kamar ta lasheshi. Kusansa ta isa ta zube kan gwiwarta , ta ce "my love ina yini ya rana?" Amsa gaisuwar Aliyu yay, yana dago da kansa. Ya ce "sannu ya jikinki tashi ki zauna" ya fada yana bata hannunsa. Cikin jin kunya Masa'udah ta saka hannunta cikin na Aliyu ya kamata ya mikar da ita tsaye, ya zaunar da ita kusansa still yana rike da hannunta ya ji hannunta akwai zafi. Ya kalleta ya ce "Ya aka yi na ji hannunki zafi kenan kinada zazzabi, bayan kin ce an saka miki drip" ya fada yana janye mayafi jikinta ya ajiyesa gefe,ya dora hannunsa saman wuyanta ya ji da zafi rau. Masa'udah kuwa tunda ta ji Aliyu ya taba mata wuyanta yana shafawa laushin tafin hannunsa da kamshinsa ya baibayeta sai ta ji bata bukatar komai sai jinta ajikinta. Muryasa mai amon dadi ta tsinto yana cewa "Masa'udah kin ci abuncin da nace ki ci kuwa? bare kisha magani." ya karasa maganar yana dauke hannunsa saman wuyanta. Cikin sanyin murya Masa'udah ta ce"my love bana iya cin komai"ta fada tana kallonsa. Sitll shima ita yake kallo,ya had'e face ya ce"Ok kin kyauta tunda bakya jin magana, to karki sake ce mun bakida lfy ni zan tafi, Allah ya baki lfy." ya fada yana mik'ewa tsaye. Masa'udah idanunta suka ciko da kwalla ta mike tsaye ta fada saman kirjinsa ta rungumesa kam-kam ta saki kuka harda shasheka,tana cewa"my love ka yi hakuri zan ci wlh ni bansan meke damuna ba, sam bana jin dadin rayuwata idan baka kirani ba, ga shi ni ka hanani na kira ka wlh shi ne yake hanani cin abunci amma ka yi hakuri zan koyama zuciyata hakuri da kai tunda bana gabanka" ta fada tana kara shigewa jikinsa tana kuka mai cike da abin tausyi. Aliyu kansa ya dafe da hannu daya ya zagaye bayanta da hannu dayan yana buga bayanta. Ya furta "Ya Allah to yi shiru waye ya ce ban damu da matata ba ? ba gani na zo ba"ya fada yana janyeta daga jikinsa yana rike da hannunta ya zauna ya rungumeta jikinsa yana goge mata hawayen fuskarta. Yace"idan kina so mu shirya kibar yawan damuwa ki sa a ranki na damu dake kuma ki bar zama da yunwa ko baki san bakida cikakar lfy ba" ya karasa maganar yana gyara mata kwanci jikinsa. Ai kuwa Masa'udah ta ji wani irin dadi marar mustuwa. Kwayar idanunsa take kallo cike da zallar kaunarsa, ta kara lafewa jikinsa ta dora hannunta saman fuskarsa tana shafa sajansa a hankali takai bakinta saman goshinsa ta sakar masa kiss ahankali ta furta "Mijina ina tsananin kaunarka ina jin tsoron wani abu nan kusa." Tkarasa maganar tana had'e face dinsu,tana fitar da numfashi da sauri sauri suna shakar numfashin junansu. Aliyu ya janye fuskarta ya tallabo kanta yana shafa fuskarta yana hura mata sakar bakinsa yace"na fada miki bana son kina damuwa ki ajiye hankalin ki kalli yada kike fitar da numfashi Oya fadamun yanzu me kikeso ayi ko zaki tare kinga sai kina ganin mijinki kullum, Oya maza sa akawo abinci da magani yanzu na baki ki ci na tafi gida."ya fada yana sakin fuskarta yana jin yada kirjinta ya tokareshi ya zuba mata idanu. Sauka Masa'udah tayi daga jikinsa ta nufi hanyar fita. Aliyu yace"ina zaki ba mayafi ko bakiga yada kayan suka kamaki ba."ya fada yana karama surata kallo yana tab'e baki. Cikin jin kunya ta dawo ta dauki mayafin ta yafa ta fara tafiya a nutse. Bata jimawa ta dawo da plate a hannu da ledojin magani ta dora plate din da maganin kan table ta zauna kusansa ta cire mayafin. Murmushi Aliyu yayi ya matso ya bude plate din, yace"ina spoon..? Marerece fuska Masa'udah tayi ta jingina da jikin Aliyu cikin sanyinta tace"my love ka bani da hannunta pls"ta fada tana shigewa jikinsa tana jin wani irin shaukinsa na ratsata. Aliyu yace "Ok To tashi zaune "ya fada yana saka hannunsa a plate din jalof din ta ji hadin kaya ba karya nama yaso ya fi shinkafar yawa. Ya tsakura ya dago ta ta zauna ya kai bakinta, ta yi bismillah ta amsa tana ci tana jikinsa a rungume. Sosai ta ci ya bata maguguna ta sha dan yayi mamakin yadda ta ci abuncin sosai hannunsa ta rike tana lashe masa tas tana tsotsar ya tsotsinsa dole sai da ya ji wani iri basarwa yayi ya kura mata lumsassun idanunsa. Ganin ba za ta dena ba ya janye hannunsa ya ce " baki koshi ba ne..? Dariya Masa'udah ta yi. Tace "na koshi dam" ta fada tana mik'ewa tsaye ta kama hannu Aliyu. Ya kalleta, ya ce"Ya dai? ko rakiya zaki mun."ya fada yana tsareta da lumsassun idanunsa. Da sauri ta sada kanta, tace"my love hannunka zan wanke ma pls karka ki don Allah" ta karasa maganar a shagwabe mik'ewa yayi tana rike da hannunsa suka shiga toilet. Ta kunna fanfo tana wanke masa hannunsa da sabulu mai kamshi tana gamawa tama hannun kiss tana yabon hannunsa mai taushi jajir kamar jini ya fito. Janyota Aliyu yayi suka fito yana rike da hannunta suna zauwa tsakiyar parlo ya saki hannunta ya ce"zan tafi sai kwana biyu ki rika cin abunci kina shan magani zan rika kiranki amma idan bakida lfy ki kirani tunda ba ko da yaushe nake da time din kira ba Ok."ya fada yana kallonta tayi narai-narai da idanu. Ido ya zaro yace"meye kuma ko baki gaji da ganina ba ne..? Ai kuwa Masa'udah ta d'aga kanta da sassarfa ta karasa ta fada kirjinsa. Aliyu kansa ya dafe ya rungumeta yace "Masa'udah menene" ya fada yana kai bakinsa saitin kunnenta yana shafar wuyanta, ko me yace mata oho ta sake shi tana zaro idanu ta ja baya da sauri tana maijin kunya ta isa gun kujerun ta dauki mayafin ta da ledar magani a guje ta fice tana cewa"wlh ni ba ruwana my love ka gaishemun dasu Anty da yarana na shiga ciki ni ba zan kara zuwa kusan ka ba ma har na je gidanka" ta karasa maganar tana fice daga parlon da gudunta. Murmushi Aliyu ya saki yana cewa"ai nayi maganinki kema alamar rigima zaki yi "ya kwashe wayoyinsa ya fice daga parlon. Yana fita ya nufi farfajiyar gidan inda security dinsa suke shawagi a tafkekiyar farfajiyar gidan wacce ta k'awatu da franni masu kyau suna ganinsa suka bude masa mota ya shiga Boos ya rufa ya shiga direta ya ja suka nufi katoton get don gidan,sauran motocin suna biye dasu. Bangaran Masa'udah kuwa ko da ta shigo parlonsu Falmata tana zaune Masa'udah ba ta bi ta kanta dariya kawai take ta rufe fuska ta nufi bedroom dinta. Falmata tana kiranta , ina! ba ta tsayaba ta shige. Tana shiga ta fada saman makeken gadonta tana juyo da dariya tana cewa"ni dai my love wlh ba ruwana dama haka kake ina ganinka shiru shiru da kai wayyo my love ni kam bazan kara abin da zai hadamu ba da kai wayar ma na fasa."ta fada tana dariya tana juyi saman gado tana lumshe idanunta tana sunsuna hannunta tana jin kamshin Aliyu ya baibaye mata a jikinta sai cewa take "my love ni dai ba ruwana da kai ashe haka kake.🤣😆🤭ni ko nace Masa'udah don Allah ki dan fadamun abinda Aliyun ya fada miki wanda ya girgiza ki haka lokaci daya.😂 ☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀☀ Bangaran Teemah tunda ta kwanta bata tashi ba sai karfe uku ko sallah azuhur batayi ba. Cike da mamaki take kallonta a dakinsu na bacci ita ko tasan a parlon k'asa tana kwance jikin Aliyu tayi bacci. Tashi tayi ta sauko daga saman gadon ta shiga bathroom ta cika bath da ruwa gumi ta shige ciki ta jima sai da ta ji dadin jikinta sosai ta fita ta yi wanka ta dauro alwalla ta fito tayi sallah. Tana gamawa ta shiga shirya kanta cikin riga da siket na material bleu colour dinkin ya yi mata kyau sosai mayafi bleu ta dauka takalmi bleu ta gyara fuskarta ta fesa turare ta dauki wayarta taga Aliyu ya kirata har sai uku baki ta zumburo gaba ta fice daga dakin ta sauko k'asa. Dan wata irin yunwa take ji kan dining ta nufa ta bude ta ga babu abin da ya mata duk da anyi girki ne mai lfy domun Aliyu. Kitchen ta nufa cikin sa'a ta isko Nasira. Teemah ta ce "Nasira ykk ya aiki pls dan soyamun wainar fulawa ta ji man ja, ki dan kawomun gwanda Allah yasa akwai."ta karasa maganar tana dan yamutsa fuska. Nasira tace "Eh akwai bari yanzu zan soya miki mima ki yanka mata gwanda ki kai mata" murmushi Teemah tayi tace" yauwa Nagode bari na je nayi sallahr la'asar wlh yau wani irin bacci nayi."ta fada tana fitowa daga kitchen din ta nufi sama tayi sallah. Bangaran Aliyu kuwa suna fitowa direct government house suka nufa yayi ta kiran Teemah ya ji ko taci abunci shiru ba ta dauka ba tunaninsa ya raja'a akan tana part din Bintu ta bar wayar gidanta. Suna zauwa ya isko baki har mutum hudu a gagauce suka yi magana saboda lokacin sallah ya gabato. Suna gama magana ana kiran sallah, suka masa sallama suka tafi. alwalla Aliyu ya yi ya shiga masallaci. Bayan an idar da sallah Aliyu yana shigowa part din Bintun ya nufa. Da sallama ya shigo parlon. Bai ga kowa ba,sai motsin yan aiki. Bedroom din Bintu ya nufa. Tun daga bakin kofa Aliyu yake jiyo kukan zahara. Da sassarfa ya karasa shiga,yaga Bintu tana sallah, zahara ya dauka yana jijigata ya dorata a kafadarsa , shiru tayi tana sabke ajiyar zuciya. Bintu saida ta gama sallah, a nutse tayi Addu'o'inta ta mike ta cire hijabi ta kalli Aliyu tace"my Man yau kuwa lafiyar Fatima bata fito ba ko batajin dadine."?Aliyu yace" Ba ta fito ba kenan yanzu na shigo gidan bari na dubota."ya fada yana bata zahara. Bintu ta ce"nima yanzu da tafiya ce zan yi dubota amma je ka fito da ita Allah ya sa tana lfy."ta fada tana bubbude hanci. Ta kureshi da idanu ta ce" Amma my man ina ka samo wannan turaran matan kuma ba na Zahara bane ban taba jinsa a jikinta ba."ta fada tana kicin kicin da fuska. Aliyu ya shafi fuskarsa yana murmushi yace "My Bintuna meye na tsare gida haka kamar za'a ba my Man kashi , hancinki ne ya jiyo ni bansa wani turare ba my Bintotona, yanzu dai ba wannan kinci abunci dai ko? yarana suna gidan Aminullah sai zuwa yamma likis za ki gan su."ya karasa maganar yana daga mata gira , ya manna mata kiss saman lips dinta. Bintu da idanu take binsa ga kamshin turaran nan mai dadin gaske na mata ya cika wajan tana ji ya ce hanci ta ne. Zahra ta kwantar saman gado. Ta nufoshi dan yau bata iya control din kanta daga masifar kishinsa. Nufo sa ta yi tana cewa"Allah sai ka fadamun diyar uban wacece ta rungumeka ni ba yarinya bace wlh da zaka juyani wannan ba turaran zahara ba ne kuma ma ai naji isowarka gidan,kafin ayi kiran sallah, zahara ba ta ganka ba."Aliyu ganin Bintun masifa yau take ji kishinsa ya motsa mata yau idan ya ce ya biye mata rigima za su yi ga shi ba zai iya cemata watanta ya rungume ba kawai sai ya fice da gudu yana dariya. Bintu tako biyo shi , har wajan parlo, amma kafin ta iso gareshi ya bude kofar mai had'e da parlon Teemah ya shige ya maida ya murza key yana dariya. Bintu turus ta tsaya tana masifa "Wlh za mu hadu kama maida ni mahaukaciya, kenan da gaske ne ko dai Aliyu yana son amaryasa daga can gunta yake kai da wuya ya ce baya sonta ko kallon arziki ma bata ishesa ba, to diyar uban waye za ta sake shiga gonarmu dan wlh daga jin kamshin kadai kasan ba karamar yar jaraba ba ce zata iya jan ra'ayinsa da kamshi amma ai gidan ta zo ba za ta nunawa Bintu kamshi ba ko da kuwa nera million nawa ne ake siyar da turare na yi zarra daga nan na san halinsa ba lallai ba ne tayi nasara , jarababbu macizai wa inda basa gina ramin kansu sai angina su shiga wlh yau Sai ya fadamun wacece wannan."ta fada tana nufar bedroom dinta ta ba zahra nono. Aliyu dariya sosai Bintu ta ba shi dan ya tuna lokacin da suna soyayya a London yadda take dambe da matan turawa da bala'i a kansa har ta tab'a fasawa wata baturiya kai wanda daket wutar ta mutu. Tsagaita dariya yay ya nufi parlon. Bangaran Teemah bayan ta je tayi sallah, ta sauko k'asa ta isko gwanda a yanke cikin katon tire jikinta har rawa yake ta iso ta zauna tana ci kafin a kawo mata wainar fulawar. Tana cikin shan gwandar ta tuna yau fa ba ta je gun Bintu ba. wayarta ta dauka ta kira Bintun wayar na ringing bata d'adaga ba, Teemah ta Mike tsaya da niyar taje ta leko Bintu ta ga lfy kuwa bata daukan kiranta,sai ga Nasira da plate din wainar fulawa ai kuwa tayi zamanta ta fara ci tana sama Nasira albarka, ta ci sosai fiye da rabi shi ne daidai lokacin Aliyun ya nufo parlonta. Ta bararaje tana cin wainar fulawa sai daga yaji take. Sallama yay,Teema ta amsa ta dago kai tana kallonsa, murmushi ya sakar mata ya waremata hannanyensa yace"Oya yar Babyna i miss u ina kika shiga yau nayi ta kiran ki baki daga ba my Bintu tana neman ki."mik'ewa nayi na nufi gunsa da gudu na fada saman faffadan kirjinsa na rungumeshi gam"Wayyo my chocolatyna i miss u too."na fada ina kara shigewa jikinsa ashagwabe na ce" my sweet gwamna nah ina ka shiga ka barni ina kewarki i love u my chocolatyna wlh yau na yi bacci sosai ban jima ba da tashi."Aliyu kara shigar da Teemah yayi cikin jikinsa yana juyi da ita ya tura kansa k'asan wuyanta yana sunsunata yana shakar ni'imataccen kamshinta yana sakar mata kiss. Yace" i love u too my Noor yar Babyna my duniyata me kike ci ne? haka babu bismillah Oya muje na baki a baki ki ci."ya fada yana daukarta cak ya rungumeta yana lasar bakinta da ya ɓaci da man ja. Dariya na yi na sakalo hannunwana wuyansa ina kara makaleshi da turo masa bakina ya cafke yana tsotsar labbana ina dariya ni ma na riko kansa na tura bakina cikin nasa na kamo harshensa na fara tsotsa ina jin wani zaki da gardi. Zama Aliyu yayi da Teemah jikinsa ya rungumeta sosai suna tsotsar bakin junansu. Sun jima kafin Aliyu ya zare bakinsa a nata suna maida numfashi. Ya janyo plate, kaina na tura cikin kirjinsa a shagwabe na ce"My chocolatyna na koshi wlh na ci da yawa ko za ka ci ne? na baka"na fada ina shakar kamshinsa,amma sai me wani irin kamshine ya daki hancina nan take naji kaina ya Sara dama dauriya nake d'ago da kaina nayi ina kallonsa zuciyata na mugun tashi nace"My chocolatyna wannan kamshin fa ina ka samoshi wannan ai turaran matane"na kara maganar ina k'ok'arin sauka daga jikinsa saboda aman da yake son kufcemun,na ji ya rikoni ya maidani jikinsa zan yi magana amai ya kufcemun na fara kelaya amai a jikinsa ina so ya sakeni ya ki sakina sai ma rungumeni ya yi jikinsa. Tun Teemah na iya yunkurin aman har karfinta ya kare Aliyu gabaki daya hanaklinsa yayi kololuwar tashi ya rasa ina zai sa kansa. Teemah ta fashe masa da kuka tana yunkurin wani aman ta kasa ta shiga dukansa"ka sakeni wlh bana son wannan turaran ka matsa kusana idan ba so kakee na mutu ba."a rikice Aliyu ya sake ta yana dafe kansa ya matsa gefe yana kallon yadda Teemah take birgima saman carpet tana yunkurin amai ta kasa sai kuka take. Aliyu yace"wlh my Noor ba zan iya kallonki cikin wannan halin ba pls tsaya na temaka miki don Allah bari mun zancan mutuwa wai meye a jikina baki so"Ya fada yana nufo ta hankalinsa duk a tashe yadda take birgima k'asa............... ✍🏻💃🏻Yar Janafty💋 *19/February/2020* Rahma ummu Fareesa...✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣3⃣* """Aliyu yana isa gun Teemah ya sanya hannayensa ya ciccibeta, ya rungumeta ya nufi saman bene da ita. Teemah wani aman take son yi amma babu kuzarin sake yunkurin wani aman, ga kamshin jikin Aliyu yana kara kusanto ta. Fashe masa tayi da kuka tana cewa" dan Allah ka ajiye ni wlh bana son kamshin turaran jikin ka pls ka ajiye ni." ta karasa maganar , tana dukansa. Aliyu bai saurari Teemah ba dan hankalinsa atashe yake, sai da ya shiga bedroom din baccin su. Kai tsaye, bathroom ya shiga da ita, yana rungume da ita ajikinsa ya hada mata ruwa mai dumi ya cire mata kayan jikinta da ya baci da amai ya sa kata cikin bath, har yanzu kuka take. Yace"my Noor pls kiyi hakuri yanzu zan cire kayan jikina" ya fada yana matsawa nesa da ita kasancewar toilet din katon gaske. Sai da ya tube kayan jikinsa baki daya ya saka cikin inajin wanki ya kunna dan baya son yar babynsa ta kara jin kamshin da bata so. Bayan ya kunna injimin wankin ya nufi gun shower ya kunna ya dauki soso da sabulu ya shiga wanka sai da ya garje jikinsa tas ya daura towel ya nufo gun Teemah. Wacce take kwance cikin bath ta lumshe idanuta gumin ruwan na mata dadi, towel din jikinsa, Aliyu ya cire ya shiga cikin bath din ya rungumeta, ya ce "Yar Babyna sannu bude idanunki ki fada mun yanzu kinajin kamshin da baki so."ya karasa maganar yana mata wanka cikin wani salon so mai kayatarwa. a hankali Nabude idanuna na kallesa ina zumburo baki jikina yayi lakwas babu karfi,na tura kaina kirjinsa ina sunsunawa, banji kamshin ba, na shafi kirjinsa mai yalwar gashi, ashagwabe nace"my chocolatyna babu kamshin wai ina ka samo shine? ni bana son sa karka sake sawa , my chocolatyna ka fadamun mana ina ka samo shi"? Aliyu kara rungumeta yayi jikinsa yana murjeta da sabulu cikin wani irin salon sa mai zautata yana kissing din wuyanta, yana bin sassan jikin Teemah da wani salo na musaman aransa yana cewa "Babyna ta ya zan yarda na fadi abin da zai tayar miki da hanakli kinyi amai ma a ranshin sanin ta in da na kwaso kamshinsa bare kin sani. Haka yayi ta mata wayo cikin salonsa na daban dan ya batar da maganar turaren dan ko da wasa ba zai fadi mata ba ta birki ce masa da rigima, ya kasa shawo kanta ba. Teemah mikis tayi tai lamo jikinsa, dan Aliyu ya gama birkita mata lissafi da salon wanka da yake mata, ta lumshe idanu ta sai sabke ajiyar zuciya take ta manne jikinsa,tana kiran sa ashagwabe. "My chocolatyna" Aliyu ya amsa,da "Na'am yar Babyna sannu" ya fada yana dauraye mata jikinta,tas ya wanke ta ya dauki abarsa suka fito. Agagauce ya goge mata jikinta ya shafa mata mai,ya zabo mata abaya red colour mai shegen kyau tayi mata mutikar kyau ya yane mata kanta da mayafin abayar. Duk tana manne cikin jikinsa ya gama shiryata tsaf asalin kyanta ya fito da yarintar ta. Bakin gado ya nufa da ita ya zunar da ita,zai matsa ta rikeshi ta kafe shi da mayan idanunta, tana kwakwab'e fuska tace"My Haidar bacci na keji" ta karasa maganar tana matsar kwalla, ta kwantar da kanta saman hannunsa. Aliyu ya furta "Ya Salam My Noor tawan bari na saka kaya hospital zamu aduba mun lafiyar ki wannan aman da kika yi sai asaka miki drip, kalli jikinki kawas babu karfi yi hakuri bari na saka kaya kinji my yar Babyna" ya fada yana janyeta cikin siyasa ya kwantar da ita idanunta alumshe. Har ya je ya saka kayan idanun arufe suke. Wani rantsatsan yadi ne nasu na manya ya saka kalarsa baki ne yayi masa masifar kyau ya saka hula tasu ta manya, Aliyu yayi kyau mutika ya nufo bakin gadon. Ya zauna ya janyo Teemah jikinsa yana shafa fuskarta, yace"Babayna na saka turare baza kiyi amai ba" ya fada ya dora bakinsa saman nata yana tsotsar lips d'inta,fitar numfashin ta yaji tana fitarwa daki daki, bakinsa ya zare anata yana cewa "Y'a Allah Babyn chocolate yau wane irin bacci ne ya sako min ke gaba gashi jikin ki zafi ma, bari na kirawo Dr Zubaida" ya fada yana kwantar da Teemah, sai yanzu ya tuna wayoyin sa suna k'asa. Saukowa yay, ya dauki wayar yana, duba wayoyin yaga kiran jama'a babu adadi cikin wayarsa. Zama Aliyu yayi ya lalubi number Dr Zubaida, ya kirata bugo daya ta gada tare da sallama. Aliyu ya amsa ya ce "Dr ki zo da sauri karamar matata bata lfy amai ya sata gaba ga zazzabi yanzu ya zubo mata da hospital zanzo da kaina to ta sami bacci ne kizo ki dubamin ita yanzu pls."Dr Zubaida cike da girmamawa, tace "Ok ranka ya dade yanzu kuwa insha Allah" Aliyu bai sake magana ba ya tsinke kiran,ya mike ya nufi saman bene. Yana zuwa ya ciccibeta yana rungume da ita ya sauko k'asa, tana sharara baccin ta. Yana saukowa ya nufi Saman 3 seater ya kwanta da ita jikinsa, ya dora ta saman kirjinsa ya rungume abarsa yana shafa kanta zuba bayanta, ransa duk babu dadi jin zazzabi ajikinta sai tsaki yake Ja, dan yasan duk kamshin turaran Masa'uda ne ya saka ta wannan halin. Bayan kamar 30 minute yaji ana danna ball din kofar parlon. Aliyu kwantar da Teemah yayi zai sauka yaji, Teemah ta kara shigewa jikinsa tana turo baki. Murmushi Aliyu ya saki ya duka ya sakar mata kiss saman lips dinta, yana shafa fuskarta, yace "My Noor tawan bari agama duba min ke sai ki hau saman kirjin mijinki kiyi kwanciyar ki." Ya fada yana banbare ta daga jikinsa,ya zauna nesa da ita ya zuba mata idanu sonta da tausayin ta na azalzalar zuciyar sa. Nasira ce taje ta bude ma Zubaida kofar ta shigo da sallama, Nasira ta amsa ta mata jagora, har can cikin parlon. Suna isowa wajan su Nasira ta gaishe da Aliyu ta juya, Zubaida ta gaishe dashi ya amsa cikin lumana. Aliyu yace "Dr a atashe ta..? Zubaida tace "Yallabai a tashe saboda zan dauki jinin ta da fitsarin ta da kashin ta, na duba su" Aliyu yace"Ok ya fada yana rankwafawa ya dora bakinsa saman kunnan Teemah yana shafa kyakyawa fuskarta, yace" My zahara tashi aduba lafiyar ki "ya fada yana kissing din kunnanta. Dole Dr Zubaida ta Kau da kanta. Cikin dubara Aliyu ya tayar da Teemah daga bacci sai lumshe idanunta take, dan wani irin dadin baccin take ji. Shagwab'e Teemah ta afka jikin Aliyu tana kukan sangarta, tana cewa,"My chocolatyna me yasa ka tasheni ni bazan yarda ba Allah kuwa "ta fada tana kokowar cizon sa. Ya na Dariya yace" Baby tsaya bamu kadai bane kalli doctor tazo duba mun lafiyar ki."Ai kuwa cike da kunya na d'ago da kaina na kalli gefen da Dr take, take na sake shi na matsa gefe ina harara sa na cinno baki gaba ahankali nayi magana yadda Dr baza taji ba, nace"To ka tashi ka tafiyar ka ni ba ruwana dakai mun ba ta ma da kai" dariya Aliyu yay ya kalli Dr Zubaida, yace "Dr bismillah yi aikin ki a saka mata drip kuwa..? Dr tace"bari muga yanayin jikin nata" ta fada ta matso ta fara duba Teemah. Sosai ta dubata tana mata tambayoyi tana bata amsa, ta bata yan robobi guda biyu tayo kashi da fitsari ta duki jininta, ta hada Allurai tasa gwamna, ya bata fresh milk tasha tayi mata Allurai, tace ma Aliyu ba sai an mata karin ruwa ba amma ya kiyaye saka turare tunda bata so taga alamar shigar ciki ne da matarsa. Ai kuwa da daman kudi tabar cikin gidan, Aliyu yace sauran kyauta sai ta tabbatar da gaske abinda gwaji ya nuna na ciki. Bayan tafiyar Dr Teemah tana kwance saman kinjin Aliyu, ta kalleshi ashagwab'e tace"my chocolatyna wai ina ne ka samo turaren mata mai wari... bai bari ba ta karasa maganar ya had'e bakinsu yana bata wani sansan yan hote kiss ya birkito ta ta koma k'asa, ya haye saman ta amma bai sakar mata nauyi ba, ya mur koshe ta saman kujerar. yana mata zazafan romance mai rikita kwanyar masoyi ai kuwa Teemah ta zauce ta biye masa suna romance mai tsayawa a zuciya basu tan-tan ce ba suka ji kiran sallahr magarib. Ya dauki abarsa suka haye sama. Ya dauro alwalla ya tafi masallaci. Teemah bayan ta gama sallahr magarib ta sauko k'asa. Ta saka aka soya mata wainar fulawa, taci ta dora kunun gyadar sai da taji kamar zata yi amai ta bari, ta kira Abbanta suka sha hira ta kafa musu kukan sangarta wai bata da lfy yanzu likita ta gama dubata, daket ma taci wainar fulawa da kunun gyada, sai da iyayye da Abbanta suka yi lallashin ta da wayo suna bata labarin garin sarki sai ga Teemah ta zage tana kyalkyalata dariya, sun jima sosai kafin ta musu sallama suna mata nasiha karfa ta rika ma mijinta tabarar da take musu da rigimar banza. Dariya kawai Teemah tayi ta kashe kiran, ta mike ta nufi part din Bintu. 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 Safina ce duke gaban malam bokanta tana kuka tace "Malam komai ya lalace aure ya kan kama dan Allah ka temake ni ka lalata auran nan wlh ranar har marina yayi mutumen da idan na masa kurtu baya tsallakewa amma yanzu harda bugo na yake, ina so asaka masa tsanar ta a zuciyar sa a fasa auran wlh ko nawa zan biya." ta kai karshen maganar tana kuka. Malam Dalhatu yace "ai kin makaro dumin yarinyar tana da karfin Addu'a, tana yi iyayan ta nayi, bari kiga wani abu" ya fada yana bude wata kwarya yayi saddabarun sa, yace ta kalla,sai ga Maheeda ta bayyana cikin parlon bakin su, taci kwalliya cikin ratsantsan less baki mai adon fari tana zaune kusan sanator Nuradeen suna kallon junansu suna sakarwa juna murmushi. Nuradeen ya zaro wayarsa yace "sweet heart kalli irin akwatinan ki sun kusa iso wa daga Maroc "ya fada yana bata wayar. Maheeda ta amsa ta kalla tace "wow my Honey thank u so much, wannan duk ni daya i love u my Honey" ta karasa maganar tana sakar ma wayar kiss. Murmushi ya saki yace "sweet heart kin fi haka ma" murna tasa Maheeda ta rankwafa ta sakar ma Nuradeen kiss a goshin sa, ta koma baya tana dariya tana cewa "i love u shuga dadyna" ai Safina bata san lokacin da ta dauki kwaryar ruwan maganin ba zata rotsata da k'asa tana cewa "kinci kutumar ubanki shegiya karuwa, shikuma Nuradeen zaici kaniyar uwarsa munafuki magaribar fari ya tafi gidan su,wlh sai na raba ki da mijina, ashe iskanci kike son koya masa, zako ki shiga duniya."ta kai karshan maganar tana sakin kwarya. Malam Dalhatu ya cafe, kwaryasa yace "ashe ke mahaukaciya ce, to wlh yau da kin raina kanki idan kwaryar nan ta fashe ahaukace zaki tafi daga nan gidan sakaryar kawai na fada miki gaskiya auranan ba fashi idan kin takura ke ce zaki kwana aciki dan haka ki tashi kiban guri tun kiluwa bata baiyana ba a gaban ki."ai Safina da tsoron tsiya tashi tayi jikinta na rawa ta fice. Tana shiga mota direba yaja ya tafi,kai tsaye tace ma direba ya kaita gidansu amaryar mijinta. Bai musaba ya dauki hanya, ko me ta tuna tace su koma gida zai zo ya sameta ai😂shegiya Safina da ki je mana Aradu kisha mamaki agun sanator Nuradeen hamm. Bangaran Teemah tana murda kofar parlon Bintu taji hayaniyar yaran, da dan gudun ta karasa shigowa parlon dauke da sallama a bakinta, tana cewa"My Antyna i miss u" idanunta suka sauka kan Asif da muneerat da mucoter suna wasan buya Rauda idanunta arufe tana neman su. Teemah itama ta shiga aka fara da ita ta sin cewa Rauda daurin, taba Muneerat ta daure mata tace"to maza ku buya ni zan nemo ku duk in da kuka shiga,ni zan nemo ku" kuma karfin haline take jikinta ba karfi ko daya, cikin murna suka ce "momy mun yarda a kafta"dariya Teemah tayi tace"Ok Oya ku buya ai kun ga bana ganin ku hashashene zanyi"da gudu suka nufi gun bauyan su. Teemah ta fara binsu tana neman su mucoter ta fara kamowa tana dariya"yaro kaga na kamo ka ko ai wannan aikin na ne, agarinmu"ta fada tana sakin sa ta nufi mabuyar muneerat ta damkota. Bintu baki da hanci ta saki tana kallon Teemah duk yau kishin yarinyar ya adabi zuciyar ta duba da yadda ta rike Aliyu yau baya ganuwa ga haushin Aliyu kansa da take ji, amma haka ta daure, tana dariya harda rike ciki da maamkin ya akayi idanunta arufe amma tasan mabo yar kowa. Bangaran Aliyu kuwa bayan anyi sallahr isha har zai tafi hospital yaji sakamako dan ya matsu yaji Babynsa na dauke da cikin sa,sai dai ya fasa dan yaji tace da zaran ta inda gwajin zata kirasa,sai ya nufi part d'in Teemah ya janyota su tafi part din Bintu dan yayi missing din yaran sa. Yana zuwa yaga plate da cup ya nufi gun yaga ba komai aciki ta cinye, dariya yayi ya kwashe wayoyin sa ya zuba cikin aljihu d'ayar da take hannunsa yana duba irin lambobin da suka kirasa ba adadi, yaga kiran Aminullah ba adadi,kai ya dafe ya kirasa bugu daya ya d'aga yace"ina gaisuwa babban Yaya irin wannan bacewa haka ko amarci ake ci" murmushi Aliyu yayi yana shafa kansa yace"humm yaro zan kama ka ne ba wani amarci bata da lfy ne, ykk..? Aminullah yace"Ayya sannu a gaishe ta zan zo gobe na dubata"Aliyu yace"Ok mun gode zan kira ka anjima" ya fada yana kashe kiran, tuna wa yayi da Masa'udah ya lalubi number ta ya kirata, tana ta ringing ba'a daga ba, sai da ya kira sau uku bata d'aga ba, baki Aliyu ya tab'e ya d'aga kafada ya haye saman bene. Bangaran Masa'udah kuwa lokacin da Aliyu ya kirata Suna parlo tana jikin Papi tana masa hira taga kiransa, ta mike cike da kunya iyayanta suna mata dariya ta shige bedroom ta kwanta saman gado shaukin Aliyu ya hanata sukuni tana kallon kiran taki dauka, ta saki murmushi ta tura kanta cikin pillow tace" My love ni bazan dauka ba kazo yanzu ka rungumeni na shaki daddadan kamshin ka gani cikin shaukin ka ni idan naji murya ka yanzu rikita ni zata yi sai naji kamar abin da ka fada mun d'azu yanzu zai faru amma gobe zanyi k'ok'ari mu hadu na kwanta cikin jikin ka kana nuna mun salon tattalin ka amma pls my love kar ka sake fadamun wannan maganar zan zauce maka ilove u my Gwamna much love" ta fada tana birgima saman gado. Bangaran Aliyu kuwa ya na zuwa sama ya duba Teemah bata nan,murmushi ya saki yace " yar Babyna kinji sauki kenan"ya fada yana sauko wa, k'asa ya nufi part d'un Bintu domin ganin yaransa da Noor d'insa. Ta kofar waje yabi, yana dab da shiga wayarsa ta dauki ringing, yana dubawa yaga Dr Zubaida. Jikinsa yana rawa yayi picking ya kara akunnesa ya ce"Dr ya ake ciki Allah yasa naji Alheri"Dr tace "Yallabai matarka ciki ne da ita har tsawon sati uku da kwana uku cif ajikinta" wani irin farin ciki ne ya bai baye Aliyu yace"Allah ina mika godiyata gare ka da wannan kyauta da kamun tare da abar sona,Dr nagode sosai zaki ga sauran tukuici mai tsoka."Ya fada yana tsinke kiran cikin farin ciki,ya nufi kofar dan ya kosa ya shiga ya kalli Babynsa mai dauke da ciki sa, ya fada ma Bintu ta taya shi murna. Dai-dai lokacin da Aliyu ya murda kofar, glass din ya shiga lokacin Teemah tana bin Asif da gudu ta kama kowa shi ya gudu suna zaga yan parlo suna dariya. Asif yana hango Dadyn su ya nufi bayansa da gudu yana dariya Aliyu ya saki baki da hanci yana kallon su yana sakin murmushi ganin Teema cikin farin ciki tare da yaransa suma suna farin ciki. Aliyu ya boye Asif a bayansa hankali yace"my son kayi shiru mana karta gane ma boyar ka."Teemah ta biyo shi in da take jin dariyar nan ta nufa, tana cewa"ni fa sai na kamo ka yau, Antyna ki fadamun wani gefe ya nufa" ta fada tana dab da isa kusan Aliyu santsi ya kwasheta tayi luuuu zata fadi tana cewa "Wayyo Allah!! Antyna"aguje Aliyu yayi kanta yana kiran ta"My Noor Allah ya tsare mun ke karki fadi ki ji ciwo, ki temake ni kar ciki na ya sake fita daga jikin ki don Allah Baby"..✍🏻😆 Ikon Allah su Aliyu Gwamna hankali ya tashi idanusa sun rufe a gaban yara, ta Noor dinsa kawai yake😂🤭🤔 💃🏻Yar Janafty ce💋 Sai idan Allah ya kaimu Monday Rahma ummu Fareesa ce✍🏻✍🏻✍🏻 *21/February/2020* *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣4⃣* """"Teemah tana dab da kifewa a k'asa, Aliyu yayi wani irin sauri, ya taro ta ta fada saman kirjinsa male-male, ya rungumeta sosai ya ce "Baby Sannu ki rika bi ahankali"ya fada yana kunce mata daurin fuska ta. Teemah kuwa jinta ajikin Aliyu ta safke numfashi ta rukumkume shi gam ta cusa kanta kirjinsa duk ta tsorata, zaton ta faduwa zatayi. Ashagwabe ta ce"My chocolatyna naji tsoro ashe garkuwata yana kusa dan, wayyo my Haidar nawan i love you"ta fada tana kara shigewa jikinsa ta zagaye hannayenta ak'ugunsa. Aliyu ya kunce mata idanunta yana sakin murmushi, ya janyeta daga jikinsa, yana fadin"Baby Noor dawo haiyacin ki bamu kadai bane" ya fada,kunya duk ta cika sa gaban yaransa dan sam da farko ya manta da inda suke, Teemah ita ma kunya taji bata kalli Aliyu ba, ta kalli yaran suna dariya ta nufi gun Asif tace "Asif na bika bashi yanzu na tsorata bazan yi ba." Ta fada tana dariya. Shima dariya yayi yace" Momy nafi ki wayo baza ki kama ni ba" ya fada yana cewa" dady i miss u"ai kuwa gaba ki daya yaran hankalinsu yayo kan mahaifinsu da gudu su hudun duka suka nufesa ya ware masu hannuwansa, yace" i miss u too yaran Albarka kuka kusa saka momy ta fadi ko." Suna isowa suka fada jikinsa suna dariya ya rungumesu baki dayan su yana musu kiss, sun makaleshi suna dariya. Teemah ta iso gurinsu tana dariya tace"kar ku kayar da dady mana ni baza ku min ba ko To nayi fushi bari na tafi gun Antyna"Teemah ta karasa maganar ta nufin gun Bintu. Rauda da muneerat suka biyu Teemah da gudu suka, rungumeta suna dariya Rauda tace "momy kin fiye tsoro" Murmushi ta saki ta ce" ba dole ba" Aliyu ya kamo hannun mucotar da Asif suka nufo gun Bintu. wacce takai ci da bakin ciki da wani mugun kishi ya ke cinta ranta amugun bace ta ajiye zahara, wacce take bangala dariya ta mike, tana mik'ewa zahara ta fashe da kuka, Bintu ko ta kanta bata bi ba ta nufi bedroom, Teemah ta saki yaran ta nufi gun zahara tana cewa"Anty kuka fa take" ko kallonta Bintu bata yi ba ta ci gaba da tafiya, Aliyu yace" My Bintuna dawo ki dauke ta mana" juyowa Bintu tayi ganin yaran basa kallonta ta watsa ma Aliyu wani mugun kallo ta juya ta shige bedroom d'inta ta murza key. Sororo nayi cike da mamakin kallon da Anty ta watso ma Haidar, amma na basar na dauki zahara ina jijigata na dora ta akafada tayi shiru tana safke ajiyar zuciya, Muneerat ta ce"wai zahara tasan momy" Aliyu bai yi magana ba ya zauna yace"my zahara kawo ta mu gaisa"Teemah bata yi musu ba ta bashi zahara ta zauna nesa dashi, yaran suka bai baye shi suna ma zahara wasa tana bangala dariya Aliyun ma dariya yake. Teemah kuwa da idanu take binsu ta mike tsam bata yi magana ta nufi bedroom din Bintu dan sam bata ji dadin yadda Bintu tayi ba sai take ganin kamar ita ce ta bata mata rai. Bintu kuwa tana shiga dakinta bathroom ta shiga, bayan ta fito ta zube saman bed ta saki kukan takai ci wai Aliyu yau agaban ta ya ke cewa wata Baby Noor dinsa kenan ita, duhun sa ce ko? ranta a mugun bace yau yake dan Teemah da Aliyu sun kaita bango iskancin su ya isheta tunani take ko ta dawo musu Bintu ta sak, dan taji ciwon abin da suka mata jiya da yau, juyi ta fara tana ciza baki tana kukan ta. jin Teemah na bugun kofa tana kiranta, yasa ta mike ta je, ta wanko fuskata ta nufi dressing mirror ta gyara fuskata ta zo , ta bude sam fuskata ba wal wala. Teemah zata shigo tana cewa Anty lfy kika bar zahara tana kuka kuwa" Bintu ta yamutsa fuska tace" lau me kika gani" Teemah tayi murmushi tace" naga duk kin can za ne." Bintu ta kamo hannunta suka fito. Tace" ni ban can za ba kam Fatima sannu ya jikin ki..? Teemah ta ce "da sauki" zama suka yi suna tab'a hira sama sama Aliyu ya ba Bintu zahra tana shayar da ita. yaran kuwa Aliyu ya korasu su dauki karatu gobe akwai school, idan suna magana da Teemah Aliyu yana saka baki Bintu zata bar maganar, shiyasa ya sharesu ya dauko laptop ya kunna yana abinda zai k'ara shi gefe daya yana amsa waya da jama'a. Teemah ta kalli agogon bango taga karfe 11:00 pm na dare. Teemah ta zaro idanu ta mike ta kalli Bintu tace "Anty mu kwana lfy wlh zazzabi na keji sai da safe"ta fada tana tafiya. Bintu tace "Allah ya kaimu"ta fada tana mik'ewa tsaye ta nufi bedroom, cikin zafin nama, Aliyu ya mike ya bita aguje dan yasan rufe kofa zata yi. Bintu cikin sassarfa ta karasa, kofar ta murda ta shige, amma kafin ta murza key, Aliyu ya shigo ya matse ta a bango. Ya ce "Wai my Bintuna me na miki kike wani shareni bakya min magana nayi miki laifi ne..? Cikin da jin haushinsa Bintu tace"Dallah malam sake ni ka matseni ko baka ga yarinya bace a hannuna"ta fada tana kokowar ya sake ta. Ya kara matse ta, yace"Baza a sake ki ba me aka miki kike kumbure-kumbure"ya fada yana daukar ta cak ita da zahara ya nufi bakin gado ya ajiyeta, ya kwantar da zahara ya rungume Bintu ta fara kiciniyar amshe jikinta tana kuka tace"ni fa na fita sabgar ka kaje kayi duk abinda zaka yi wlh babu abinda ya dameni duk wata rawar kafa da rawar kai da kake wanne ne ban ganiba Aliyu idan kana so ka karo wata macan daya ka cike hudu ai ba akai zasu zauna ba aikin banza aikin hofi sauran da suka samu, meye na d'agawa"ta fada tana kokowar ya saketa. Aliyu murmushi ya saki dan yan zu ya gano yau Bintun sa kishin ya motsa dole ya lallaba abarsa, kara rungumeta yayi gam ya fara lallashinta da kalamai masu dadi amma fur yau Bintu ta kiye masa dan asama take sosai babu yadda bai ba ya shawo kanta taki dole sai hakura yayi bayan yayi kissing dinta shi ya mata wanka ya saka mata kayan bacci ya kwantar da ita ya rungume mata zahara ya mata sai da safe, ko kallo bai isheta ba haka ya bar dakin ransa babu dadi dan yasan taji ciwon abinda ya ma Teemah gaban ta lokacin sam ya manta da kowa da komai dole zai lallasheta har ta safko tunda shi ya bata mata dama ga na turare. Aliyu yana fita dakin yaran sa ya je lokacin har sunyi bacci dan sha biyu ta gota, Addu'a ya musu ya rufo kofar ya fito ya shiga na su muneerat, suma sunyi bacci Muneerat tana rungume da Rauda, Addu'a ya tofa musu, ya rufe kofar ya fito. Ya je ya rufe kofar babban parlo ya dawo ya bude karamar kofa mai had'e da parlon Teema ya shiga ya rufe ya je ya rufe kofar parlon ya haye saman bene. Teemah kuwa tana zauwa saida ta shiga kitchen ta dafa indomie taci tasha lemo tayi dam ta haye saman bene tayi wanka ta shirya tsaf cikin wata rigar bacci milk colour iya gwiwa tana da kyau mutika, ta yi kwanciyarta saman makeken royal bed dinsu, na bacci, tana latsa wayarta tana jiran Aliyu, shiru bai zo ba ta cika tayi fam ta wur gar da wayar ta shige cikin blanket tana sauke numfashi tana juyi wani mugun bacci take ji amma ta kasa sai juyi take. Ahaka Aliyu ya iskota yaga sai birgima take tana nade cikin blanket. Baiyi magana dam ya shige bathroom yayi wanka agagauce ya fito. ya goge jikinsa ya murza mai hankalinsa gurin Teemah yadda yaga tana birgima daga farko gado zuwa karshen gado tana nishi da shashekar kuka. Akidime gwamna ya saka kayan bacci, ko da wasa bai fesa turare ba,ya hauro saman gadon ya janye blanket din ya ciccibeta yana fadin"yar Babyna menene? me ya sa miki pls yi hakuri fadamun my Noor tawan."ya karasa maganar ya rungumeta. Yana sunsunata ya had'e face d'insu yana hura mata iskar bakinsa, yace"Babyna menene ya saka min autar mata kuka wlh kukan ki yana saka ni Cikin tashin hankali mamar Babyna yi shiru ki fadamun me nayi" ya fada yana shafa k'asan wunyata yana hura mata iskar bakinsa, suna shakar numfashin juna. Teemah tayi tsit da kukan ta narke ajikin Aliyu ta zagaye hannuwanta abayansa, tana safke ajiyar zuciya, ashagwabe tace"my chocolatyna ina sonka ina kaunar ka wayyo my Haidar nawa bana son rashin ka, akusa dani duk sai na zauce na ahaukace na gigice na dimauce na susuce hankali na ya tashi na rasa nutsuwa ta My Gwamna na i love you pls karka barni idan amaryarka tazo hauka zanyi My Haidar mutuwa zanyi idan babu kai rayuwata sonka nake kishin ka na azalzalar zuciyata Mijina ka rungumeni sosai ka rarasheni kaji My chocolatyna" ta fada ta kara rungume Aliyu tana kara, shigewa jikinsa tana safke tagwayen ajiyar zuciya. Aliyu kuwa da ya gama mutuwar zaune Teemah ta kasheshi da kala manta ta fasa masa kai ta gama zuzu tashi, matseta yayi jikinsa sosai yana shashafata ya kai bakinsa saman kunnanta cikin wani irin yanayi na shaukin kauna ya ce" wayyo my duniyar dadina my yar Babyna noor i love you My Teemah wlh kina dab da haukata ni da kalaman ki, sonki da kaunar ki ajinina yake my Noor wlh kece duniyata kece rayuwata My Fatina wlh babu wacce ta isa tasa na juya miki baya, da izinin Allah ki kwantar da hankalin ki Tawan zuciya Haidar dinki taki ce" ya fada yana sakar mata kiss akunneta, yana murza k'asan wuyanta zuwa fuskata da kitson kanta, cikin wani irin salon love. Teemah ta wani narke ta manne jikin Aliyu tana jin dadin yada yake lasar kunnanta da shafarta, cikin sangarta da shagwaba Teemah ta kirasa, "My chocolatyna"Aliyu yace"Na'am yar Babyna mijin kine ya saka ki kuka ya jima bai zo ba gurin Babynsa, to kiyi hakuri kinji Babyna , kina son Mijinki dayawa ko..? Babyna." Cikin shaukin kaunarsa Teemah ta dago da kanta ta kamo fuskar Aliyu ta kura masa idanu tana shafa kyakyawar fuskarsa, tace"my Haidar ina sonka sosai wayyo my chocolatyna yan zu itama matar kace kana sonta ko Aliyu wayyo kishin ka zai kasheni yau kishinka nake Allah kuwa." Teemah ta karasa maganar tana barke ma Aliyu da kuka ta dora bakinta anashi ta fara tsotsa tana kuka. Arikece Aliyun ya tallabo kanta ya kamo harshen ta ya na tsotsa, amma Teema taki daina kuka, dole Aliyu ya zare bakinsa ya kwantar da ita ya mata rumfa da kirjinsa, duk yabi ya susuce, ya ce "My Noor don Allah ki yafe ni pls bari kuka wlh ni ke na ke so yar Babyna shiru abin ki Aliyun ki ke ya ke so zan sauke mata hakkin da Allah ya dora mun kawai zan safke akanta domin na tsira agobe kiyama... cikin ihu da d'aga murya,Teema tace" to kabar fada mun wlh zan haukace maka to ina ruwana...bakinta Aliyu ya kame yana tsotsa yana murzata cikin wani irin salo,ya saki bakinta yace"Wayyo Yar Baby sweet yawunki baya isata, yauzu dai bari damuwa ko baki san kina da ciki na ba Baby kin yi ciki yau sati uku da kwana uku wlh shiyasa nake kara kaunar ki saboda akwai ki daukan seti ni da Yar Babyn Matata bama wasa, Oya yi dariyar murna mun samu Baby."ya fada ya maida kansa saman cikin, Teema ya since igiyar gaban rigar ta ya dora bakin sa, saman cikinta yana kissing dinta da shafa cikin da, murza k'asan marata ya zura harshesa ramin cibiyarta yana lasa yana mata kiss hannunsa daya yana mata chakulkulo sai ga Teema ta zage tana kyalkyalata dariya. Cikin wuyata tace'' Abbun Babyna ka bari wayyo ciki zai kulle" da sauri Aliyu ya d'ago yana dariya ya haye samanta ya had'e face d'insu yace"Sorry My Ruhina amma ni dai ki ce mun chocolatyna yafi dadi, kinji Antyna."haba me Teemah za tayi idan ba dariya ba ta makale Aliyu tana kyalkyatar dariya tana dukansa cikin wasan soyayya tace" To Bari na ba dan gidan Anty Teemah kashi" haka suka lalace suna kokoyi suna dariya sai da yaga Teema ta manta duk wani bacin ranta sai murnar ciki da take ya rabo da ita ya dorata kirjinsa yana mata tausa tana zuba masa sangarta iri-iri da dan kokoyin su. Kwance take saman kirjin Aliyu suna hira yana shafarta, bayan sun gama kokoyin, Teemah ta shagwab'e tana nan nagar Aliyu tace"My chocolate Abbun Baby Allah kuwa, kasan me..?caraf ya kame bakinta ya fara bata hote kiss, babu bata lokaci ta biye masa suna shan yawu da murza junansu, cikin shaukin kaunar juna. Wani irin romance sukewa juna mai tsayawa azuciya baki dayan sun zauce sun zauta juna sai safkar numfashin su akeji. Teema an lola wata duniya, bata tan-tan ce ba ta juyo Aliyu yana Addu'ar saduwa da iyali kafin ta dawo haiyacin ta taji shi cikin jikinta har ya shiga, lumshe idanu tayi tana safke ajiyar zuciya, Asubah ta gari Aliyu and Teema asha bidiri lfy. ************************************** *Agurguje bayan wata daya da sati daya* Bayan wannan lokacin laulayi ya saka Teemah gaba dan ba karamar wuya ba take sha, gashi Aliyu bai cika zama agari ba shiyasa da zaiyi tafiya har tsawon kwana goma ya kai Babynsa gidan Malika ake kula masa da ita har ya dawo. bangaran Bintu da Aliyu an kai, ruwa rana kafin ya samu kanta ta safko ya kuma gane me ya bata mata rai itama ta ta fadama mamu matsalarta dan ta gaji da jan tsakin da Aliyu yake mata idan yana saduwa da ita, mamu ta sakata ahanya tayi mata fada me yasa duk zaman da tayi da mijinta shekaru sha biyar bata tab'a fada ba to ba laifi duk da Aliyu baya zama sau uku suka sadu tayi iya kokarin ta wajan yi masa yadda yake so ba lai fi kuwa ansami canji wani abun ta ajiye ne sai amarya tazo. Bangaran Masa'udah kuwa sau biyu rak suka hadu da Aliyu, shima ko da wasa bata yadda ta zauna kusansa dan har yanzu kunyar sa take duk da tana so ta rungumesa shiko dadi yake ji da bata rungumarsa, bare Noor dinsa taji kamshinta tayi amai. Aliyu ya ba Masa'udah kudin akwatina 2million su hado komai. Masha Allah kuwa dubai suka tafi da iyayanta sun mata odar gadaje guda biyu masu masifar tsada da kayan kitchen, da na daki akwatina set hudu Masa'udah ta hado na kece raini masu tsadar gaske, saida suka kwashe sati daya cif à dubai suka dawo gida yau kwana su biyu da zuwa shi kuma Aliyu baya gari suna waya, dai yace idan ya dawo zai zo ya dauka ya kai gidan Antynsa. Masa'udah sun fito da anko masu kyau da tsada ita da kawayanta dan biki ne na kece raini za'ayi Agidan Alhaji Ibrahim mai dala, ba laifi Falmata tana gyara diyarta cikinta da wajanta. Nuradeen da Maheeda soyayya babu kama hannun yaro yayin da aure yake kara gaba towa, Maheeda sai shirye-shirye ake ita da Teemah duk ba lfy bace da ita haka take daurewa su tsara yadda Abun zai tafi sun fito da anko Teemah ta kira Aliyu ya bata izini su tafi kasuwa aikuwa tasha masifa ya haukace mata ta waya daket ta samu kansa ta bashi hakuri, ya safko daga fushi Malika dariya kawai take musu. Bangaran Safina tabi malaman har tagaji babu sauyi dan har wani kauye taje gun wani k'asurgumin boka yace sai yayi anfani da ita bukatarta zata biya taki dan Safina ta tsani zina, dole ta hakura ta dawo amma da kudirin kafin auran sai ta wargaza komai. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Yau ta kama weekend ne tun safe Bintu ta kwashi yaran ta suka tafi can gidansu suka yini aka yi musu kunshi da kitso. Zaune Bintu take tana ba zahara nono, mahaifiyarta ta kalleta tace" Fatima Bintu wai bazaku gida ba sai dare yayi ba kince yau ya ke zauwa ba." Bintu ta yamutsa fuska tace"Mamah fada kawai yayi ba laila ba ya zo, amma bari na kira direba ya zo mu tafi"mamah tayi murmushi ta girgiza kai tace"Fatima ina fada miki ki kama kanki ki kama girman ki duk da naga kuna zaune lfy ya jikin Zahara din..? Bintu tace taji sauki tana gidansu ai"ta fada tana dailing din number direba, bugu daya ya daga, tace ya zo ya maida su gida yamma tayi sosai. Su ko yaran sai wasan su suke, Bintu ta kallesu tace" Muneerat Oya ku nutsu maza hada kayamu mu tafi gida mamah ta koramu"Rauda tace "Ni dai ana zan kwana gobe babu school" Mamah tace"ai kuwa dai yi zaman ki, amma mijina kwalelanki" Asif ya ce"Mamah nima nan zan kwana"Bintu tace"Baza ka kwana ba dadinku na hanya bari Raudah ta kwana ita daya" mucotar cikin jin dadi yace "ni Dadyna zani na gani nayi missing d'insa" Mamah ta bashi duka abaya suna dariya. Direba na zuwa ya kira Bintu ta tarkata yaranta sukama Mamah sallama dan Alhajin baya gari tun jiya, Rauda kadai suka bari su suka tafiyarsu gida. Bayan sallah magarib ina kwance cikin parlo na gama amai kenan, ina maida numfashi komai baya mun dadi ga rashin Haidar ga ciwo ya sakani gaba ko ruwa nasha sai na amaryar... Inajin Anty Malika na mun sannu nayi shiru, Idanuna na lumshe ban kulata ba, kaina naji na sara mun komai baya mun dadi... Malika tace"zahara me zaki ci ai baza ki zauna haka ba kalli yadda kika rame dama abu ba abun kirki ba" fashe mata nayi da kuka nace"wayyo Anty ni na gaji wlh bazan iya ba ina dalilin jaraba haka kawai ina neman mutuwa dan Allah anty acuremun cikin bana so...baki Malika ta rufe mata, tace "haba Fatima kiyi abu na hankali mana ke jikin ki yadda gwamna yake son cikinsa idan kika zubar da gan-gan zai zauna dake ko zai zauna dake sai ya hukun taki, dan Allah kiyi hakuri ko wacce uwa haka take ji, ba yau ya ke zauwa ba ai gwara yazo ya tarkata abarsa yaje ya lallabaki da jinya nasan harda kewarsa ake zubamun shagwaba" ta fada tana rungume Teemah tana shafa bayanta da lallashinta, kawai sai saukar numfashin Teemah ta taji, cike da tausayinta ta gyara mata kwanciyarta ta luluba mata bargo. Rasheeda da Shuriem suna ma Aisha wasa, tana binsu da tafiyar ta da bata nuna ba, Malika tace" Shuriem kubari karku tashi antynku batada lfy, kuzo muje dayan parlon kuyi wasan ku kafin Daddy ya dawo daga masallaci, da gudu suka bita suna murna. Misalin karfe takwas da rabi na dare Masa'udah ce zaune k'asa saman carpet a gaban Hajiyarsu Aliyu sai nan-nan take da ita taji dadin ziyara, da ta kawo mata babu yadda ba suyi ta zauna kan kujera ba taki dole suka barta, Abba sai Albarka yake saka mata da ya bawa da hankali ta. Wayar hannunta ta kalla taga karfe tara saura, acike da ladabi da nutsuwa tace"Umma zan tafi Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana" Cikin jin dadin Addu'ar tata suka ce" Amin atare kema Allah ya kara miki lfy yar Albarka" kanta ak'asa bata ce komai ba ta ajiye musu manyan ledoji har guda biyu tace"Umma ina Sajida kuwa..?Hajiya su Aliyu tace "yau ai bata zama anan tana can gidansu mun gode Allah ya miki Albarka, ina direba yana waje ko..? Masa'udah tace"eh bari na kirasa naji"ta fada tana dailing number sa saida ta kusa katsewa ya dauka, tace"Kazo mu tafi" kit ta kashe kiran. Ta mike ta musu sallama,Hajiya sai godiya take mata tana ce mata"mijinki yana hanya kuma ko..? Masa'udah dan kunya bata iya cewa komai ba. A dai-dai kofar parlo zasu fito kawai sai ga Aliyun yana sayo kai suka yi karo da Masa'udah, da sauri taja baya gaban ta na faduwa,Aliyu ya kalleta cike da mamaki. Abba yace "Alhmdllh shugaba mai adalci saukar yaushe." Aliyu ya karasa ya rungume Abban yana murmushi,Hajiya tace"Kai ni fa ana nuna mun banbanci Aliyu baka ga matar ka ba tazo gaishemu, ma maza kaita gidansu ka dawo sai mu gaisa tun yau she ka shigo." Sakin Abba yayi yana sosa kai yace "Hajiyarmu bari na dawo tukun daukan zahara zani zan biyo."ya fada yana kallon Masa'udah da kanta yake a sadde yace" Muje ko" anutse ta fice su hajiya na kara sa mata Albarka. Aliyu ya biyo bayanta bai mata magana ba, ya nufi mota Boos ya bude masa ya shiga ya ce ma Boos "fada ma direba gidansu zamu a sauketa"ya fada yana ya fito ta da hannu ta shigo dan tsuru tsuru tayi tana tsoron ta shiga ya ce wa ya ce ta shigo. Da sallama ta shiga motar ta zauna, tana lumshe idanu kamshin motar da sanyi Ac sun gauraye motar gwanin dadi uwa uba kamshin Aliyu. Boos ya rufe motar direba yay ma motar key yaja suka nufi get. Kafin su iso har an bude musu get direba ya silala motar waje motoci biyu na biye dasu. Masa'udah cike da kissa da ladabi tace "My husband ina yini sannu da zuwa my one lovelyna"ta fada tana leken fuskasa tana sakin murmushi. Aliyu bai mata magana, saida motar su ta hau saman titi Aliyu ya ce "Masa'udah me yasa baki fadamun zaki fita ba ko zaman kanki ki ke yi ne..? Masa'udah ta kallesa cike da kaunarsa ta matsa kusansa ahankali ta shige cikin jikinsa ta sakalo hannunwana, wuyansa ashagwabe tace "My love nayi missing dinka sosai ne kayi hakuri da rashin neman izinin ka pls my love" ta fada tana tura kanta kirjinsa ta saki kuka mai cin rai. Aliyu ya tallabo kanta ya kura mata idanu ahankali ya furta"Ya Salam To meye na kukan" cikin shashekar kuka ta d'ago da fuskata ta had'e face dinsu tana shakar numfashin sa tana goga karan hancinta saman tsinin hancinsa. tace"my love ina sonka love me my husband" Aliyu ajiyar zuciya ya safke yaji dadin yadda ta girmama iyayansa, hannayansa ya zagaye a bayanta yana buga bayana ta ya ce"Ya isa bari kukan Ok..?ya fada yana hura mata iskar bakin sa saman fuskata..............✍🏻💃🏻Yar Janafty ce💋 No Editing🤦🏻‍♀😢 *24/February/2020* Rahma ummu Fareesa...✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *DEDICATED TO* *My lovely Sister* *Mushtaheeda*💋😘 kiji dadinki my love *Saudi Arabia* ta kuce Kisani Rahma na mugun yinki over kamar yadda kike yinta👌🏻much love💞 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣6⃣* Washegari tun da suka yi sallah asubah, suka koma bacci manne da juna dan Teema ta bugu a jiya Aliyu bai mata da sauki ba, ga shi dama k'ok'ari ne ta ke dan ta faranta masa ransa ta daure har ya gamsu, ba su suka farka ba sai karfe goma na safe, tare suka yi wanka Teema sai da ta gasa kanta da kyau dan ta garzu jiya a hannun Aliyu. Bayan sun shirya kansu cikin kananun kaya suka sauko k'asa Aliyu yana goye da Teema tana kyakyala dariya tana sosa masa sumar kansa. Kan dining suka nufa, suka yi breakfast. Bayan sun gama suka baje a parlo. Teema tana jikin Aliyu a kwance, sai sangarta ta ke zuba masa iri iri, yana lallaba yana mata tausa. Karfe 11:30am suka koma sama suka sake shiri suka nufi part din Bintu. Lokacin da suka zo yaran suna islamiyya kasancewar weekend. Aliyu bayan sun gaisa da Bintu ya ma zahara wasa ya musu sallama ya fice zai je gidansu daga can ya dan zaga gari. Teema ta kalli Bintu ta ce"Anty wlh nayi kewarki kwana goma bama tare" Bintu ta yi murmushi ta ce"My Fatima nima amma zuwana nawa ina duba ki..? Dariya Teemah tayi ta ce"Allah kuwa Anty ba kamar muna tare ba"ta fada tana shilla Zahra tana bangala dariya. Bintu ta ce"Zahara wai kanwar ki tana zuwa dubo ki amaryar my Man kowa...? Da sauri na kalleta, na ce"Anty ai ko jiya ma tare muke da ita har dare saida Haidar ya kaita gidama yazo muka tafi."Bintu ta kalli Teema a razane, ta ce"Nagode ni ina taya ki kishi, shi ne kuka had'e mun kai ke da ita" ta fada tana mik'ewa ta bar gurin tana turo baki irin tayi fushi. mik'ewa nayi na ajiye zahara, ina dariya na bi bayan Bintu, na rungumeta ta baya na ce"Wayyo Anty tuba nake wlh tsokanar ki nake fa ba ruwana da ita sam bata mun ba" Bintu ta ce "Au ni kike tsokana haka bari ki ga sai na zane ki kuwa yau a gidan nan."Ta fada tana k'ok'arin juyo da Teema gabanta, Teema ta saki Bintu ta zuba a guje tana ma Bintu gwalo ta ce"Anty biyo ni idan zaki iya mana"Bintu ta ce ba dani ba ki je ki fadi mu yi asarar baby yauna hadu da masifar gwamna mijinki "Dariya Teema tayi ta dawo gun Bintu ta rungumeta ta ce"wai sai na fadama My Haidar kin ce masa masifafe, ya fadama amaryar sa ta zane ki ba ruwana."Bintu ta ce"gud" Dariya suka yi a tare suka koma saman kujera suka zauna suna hira su ta duniya. ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ Da Misalin karfe tara na dare Masa'udah ce zaune cikin parlon su tana kusa da Falmata zaune suna hira da yadda biki zai kasance Papi ya ce"Autata Allah nuna mun yaranki kamar guda ashirin a ce kece kika haifa, wayyo dadi" Masa'udah bata san lokacin da ta bushe da dariya ba ta rungume mahaifiyarta tace"Mummy kinji Papi haba sai kace kaza Papi ni yaro biyu sun isheni fa"ta fada a kunyace tana boye fuskarta jikin Falmata. Falmata ta ce"Haba yar lelenmu mu ba muda ke bakida insha Allahu sai kin cika mana gida da jikoki" Masa'udah za ta yi magana wayarta ta dauki ringing, ta kai kallonta screen d'in wayar taga Aliyu ne da sauri ta dauki wayar tai picking ta kara à kunneta, ta Mike ta bar parlon. Sallama ta masa, ta gaishe sa ya amsa ya ce "Masa'udah ya kika wuni..? Saman bed ta fada ta lumshe idanu a shagwab'e ta ce"My love ni ban wuni lafiya ba ban ganka ba duk zazzabi na ke ji mijina" Daga can Aliyu ya ce"yau ban zauna ba ne sosai na yi yan tafiya tafiya kauyi ka kin ci abunci kuwa..? Masa'udah ta ce"na ci my love"gud ya su papi ki gaishe mun dasu" Masa'udah ta ce"Zasu ji ni baka gaisheni ko?Aliyu ya ce eh bana gaishe ki ke kin iya rigima ai good night ki tashi lfy"ya fada yana tsinke kiran. Masa'udah ta saki murmushi ta mike ta dawo parlo suka ci gaba da hira su da iyayanta. Bintu zaune take a parlo waya a manne kunnanta tana magana amma hankali ta rabi kan su Teema da yara yadda ta zage suna wasan buya, da su Muneerat ce ta kulle ma fuska suna zagaya bayan kujeru ta kasa kamasu sai zagaye suke suna dariya. Aliyu ne ya shigo da sallama, ai kuwa Teema ta nufi gunsa da gudu tana ware masa hannunta ya dauke ta ta kwakwab'e fuska tana cewa"Wayyo my chocolaty i miss u"da sauri ya nufi bedroom d'insa yana girgiza kai murmushi dauke kan fuskarshi. Sai lokacin Teema ta dawo hankali ta sam ta manta tunda taji murya shi shaukinsa kawai take a lokacin. Bintu ta katse mata tunaninta da cewa"Zahara bayan ki Muneerat za ta kamaki"Da gudu Teema ta koma bayan kujera, tana dariya ta boye dan kunyar Bintun ta cika ta sam ta manta. Aliyu kuwa bedroom ya shige ya zauna yana waya ya jima kafin ya fito,lokacin da ya fito Teema sun koma gurin Tv suna buga game. Gun Bintu ya nufa ya zauna,ya ce"My Bintu ya gida? Dariya ta yi ta rankwafa ta sakar masa kiss sama lips dinsa ta daga masa gira,ta ce"My man yau ka mana wuyar gani sannu da ya gajiya"murmushi Aliyu ya saki ya ce"Yauwa uwar gidana matar kwarai Allah Ya miki albarka"Dariya Bintu ta yi ta ce"Ameen my Man"hira su suke cike da so da kauna, ya dauki Zahara yana mata wasa tana dariya. Teema sai da ta gaji ta dawo gunsu Bintu. Ta yi ma Aliyu sannu da zuwa,suka ci gaba da hira. Sai kusan sha biyu suka tafi part d'insu, suna zuwa sai da Teema ta ciyar da Aliyu girkin da ta zage ta masa towon shinkafa miyar zogale taji naman rago da hadaddan lemon sobo,bayan ya ci yayi dam suka haura sama, dan wunin yau Aliyu bacci komai ba tun breakfast da ya yi suna zuwa suka yo wanka a tare suka shirya juna cikin kayan bacci. Aliyu yana zaune bakin gado laptop a gabansa, yana dannawa Teema ta haye bayansa ta yi kwance luf ta narke jikinsa a haka suke hira tana shafar sumar kansa. Aliyu ya kashe laptop ya matsar da table din gefe ya juyo da Teema gabansa suna fuskantar junansu,ya ce"My baby Noor kina jin bacci ko?" Kara narkewa ta yi jikinsa a shagwabe na ce"My chocolate kamun tausa ni jikina ciwo yake min kaji."Murmushi Aliyu yayi ya kwantar dani ya mun rumfa da kirjinsa muna kallon juna ya fara mun tausa yana bin gab'a-gab'a jikina yana tausa mun da shafawa cikin nutsuwa yana sakar mun kiss a sassan jikina, a shagwab'e na kira sa"My chocolate"Aliyu ya had'e face dinsu ya ce"Na'am My Noor yar baby Abar kaunata ina sonki bari na jiyar dake dadin da ya fi na jiya ke ko kimun kukan da ya fi na jiya ki dada rikita ni, ki dada dulmiyar dani kogin kaunarki ki dada zauta ni da haukata ni cikin kogin kaunar ki, ina sonki My zahara ina kaunarki i love u My duniyar dadina Oya kiss me." Cikin wani irin tsananin kaunar Aliyu da ya mamaye jini da tsokar Teema ta sake kankame Aliyu ta kece da kuka tana shafarsa ta ce"Wayyo my Haidar sonka ya ragargaza mun zuciyata kaunarka ta kama ni fiye da baya chocolatyna kana haukata ni shiyasa na ke zaucewa a shimfida da zaran na jika a cikin jikina, nake sume maka dadin da kake jiyar dani yawa yake mun yau ba kuka kadai zan maka ba, abubuwa dayawa zan maka, My Gwamna shiyasa na tsani duk wata mace da zata rabi ka da sunan sonka, Anty kawai zan iya d'aga ma kafa, my Aliyu jiyar dani dadi ka kaini kololuwar dadi pls Sahibina" laulausan harshensa na ji tsakiyar bakina ya tura ya fara bani hote kiss. Cikin shaukin juna suke shan yawu kamar za su karar dashi,daga nan abubuwa suka fara nisa na tsotsar junansu da tande-tande sai rikita juna suke kusan in ce Aliyu da Teema ba su taba nunawa juna kaunar da suka nunawa junansu yau ba dan babu inda ba su lasa jikin juna kafin a fara kokarin shiga babbar harka yadda na ga suna zumudi kamar jiya basu yi ba yasa na fece a guje saboda kar kunnuwa na su kasa aiki gobe Asuba ta gari Teema and Aliyu. ************************************* Sannu ba ta hana zuwa sai dai a dade ba'a jeba yau Allah yayi auran Maheeda da Nuradeen wanda fadar shagali da a ke bata lokacine biki ne na masu dashi. Bangaran tarewar Masa'udah kuwa gobe ne amma fadin irin bikin da ake a yau a gidan su Masa'udah a baki ba zai fadu ba bikine na yar gata kuma na masu a kwai fadin kyawun da Masa'udah tayi bata lokacine, ta sha gyara ciki da waje ba karya kam dan ita daya take zuba jikinta ya rika mata wani iri ta rasa ya zatayi wuni take tana tsarki da ruwan gumi, dan zuba take sosai dan Falmata ta gyara yarta da kanta babu wacce ta dauko domin ta gyara mata ita ita ce malamarta yau tsawon kwana uku a ke shagali gidansu Masa'udah baki na nesa da na kusa sun cika gida na bidiri fadar kayan da kama Masa'udah na daki da na kitchen bata baki ne an gyara mata gidanta tsaf part dinta had'e da ta Bintu sai de a kwai kofar da ta raba amma gun shiga daya ce ba irin n'a Teema bane da part din take daban. Teema damu dan kishi ya sakata gaba ta rame kura da ranta barin kwana biyu da taga an kawo kayan amaryar,ta tabbatar Masa'udah na tafe shikenan hankali ta ya sake tashi baci ba sha ga wani irin mugun zazzabi da amai ya tisa ta gaba gashi dai cikin wata uku ne da yan kwanaki da alama girman ciki za tayi dan ya fara fitowa za ka zaci ya kai wata biyar dan ya fito,wanna halin da take ciki ba karamin tayarwa da Aliyu hankali yayi ba, ya rasa ya zai mata sosai ya ke bata kulawa da tarairayar ta yana nuna mata zallar kauna komai shi ne yake mata wanka ya bata abinci wataran tana gama ci za ta fara kelaya amai abin da ya fi tayarwa da Aliyu hankali kenan, sun sha zuwa asibita sai dai Dr ya ce yayi hakuri da zaran cikin yayi wata hudu da yan kwana ki za ta dawo normal, dan zubaida har bata san me zata cema Aliyu ba dan gani yake bata duba masa matarsa da kyau, dole ya hakura yana lallashinta dan ya san harda zafin kishinsa shiyasa take bashi mugun tausayi sam bai jin gazawa ko haushin rigaimarta ba dan dole ya tausaya mata ga ciki mai wahala ga kishiya lokaci daya dole zai kula.da Noor dinsa. Bintu ma abin ya tsaya mata a rai hakuri kawai take dan kar su hada masa zafi biyu amma keb'ewa take taci kukanta har ta gode Allah ganin an shirya part din Masa'udah ta dai ja yaranta ta musu kashedin karsu kuskure su shigewa amaryar baban su su bari tikun har aga wata iri ce banda kuma rashin kunya bata yadda da d'anta ya ma babba rashin kunya ba. Yau tun safe Aliyu ya shiyar Teema tsaf cikin hadaddan anko din less na auran Maheeda ya mata kwalliya tsaf ta fito dan cikinta da ya fito ya mata kyau sosai gwanin sha'awa sai dai ramar da tayi kawai dan kamar ka busheta ta fadi,haka ya shiryata tsaf ya tafi da kansa tare da mukarabansa ya kaita gidan su Maheeda, shi ma ya nufi gidan su ango dan shima auran Teema tare suka wuni amma Aliyu bai wani.jima ba ya tafiyarsa dan yana da tafiya zuwa Damba. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Da misalin karfe biyar bayan daurin auran Nuradeen da Maheeda daurin auran da ya tara manyan mutane birni da kauye dan Aliyu ma tare dashi aka daura auran abu na aboki. Su Teema suka yi shirin tafiya dinner wanda karfin hali ne take da ket Aliyu ya bar ta shi ma da mutum biyu wanda suke kula da ita dan sam ba zai jeba dan Masa'udah ma ba yadda bata yiba goben ya je nasu ya ce bazai jeba dan ma ta saka a ranta ba zai jeba karta ce ya mata wulakanci, dole ta hakaura tana Addu'ar Allah ya sa goben yazo. Can kuwa gun dinner sai da taro yayi taro dangin amaryar da bango an cika guri Nuradeen sai washe baki ya ke Teema har dariya yake bata, dan Haidar dinta bata ga yana rawar kai haka ba,dan amarya zata iso gobe. Saida ana tsakiyar cin ganiya lokacin da Maheeda ta sakama Nuradeen cake a baki ana ihu shima zai bata sai ga Safina ta fito tare da wasu kawayanta biyu ba zato ba tsammani ta tsaya gabansu tana masifa ta nufoso gadan-gadan. Nuradeen da ransa ya gama baci irin tozar cin da Safina ta masa gaban mayan bakin da ya tara yace "Wlh Safina kika sake taku daya daga inda kike ki iso gurin mu ko kika yi gaba ba tare da taron nan ya tashi abakin auranki."ya fada yana sakama Maheeda cake a baki guri ya ci gaba da ihu. Safina kuwa ilahirin jikinta rawa yake, ta tsorata ga tozarcin da Nuradeen ya mata haka Safina take tsaye ki kyam, cikin tsakiyar jama'a harda masu hakandeta amma ta rike k'asa taki yadda ta matsa zufa na keto mata, tana ji tana gani a ke shagali a gabanta ba yadda ta iya gashi har wani rungume Maheeda yake yana mata rada. Haka a kayi, taro aka tashi lafiya dinner ya k'ayatu sosai an ci ansha komai na girma ne Malika ma sun je da mu'azzam abin ba'a cewa komai kam gaskiya komai yayi Teema yau ta ga ikon Allah, dan haka Safina tayi tsaye zufa ta wanke mata fuska har aka tashi taron sai da kowa ya watse kafin Safina ta cira kafafunta suka kasa daukarta sai gata ta yanke jiki ta fadi a gurin kawayanta biyu su suka ciccibeta suka kaita mota suka nufi gida da ita suna mata Allah wadai da ta yadda aka ci mata fuska cikin jama'a. Teema da ita aka kai amarya Safina kallon arziki bata ma yan uwan Maheeda ba, ta ce bata daukar amanar kowa,Saida Teema ta kai Maheeda gidanta tikun tayi mata sallama zata tafi Aliyu yazo daukarta Maheeda ta kafa kuka Teema ba za ta tafi ba ta barta sai daket Antyn Maheeda ta banbare Teema daga jikinta ita kuka ita kuka haka Teema ta fito ta sharbar majina. A mota ta isko Aliyu Boos ya bude mata ta shiga tana shiga jikin Aliyu ta fada ta rungumeshi tana sauke ajiyar zuciya. Aliyu ya tallabo yana sunsuna wuyanta ya ce"Tau Babyna sannu ya gajiya Maheeda ce ta suka mun matata kuka To yi shiru yi hakuri mu je gida yanzu na miki wanka, ki ci abunci na miki tausa kiyi bacci"ya fada yana tura hannunsa rigar ta ya shafi cikin ta ya rungumeta gam yana sauke ajiyar zuciya, tausayinta ya cika masa zuciya. Har motar tayi nisa Teema bata ma Aliyu magana ba ta dai manne jikinsa tana shakar sansanyan kamshinsa. Aliyu ya ce"My Noor yar baby baza ki mun magana ba umm Babyna."a hankali muryata can k'asa nace "Wayyo ango ni karabu dani naki bana ma magana"Aliyu jin fitina Teema ta ke ji ya rabu da ita dan sai nukurkusasa take, tana so yayi abu kadan ta barke masa da kuka ganin hakan ya sa ya rungume a barsa gam yana shafa cikin ta yana mata sannu,ta yi banza da shi bata kula shi ba har suka iso gida. Part din Bintu suka yada zango sun dan jima sosai Bintu ta kawo ma Teema kunun gyada da soyayen dankalin haussa ai kuwa ta ci sosai sai santi take Aliyu ya ji dadin yadda ba tai amai ba. Sai karfe goma suka ma Bintu sallama suka nufi part d'insu. Aliyu yana fitowa daga bathroom rungume da Teema ya mata wanka dan bacci take ji sosai har ta fara masa bacci cikin bath, wayarsa ce ta dauki ruri bakin gado ya zaunar da Teema, ya goge mata jikinta ya shafa mata mai ya dauko riga yar gutuwa ta bacci mai sulbi ko gwiwa bata kaiba, pink colour ya saka mata zaune yayi kusanta ya janyota jikinsa, yana tayarwa jelar kitson kanta yana, daure mata, wayar ta sake ringing, Aliyu ya ce"Yar Babyna kina kusan wayar bani na naga waye"Hannuna na beka ka na dauko wayar idanuna saman screen din wayar naga sunan Masa'udah na yawo baro-baro na beka masa,ya amsa amma ganin sunan ya saka Aliyu ya ki daga wayar ya kalli Teema da ta kifa kanta saman kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya, ya tallabo kanta ya ce"My yar Baby menene kar kiyi kuka kinji Amaryata, in miki tausa ko..? Kai na d'aga masa ina lumshe idanuna da suke cike da hawaye... Wayar ta sake daukan ruri,na dago da kaina muryata na rawa nace"My chocolate ka dauka matarka ce maybe tana bukatar ka" na fada ina ke cewa da kuka na rungumeshi gam ina buga kaina kirjinsa. A rikice Aliyu ya saki wayar ta fadi k'asa ya rungume Teema ya hauro saman gadon ya kwanta rai ran ya dorata saman kirjinsa, yana cewa"Oh my God yar Babyna tu shiru kalli ba ki da lafiya To meye na kuka yi hakuri kin ji matata bari kukan"shiru nayi na narke saman kirjinsa ya shiga lallabani da mun tausa ina zuba masa shagwaba har bacci yayi a won gaba dani. Aliyu ganin Teema tayi bacci ya kwantar da ita ya sakar mata kiss saman goshinsa da lips dinta ya mike ya sauko daga saman gadon ya nufi bathroom. Yana fitowa ya isko wayar na wani ringing, ya dafe goshin sa a hankali ya furta "Ya Allah gani gareka"ya nufi gun wayar ya sunkuya ya dauka Masa'udah ce dai wannan kiran shi ne na sha biyu,picking yay ya kara a kunnansa,ya ce"wai don girman Allah me kike so kuma da yamma ba naje na ganki ba muka yi sallama sai gobe idan kin shigo amma kike so tayarmun da fitina, haba Masa'udah, To fadamun me kike so..?" Shashekar kukanta ya ji tana cewa"my love ka zo yanzu wlh a kawai matsala babba in ko so kake na mutu shikenan"idanu Aliyu ya zaro ya ce"ni bazan fito ba a wannan tsohon daran meye ya sameki?" ya fada yana kashe wayar, baki dayanta yana sakin murmushi, ya nufi wardrobe ya ciro jallabiya fara tas ya saka ya fesa turare ya nufin gun sallah ya hau kan dadduma ya tayar da sallah nafila. Bangaran Maheeda da Nuradeen kuwa bayan kowa ya watse ya hadasu domin yi musu nasiya, amma sai da suka sha dambe da Safina kafin ya nufi gun Maheeda Safina ihu take, jajir kamar mahaukaciya, shiko Nuradeen ko a jikinsa ya nufi gun Amaryarsa, Maheeda bayan duk sunyi abin da ya dace bisa koyarwa manzon Allah Nuradeen ya shiga nuna ma Maheeda salo-salo tafiya da tayi tun tana nokewa har ta bada kai bori ya hau. Lokacin da Maheeda taji labari ya canza ta shiga dukansa da yago da cizo da kuka da neman ceton Allah tana ta fasa auran amma ina malam Nuradeen bai san inda yake ba Safina kuwa tana labe tana junsu sai kuka take ta kasa barin gurin Nuradeen kuwa sai sambatunsa yake yana cewa bai san mata ma suna suka tara ba sai yau, nan ne Safina ta fice da gudu tana kuka Asubah ta gari............✍🏻Nuradeen and Maheeda Safina a je ayi bacci tunda kin ji abinda kike son ji. 💃🏻Yar gidan Janafty ce💋 *2/March/2020* Rahma ummu Fareesa✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣7⃣* .....Safina yanda taga rana haka taga dare ba tai bacci ba, tsabar kishi da tashin hankalin da ta shiga baya faduwa, jin irin sambatun da Nuradeen ya ke a kan Maheeda. Bangaran Aliyu kuwa sai karfe biyu ya gama ibadarsa, da nema kusanci gun Allah, bayan ya gama Addu'o'insa ya mike ya cire jallabiyar jikinsa, ya saka kayan bacci, ya fesa turare ya hauro saman gadon. Ya saka Teema cikin jikinsa ya rungumeta gam jikinsa, yana tofa musu Addu'ar bacci, hannusa saman cikinta yana shafawa yana gama karanto Addu'ar ya lalubo bakinta ya fara tsotsar yaja musu blanket ya lulubesu yana kissing dinta yana shafar breast dinta. Teema baccinta take cikin nutsuwa ta zagaye hannunwanta bayansa. Aliyu ya jima sosai yana shan bakin Teema kafin ya saki, ya matseta gam sai bacci. Asuba ta gari. Bangaran Masa'udah kuwa bayan Aliyu ya kashe wayarsa tayi yar dariya ta fada saman bed,tace"My love kawai tsokanar soyayya ce nake maka lfy ta lau mijina Allah kaimu jibi babu d'aga k'afa my love" ta mik'ewa ta shiga bathroom, sai wani anushuwa take. ****** Bayan kwana biyu yau a ke biki na kece raini gidansu Masa'udah wlh bakina bazai iya fadar jama'ar da Alhaji Ibrahim mai dala ya taraba bikine a ke na yar gata Masa'udah tayi kyau har ta gaji kafin safe zauwa yanzu da yamma ta saka kaya sunfi kala goma sai shige da fice take tare da kawayanta, kallo daya zaka Masa'udah kasan lallai fa suna ji da nera duba da irin kayan da ta ke sakawa,tayi kyau na uban mamaki ta hadu sosai ba karya. Hajiya Falmata ma sai shiga take tana fita sutura ta ke ce raini, anyi walima mai kayatarwa sosai a cikin gidansu. karfe biyar suka tafi dinner tare da kawayanta da yan uwanta na matane zallah anci ansha anyi raye-raye abin gwanin burgewa sai dab da magarib suka tashi inda aka dawo a ka fara shirya amarya domin zuwa gidan mijinta. *** Bangaran su Teema ma haka suka yini kowa a part d'insa tare da yan uwansa Ana basu baki. Teema ta saki ranta ta maida komai ba komai ba wannan ko aikin hajiya Mansura ne da Malika sosai sun nusar, da ita karta yadda tayi haukan kishi tunda mijinta na sonta ta ko hakura ta saki ranta tasha kwaliyarta, abin ba karamin dadi ya ma Aliyu ba. Bintu ma hakan ce ta watsar ta basar bata yi irin na auran Teema ba ta saki ranta da yan uwanta da kawayanta har yamma aka watse ba wanda zai ce yaga damuwarta. Bangaran Maheeda da Nuradeen sosai taji jiki amma yadda yake bata kulawa cikin kwana biyu ta warke suna shan soyayyarsu sai dai bai kara kusantarta ba. Safina tayi haukan ta gaji tunda Nuradeen ya barazana da saki ta ajiye hankalinta tana kula da yaranta amma ko kallon arziki basu isheta ba daga Nuradeen din har Maheedar. Karfe tara dai-dai motocin daukan amarya suka isa gidan su Masa'udah. Masa'udah ce rungume jikin Papi yana mata fadan ta zauna lafiya da mijinta da kishiyoyinta banda fada duk da yasan ba halinta bane, ta kiyaye duk wani abu da zai kawo sab'ani tsakaninta da mijinta ko abokan zamanta. Kuka take sosai ta ririkeshi, shima kwalla yake. Falmata ta banbare Masa'udah a jikin papi ta ce"Don Allah kuyi hakuri ba fa rabuwa kukayi ba, Auta maza ku tafi ana jiranki ina miki fatan Alkhairi Allah baki zaman lafiya, da kwanciyar hankali cikin gidan auranki ki rike duk a bubuwan da na fada miki zaki ci ribar rayuwa, Hajiya Yagana ku je Ana jiranku"ta fada tana sakin Masa'udah wacce take kuka wi-wi, Falmata d'aki ta shiga itama kukan take. Haka a ka fitar da Masa'udah a ka sakata mota tare da yan uwanta da babbar kawarta Nazifa, motocin suka nufi gidan Aliyu gwamna wato government house. Har suka iso gidan Masa'udah kuka take ba yadda hajiya Firdausi batayi tayi shiru ba tako haka suka iso gidan. Bayan sun fito daga cikin mota a ka nufi part din Masa'udah wacce mashigarta daya ce da Bintu. Da sallama suka kutso cikin parlon. Bintu da suke zaune daga ita sai Mamu da Farida suka amsa cikin sakin fuska suka basu gurin zama, sunji dadi sosai bayan sun gaisa Hajiya Firdausi ta ce"To ga kanwar ki mun kawo muku dan Allah ku zauna lafiya kuyi hakuri da juna amatsayin ki na babba idan tayi kuskure kisata a hanya , ke kuma amtsayin ki na k'arama kiyi biyayya gare su." Bintu tayi murmushi ta ce"Ba komai Allah ya bamu zaman lfy"suka masa da "Amin Firdausi ta ce"ina ne bangaran d'ayar muku kaita...? Bintu ta kwatanta musu, sai sun fita. Haka ko sukayi suka sake fita suka nufi part din Teema, son jima suna buga kofar kafin a zo a bude Malika ce ta taresu. Bayan sun gaisa nan ma hajiya Firdausi ta dora da nasiya tana mamakin k'aramtar Teema a she yarinya ce sosai sai dai fa sun sha mamakin madarar kyau irin na Teema da yadda ta tarbe su cikin girmamawa tako amshi amanar Masa'udah, cikin farin ciki suka baro part din Teema. Suna dowa wa suka shiga part din Masa'udah, wow nera ta sha kashi buro uba kam dan carpet din parlon Masa'udah kadai abin kallone bare a kai ga sauran a bubuwan kai mai karatu ka Kisima haduwar dakin Masa'udah, da kanka. Bayan sun gama sake mata nasiya hajiya Firdausi ita da yagana suka bar Nazifa tare da Masa'udah har yanzu kuka take. Mamu bayan kawo amarya suka tafi gida ita da Farida kawar Bintu, sai ita sai yaranta suke zaune a parlor. Sai karfe 11:00pm, Aliyu ya saka aka maida kawar Masa'udah gida daket ya banbare ta daga jikinta ya samu Nazifa ta tafi ya rarashi Masa'udah ya fito. Teema ce tsaye gun motar su Malika zasu tafi lokacin sha biyu saura dan Aliyu ya kira Malika ya ce su lallaba mashi ita kar su tafi da wuri. Mu'azzam yana tsokanarta bata ce masa komai ba, murmushi tayi, ta ce"Yaya Mu'azzam bazaka ga kuka naba wlh"dariya suka mata Mu'azzam ya ce" Ai kuwa yau kam kin bani mamaki kanwata gaskiya naji dadi sosai Allah ya qara miki lfy"Malika ta ce "Amin"Teema tana tsaye sai da motar su Malika ta tafi, ta juya ta nufi part d'inta. Tana dab da shiga taji an dauketa cak. Baki ta bude zata kwarara ihu Aliyu yayi sauri kame lips d'inta yana tsotsa. A jiyar zuciya ta sauke jin Aliyu ne Teema tayi luf jikinsa ta lumshe idanunta ta sakalo hannunta wuyansa, batayi magana ba har suka shige ciki. Ya zare bakinsa a nata, ya nufi kujerun parlon ya zauna tana jikinsa ya wani manneta yana sunsunata. A hankali ya kiranta"My Noor yar baby kinci abunci kuwa...? Shiru nai masa na kara shigewa jikinsa zuciyata na wani irin bugawa da karfin gaske... Aliyu ya tallabo kanta ya kura mata idanu ya shafi cikinta, ya ce"Babyna kinci wani abu pls yi hakuri ki mun magana, dan Allah karki sakani damuwa my yar baby"D'ago da kaina nayi na danne kuka na kura masa idanu son sa da kaunar sa na ragargaza mun zuciya, nace"My chocolate karka damu naci abunci Anty Malika ta bani naci pls karka damu da damuwata ka a jiye hankalinka kaje kayi a binda ya ke gaban ka"na fada ina k'ok'arin mik'ewa, ya riko ni. Ya ce"Oh my Noor Ok muje part din Bintu mu dawo sai kuzo na miki wanka na saki bacci" Fuska na kwakwab'e zan fara kukan sangarta ya mike dani tsaye yana jijigani kamar jaririya, ya ce"Sorry baby Haidar dinki ne ya tab'a ki ko...?kai na d'aga masa ina kara makaleshi. Murmushi Aliyu ya saki ya rungume Teema gam yana tafiya da ita bakinsa saman kunneta ko me yake fada mata sai kyalkyalata dariya take tana wutsul-wutsul a jikinsa shi ko yaci gaba da mata radar a kunneta tana dariya. Babbar kofa Aliyu ya bi a haka suka fito yayi hakan ne, dan ya sa Teema farin ciki. Ko da ya shigo part din Bintu bai a jiye Teema ba sai da ya zo har kofar parlo. Ya sauketa ya gyara mata mayafin ta ya rungumeta yana shafa bayanta ya kai bakinsa saman kunneta ya ce"My Noor ki saki ranki ina sonki babu misali kema kin sani Babyna dan haka karki damu kanki kinji Sahibata" Kara shigewa jikinsa nayi na ce"My chocolate wlh bazan damu ba, zan jure rashin ka mijina" murmushi Aliyu yay ya ce"Yauwa a bar kaunata"ya fada yana sakinta ya kamo hannunta ya danna madanin glass din kofar suka shigo hannunsu sark'e da juna suka shigo da sallama. Lokacin Bintun har ta shige bedroom yaranta sunyi bacci dan dare yayi sosai. Aliyu ya zaunar da Teema saman kujera ya kalleta, ya ce"Babyna bari na kirasu"idanu Teema ta lumshe ta d'aga kanta. Aliyu da sauri ya bar gurin bayaso yaga kukanta dan yana cewa ya rarasheta kuka zata saka masa, shiyasa yake mugun tausayinta, bedroom din Bintu ya nufa. Yana shiga ya hango Bintu saman bed kwance rungume da zahara idanunta a lumshe. Bakin gadon ya matso ya sanya hannuwansa ya zare zahara ya kwantar ya tayar da Bintu zaune. Sai lokacin ta bude idanunta ta kallesa, murmushi ya sakar mata ya mikar da ita tsaye ya ce"Muje yanzu sai ki dawo ki kwanta kinji my Bintu matar Aliyu Damba" Murmushi Bintu tai bata musa ba ta dauki hijab ta saka ya kamo hannunta suka fito. Suna fitowa ya saki hannunta ya nufi part din Masa'udah yana dafe da kansa har zuciyarsa mata uku sunyi masa yawa a halin yanzu amma ba yanda ya iya da kaddara ubangiji. A nade ya isko Masa'udah cikin blanket, ya iso bakin gadon ya janye blanket din ya ce" Masa'udah taso mu tafi" mik'ewa Masa'udah tayi Aliyu ya kamo hannunta ya gyara mata lufayar jikinta mai fitar da wani sihirtaccen kamshi tayi mata kyau sosai ta fito da kyawun dirinta tsafa. Bintu na kusa da Teema suna hira su harda dariya Teema ta dora kanta kafadar Bintu, Bintun na laluba mata kitson kanta tace"My zahara amma kitson a kwai zafi ko...? Teema zatayi magana Sallamar Aliyu ta saka bata bata amsa ba. Kusan Bintu ya zaunar da Masa'udah shiko ya zauna kusan Teema ya ce"To Alhmdllh ina ma Allah godiya a kan kyautar da ya sake bani na karba hannu biyu don Allah ina rokon ku ku zauna lfy ku bani kwanciyar hankali kunga ba kullum nake da lokacin kaina ba so dan Allah ina so ku zauna lfy da junanku, ke Bintu kece Babba kuma inajin dadin yadda kike zaune da zahara lfy To inaso yanzu ma a dora daga inda a ka tsaya. My zahara ke yanzu kinga kema kin zama babba dan Allah ki rike kanwar ki ku zauna lfy duk da nasan shekarun ku ba daya ba amma ta fanin wannan Allah ne ya ba ki girman zaki iya mata fada idan tayi ba dai-dai ba, ke ma Masa'udah ki bi yayunki sauda k'afa banaso rigima a gidana wlh duk kowacce ta tayar mun da hankali zan a jiye so gefe na hukantata karku ce ban gaya muku ba" Teema da Bintu suka hada baki suka ce"Haba My Gwamna namu kayi hakuri babu wani a bu da zai faru tunda muna son mijin mu dole zamu zauna lfy"suka fada suna kallon junansu suna sakin murmushi. Aliyu ya kura musu idanu ya girgiza kai. Masa'udah dai kunya ta cikata magana shiru tayi. Bintu ta ce"Ah amryarmu ba magana" Masa'udah ta ce"Anty ina yini"Bintu ta amsa tana murmushi. Teema ta kauda kai ta tab'e baki , Aliyu yana lura da ita, murmushin gefen baki Aliyu ya saki Babynsa badai kishi ba. Teema ta mike ta ce"To Antyna amaryarmu Allah bamu Alheri bacci na keji sai da safenku"ta fada tana tafiya. Bintu ta ce"Asabu ta gari"ta fada tana mik'ewa tama Masa'udah sallama ta nufi bedroom dinta. Aliyu ya ce da Masa'udah"jeki ki yi shirin kwanci yau kin samu a binda kike so"idanu Masa'udah ta zaro ta mike a tsorace ta nufi bedroom gabanta na faduwa. Aliyu ya girgiza kai ya ce"Yarinya ai baki zaro idanuna ma sai anjima ya fada yana sosa gefen kunnansa yana sakin murmushi, ya mike ya nufi bedroom dinsa saida ya gama shirin kwanciya tsaf ya dauki ledojin kajin har guda uku ya fice daga dakin. Gun Bintu ya fara zuwa ya bata ya mata sallama, ya fito ya nufi part din Teema. Lokacin da yaje tana sallah, ya zauna jiranta a kallah ya kwashe rabin awa amma taki gama sallahr, murmushi Aliyu yay ya dauketa daga abin sallah ya direta saman gado ya cire mata abayar jikinta ya dauko kayan bacci ya saka mata da idanu Teema take binsa har ya gama shiryata ya lallabata tana rungume jikinsa ya bata naman kazar taci babu yadda bai ba da ita taki ci karshe ta saka masa kuka, dole ya barta ya shiga lallashinta yana gaya mata kalamai masu dadi da rikitata da salonsa ya samu tayi bacci tana manne jikinsa. Ajiyar zuciya ya sauke ya kwantar da ita ya janye rigarta ya tsotsi nonota kadan ya saki ya Ja mata rigarta ya lulubeta da blanket ya rankwafa ya mata kiss a goshinta, ya ce"Ina sonki my Noor baiwar Allah"ya fada yana saukowa daga saman bed din ya dauke ledar kajin ya fito dasu ya sauko k'asa ya kai kitchen ya a jiye ya rufe kofofin ya bi ta karamar kofar itama yana shiga ya murza key ya, nufi bangaran Masa'udah. A kwance ya sameta tayi wankanta canza kaya diguwar riga har k'asa ta bacci. Ya kalleta ya ce"Taso kici kazarki"shiru Masa'udah tayi, Aliyu ya matso bakin gadon ya dagota ta zauna ya fita ya dauko plate ya juye kajin mayan a gashe guda biyu da lemuka da su yogourt ya zauna bakin gadon ya beka mata ya ce"a ci a koshi sai a sami my love din da a ke ciwon zuciya a kansa" Masa'udah daman yunwa take ji dan haka bata damu ba da furu cinsa ba ta fara yagar naman kazar tana ci tana hadawa da lemo, saida taci tayi dam tasha yogourt. Aliyu ma yana gefe zaune saman kujera yana cin abinsa yana kallonta yana mamakin yadda taci dayawa, dan ya tuna yau bikinta a kayi maybe bataci komai ba. Kayan Masa'udah ta kwashe takai kitchen ta dawo ta shiga bathroom tayi broch ta fito. Aliyu ya ce"je ki kiyi alwalla" Masa'udah ta ce"Nayi sallah"Aliyu ya ce"Eh je kiyi dai"Bata sake magana ba ta nufi bathroom, ta dauro alwalla ta fito. Aliyu ya jasu sallah raka biyu ta godiyar Allah, ya mata tambayoyi, a kan Addini tsaf ta amsa komai daki-daki. Jallabiyar jikinsa ya cire ya saka kayan bacci ya kalli Masa'udah ya ce"cire Wannan jibgegiyar rigar ki saka k'arama"Masa'udah batayi musu ba ta mike ta dauko rigar bacci k'arama da turare ta shiga bathroom ta saka ta fito tana sunne-sunne kai. Aliyu da ya ke kwance ya kura mata idanu dariya ma ta bashi yadda ta ke lab'ewa, hannu ya d'aga mata ya ce"Oya taho mana yau my love din a ke gudu, zo kiji"Cike da kunya Masa'udah ta karasa gurin Aliyu tana kamshin fitinaniyar humrah da ta shafa. Aliyu ya kamota ya dorata saman gadon yana rike da ita a jikinsa ya beka hannu ya kashe wutar d'akin duhu ya gauraye dakin ya kwantar da ita saman bed din ya rungumeta jikinsa yanda yaji manyan breast dinta suna tokare sa ya shafosu ya ce"Yau kin samu my love sai me kuma...? Masa'udah shiru tayi jikinta yana rawa ta ce"Ka matseni sosai kuma ni bacci na keji"Aliyu ya kara shigar da ita jikinsa ya tallabo kanta yana hura mata isakar bakinsa yana shafo nonota yana lumshe idanunsa dan, bai taba sanin haka albarkatun kirjinta suke ba. A hankali ya dora bakinsa a saman na Masa'udah bakinta ta dantse, Aliyu ya ce"Bude bakin ki a binda kika dade kina so yau Allah ya baki Oya bude na baki hakkin ki" Masa'udah da ta fara tsorata da Aliyu ta bude baki da niyar ta masa magana ya tura bakinsa cikin nata ya kamo harshenta ya fara tsotsa yana mata wani irin kissing cikin nutsuwa da kwarewa. Ya dora hannusa saman boobs dinta yana shsfasu yana tsotsar bakinta yana shaka mata numfashinsa yana mata wani shegen salonsa yana rikirkita, mata jiki. A take Masa'udah giyar dadi ta dauketa ta shiga taya sa kiss din tana jin wani maganadisun dadi na ratsata sai nishi take tana mimmik'ewa, bata tan-tan ce ba taji bakinsa yana tsotsar nipples dinta. Tafi da tayi tafiya, ga baki daya Masa'udah ta susuce sai sambatu take tana mik'a giyar dadi na dukanta. Aliyu hakan da take ya kara ruru masa wutar sha'awa ya shiga nuna mata bata yi ciwon zuciyar banza a kansa ba dan yayi romance sosai da ita kafin ya fara neman hanyar shiga babban gida Masa'udah kuwa ya fitar da ita daga hankali ta sam bata san ina take ba. Sai ji tayi Ana tokara mata abu a gabanta da karfi, a mugun tsorace ta fasa ihu saboda a zabar da ta ratsata tuni ta fara dukansa da yago ta saki kuka tana cewa "Dan Allah kayi hakuri karka tura dika mutuwa zanyi wlh zan zauna dakai a haka ba sai munyi wani abu ba na tuba" Aliyu bai saurari Masa'udah ba sai da ya samu hanyar ya shige daket bayan yaci wuya yana shiga wani sanyin dadin ni'ima ya ratsashi tun daga tafin k'afarsa har tsakiyar kansa, idanu ya lumshe ya safke a jiyar zuciya ya fara kashe arna yana sauke numfashi daki-daki Masa'udah kuwa kuka da ihu da ya kushinsa take tana cewa ya mata rai amma ina Aliyu yayi nisa baya jin kira sai kwasar gara yake. Asuba ta gari..............✍🏻Yar Janafty ce💋 *No Editing🤪* *6/March/2020* Ummu Fareesa ce😘 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣8⃣* ....Tun a cikin daran Aliyu ya tsaftace jikinsa, ya te maka ma Masa'udah tayi wankan tsarki, ya gasata sosai dan taci uwar wuya a gurin Aliyu bai mata ta sauki ba saboda yadda yaji zakwai.😋 Bayan sun gyara kansu ya rungumeta suka kwanta, sai Albarka Aliyu ya ke sama Masa'udah, har lokacin Masa'udah kukan wuyar da tasha ta ke, Aliyu ya wani kanainayeta a jikinsa yana lallashinta, har tayi bacci, shima bai jimaba baccin ya daukesa. *** Washegari a makare Aliyu ya farka lokacin har an gama Sallah Asuba Masa'udah tana manne jikinsa sai rawar sanyi take jikinta zafi rau, sai rawar sanyi take tana manne jikinsa. Aliyu ya janyeta yana mai cike da tausyinta, ya lulluba mata blanket ya sakko daga saman gadon. Wayarsa ya dauka ya kunnata, ya shiga neman number Dr Zubaida yana samu yay dailing number Dr Zubaidar, cikin sa'a ta dauka kiran yana dab da tsinkewa. Sallama tai masa suka gaisa ya ya ce "tai maza tazo gidansa tazo da duk abinda ya dace ai ta san sauran bayanin. Cikin sa'a kuwa a hospital ta kwana ta amasa da "to sukayi sallama ya kashe kiran ya shiga bathroom, ya dauro alwalla ya fito. Ya gabatar da Sallah. Yana idarwa ya mike ya tashi Masa'udah ya dauketa ya kaita tayi alwalla daket ya maidota ya saka mata kaya tayi sallah. Bayan ta gama sallahr nan ta kwanta Aliyun ya dauketa ya dorata saman bed ya lulubeta ya kwanta kusanta yana mata sannu, jikinsa ta shige tana rawar sanyi sai sannu yake mata. Karfe 8:00am Dr Zubaida ta iso Aliyu ya mata iso har d'akin Masa'udah. Ta duba lafiyarta bata barke ba kawai mazane taji sosai😂 maguguna Zubaida ta hada mata tasa Aliyu ya bata tea mai kauri tash tayi mata allurai tayi musu sallama ta tafi. Aliyu ya ci gaba da kulawa da Masa'udah har ta koma bacci tana manne jikinsa, shima bacci ya koma. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Misalin karfe goma Teema ta farka daga bacci tun bayan sallah Asuba da ta koma. Tai wankanta ta shirya tsaf cikin Riga da siket yan kanti milk colour tayi kyau mutika ta fest turare ba tai kwaliya ta saki jelar kitsonta har wucin kafadarta ta saki wayarta taga lokaci yaja karfe goma da kusan rabi , baki ta tab'e ta sakko k'asa. Ta nufi kan dinning. Bintu tana zaune a parlor bayan tayi breakfast dan bata jima da tashi daga bacci ba. Bayan su Aliyu sun tashi a bacci, ya sake ma Masa'udah wanka ya hado mata breakfast ya bata taci yaji jikinta ba zazzabin ya sauka, amma nan take ta koma bacci ya lulubeta ya fice daga dakin ya nufi bedroom dinsa. Aliyu ne ya fito cikin shiri daga bedroom d'insa, wani rantsatsan yadi ne blue colour ya masa masifar kyau. Bintu ta saki baki tana kallonsa dan bata san yaushe ya shiga ba dan bataga ficewarsa ba. Aliyu ya zauna kusanta ya kamo hannunta, yana sakin Murmushi ya ce"Good morning my Bintu ya yarana da ke kanki..? Fuska Bintu ta yamutsa ta ce"Lau muke na turasu gida da fatan ka tashi lfy, ko da ya ke ga zahiri nan sai washe baki kake kamar gonar auduga maza-maza, mutananmu hummm Allah kyauta" ta fada tana fizge hannunta a nashi. Aliyu ya saki murmushi ya dauki zahara yana mata wasa ya mike ya ce"My Bintu Allah ya baki hakuri yaran nawa ne ba a barima nazo naga abina, bari na dubo Zahara"ya fada yana tafiya, da zahara a hannunsa yana mata wasa, ta karamar kofar ya bude ya shiga part din Teema da harara Bintu ta bishi tana jan tsaki. Lokacin da Aliyu yaje Teema ta gama breakfast kenan tayi kwance a parlor ta kunna Tv tana kallon tashar arewa 24 ana maimaicin film din kowa dalin Teema sai kyalkyala dariya take a gurin da daushe ya ke zuba baballe hayatu rashin mutumci. Halima atete kuwa ta maida shi sakare, tana ba baballe hayatu numberta. Sam Teema bataji sallamar Aliyu ba har ya kwantar da Zahara can gefe ya dawo gun Teema. Ya zauna kusanta ya janyota jikinsa ya raugumeta yana sunsunata wani daddadan kamshi yana fita daga jikinta. Teema ta tsayar da dariyar ta zubama Aliyu idanunta tana kallonsa cike da zallar kaunarsa da take gudana a cikin jinin jikinta. Narke masa tayi a jikinsa tana wani mannesa ta shafo fuskarsa ta ce"Mijina ina kwana wlh ban fa san ka shigo ba Allah my chocolate film dinan a kwai dadi sosai" Teema ta karashe maganar tana sakin Murmushi, tana shafa fuskar Aliyun tana sakar masa kiss saman lips dinsa da kumatunsa, da goshinsa ta wani shige masa sai rikitashi ta ke tana murmushi. Aliyu ya rukumkumeta gam, yana sauke ajiyar zuciya ya rasa ma ina zai sakata. Rigarta ya janye ya dukar da kansa yana sakarma cikin kiss yana Lasar cibinta yana cewa"Babyna good morning da fatan baka takurama hasken idaniyata ba, my Noor. Ya d'ago ya ce "My yar babyna wlh naji dadi da naga kina cikin farin ciki jina ke kamar an mun albishir da gidan Aljanna , amma Babyna meyasa naga kina cikin farin ciki bayan jiya baki tare da Haidar dinki umm babyna"ya fada yana tallabo kanta zai had'e bakinsu. Teema tayi yar dariya ta kauda kanta ta masa dukan wasa saman kirjinsa ta kai bakinta saman kunnesa ta tura hannunta sumar kansa, tana shafawa tace"My chocolate to meye na damuwar ai kaima bakaga yadda kake walwalba to Niko wa ya aikeni shiga kunci ai ana tare kawai my Haidar"ta fada tana zura harshenta cikin kunnesa tana lasa cikin wani irin salo. Aliyu mamkin Teema ya ke yau sam babu wannan sangartar da shagwab'a da koke-koke. Sakinsa tayi ta mike tana murmushi ta ce"Wayyo my zaraha sorry inata my Haidar bamu gaisa ba"ta fada tana daukan zahara tana shillata sai kyalkyala dariya take. Aliyu yau fa cike da mamkin Teema yake. Aliyu ya ce"My Noor kinyi breakfast kuwa...? Dariya ma ya bani na kafeshi da idanu ina sakin murmushi na ce"My chocolate nayi mana yau da yunwa na tashi Allah ya kawomun sauki me zai hanani cin abunci"na karashe maganar ina zama kusansa na ce"Au na manta my Haidar, ya kanwata yau an kwana a sabon guri an bar rayuwar gidan iyaye an dawo gidan miji Allah sarki har na tuna shekarar da ka kawoni daga Niger ina kuka iyayye tana yi haka na barosu"Aliyu ya rungumo Teema yana kallon ta ya kamo fuskarta ya ce"Yar Babyna yau kuwa me ya zo garin shekarar da a ka kawoki fa kika ce ke da ko shekara bakiyi ba, my Noor"Dariya na saki cike da kissa na ce"Au a she ban shekara ba my Haidar ayya jikin girma ai na zata nayi yan shekaru uku zuwa hudu...ai caraf naji ya kamemin baki ya fara tsorsa. Cizo na gantsara masa, ba shiri ya saki bakin nawa nayi murmushi na masa gwalo na ce"My Haidar baka ga Zahara a hannuna ba zaka cinye mun bakina" Dariya Aliyu yayi ya ce "Babyna wlh ina sonki dayawa kaunarki ta kamani, zo ki dan danna mun jikina wlh zazzabi nake ji kadan-kadan" Wani shegen kallo Teema ta watsa masa ta saki murmushi ta ce"Tabdijam wlh nima nawa ciwon ya ke my chocolate Allah bazan danna maka ba a Kan me? ni na ma tafi gun Anty naji lafiyarta"ta fada tana mik'ewa. Aliyu ya mike tsaye ya sumgumi Teema daga ita har Zahara sai kyalkyala dariya suke dan zahara a jinta wasane a ke mata. Teema ta ce"Wayyo my chocolate ka saukeni mana zanyi amai fa wayyo my Haidar zan ma luka Allah kuwa"ta fada a shagwab'e. Dariya Aliyu yayi bai sauketa ba sai da ya zo kofar da zasu shiga parlon Bintu ya sauketa. Ta zumburo baki gaba ta fada kirjinsa tana cewa"My Haidar duk ka sakarmun kasala Allah kuwa ni bazan yarda ba"ta fada tana kokowar cizon sa. Dariya ya ke ya riketa Daket, ya samu ya amshe Zahara wacce take bangala dariya. Ya riker zahara ya mates Teema da kofar ya ce"Babyna yi hakuri tsaya bari wahalar mun da kan ki cijeni, to sai ki huce ko"cikin murna Teema ta janye rigar Aliyu ta zubawa kirjinsa idanu, ko ina gashi luf-luf kwance saman kirjinsa hannunta ta dora saman kirjinsa ta shafa ta murza masa kan nipples dinsa ta dora bakinta tana tsotsar nipples d'insa, cikin kwarewa. Aliyu ya lumshe idanunsa ya ce"Wayyo my Noor karki haukatani yarki a hannuna karfa na sauketa ban saniba, my duniyar dadina wlh zanyi missing dinki"sakinsa Teema tayi ta rufe masa rigarsa tana dariya ta kai masa dukan wasa, ta ce"My Haidar akwai tsokana kai mai sabuwar amarya dalla aleda yarinya bugun Addis Ababa"ta fada tana d'aga masa gira tana k'ok'arin bude kofar parlon. Aliyu yau Teema duk ta can za ba rigima ba fushi ba tsiwa duk sai yaji tausayinta. Tana bude kofar ta shige parlon Bintu tabar Aliyu nan tsaye tayi gaba tana masa dariya. Kai Aliyu ya girgiza ya biyo bayanta. Da sallama Teema ta shige ba kowa a parlon Teema ta kurama hanyar bangaran Masa'udah idanu ta tab'e baki ta dauke kanta. Ta shiga kiran Bintu"Antyna kina ina ne wai" Bintu ce ta fito murmushi dauke kan fuskarta, ta ce" my Fatima ykk fatan kin tashi lfy ya karfin jiki...? Teema ta ce"Alhmdllh Anytna ina yarana kuwa ban gansu ba kowa yau fa weekend ne" Teema ta fada tana rungume Bintu. Bintu tayi murmushi ta ce"ai tin safe yau na saka a ka kaisu gidan hajiyarmu kin sa halin Raudat da rawar kai" Teema tayi dariya ta saki Bintu ta zauna saman kujera. Aliyu ya shigo dauke da zahara ya ba Bintu ita yana kallon Teema. tayi masa far da idanu ta kawar da kanta gefe tana magana da Bintu, Bintu ta kalli Aliyu ta bushe da dariya harda rike ciki. Baki ya saki yana kallon ikon Allah bai musu magana ba ya nufi dakin Masa'udah dan ya fito da ita su gaisa, Teema ko kallo bai isheta suka ci gaba da hirasu. Aliyu yana shiga ya iske Masa'udah ta tashi tana tsaye gaban dressing mirror, tashirya cikin doguwar riga shadda pink colour tayi mata kyau sosai ta kashe dauri dan k'ok'ari take yanzu haka zazzabi ne a jikinta ga k'asanta yana mata zafi sosai. Aliyu ya iso gaban dressing mirror tana tsaye tana fasa turare ya rungumeta ta baya suna kallon juna ta madubi ya ce"My wife ya jikinki sannu ko nayi tishi ne..? A shagwab'e Masa'udah ta juyo suna fuskantar juna ta lafe jikinsa ta ce "My love jiya na zata zan mutune wlh abun ba dadi ne da shiba bazan koma ba" ta fada tana shiga jikin Aliyu. Murmushi ya saki ya mata rada a kunnata , ihu Masa'udah ta saki tana makaleshi ta ce"Allah ba haka bane my love kai dinne ba sauki gashi abun Kato" dariya Aliyu yay ya gyara mata daurin dankwalinta ya kama hannunta ya dauko magani ya bata tasha, ya ce"My wife pls kiyi tafiya a anutse karki rika gwalo k"afar ki kinji ki daure Oya muje ki gaida yayunki" Masa'udah ta d'aga kanta, ta daure tana tafiya cikin nutsuwa. A haka suka fito suna fitowa ya saki hannunta ya ce"My wife kin yi k'ok'ari sosai"Murmushi Masa'udah ta saki tana kallonsa. Tun daga nesa Teema ta hangosu ta dauke kanta suna hirasu da Bintu. Sallama Masa'udah tai musu ta zauna kusan Teema. A tare Bintu da Teema suka amsa sallamar. Masa'udah ta ce"Antys dina ina kwananku ya yarana" A tare suka amsa. Teema ta ce"Masa'udah ya gajiyar biki ya kwanan bakunci kuma...? Masa'udah kanta ta sadda k'asa bata ce komai ba tana murmushi. Bintu ta tab'e baki tana shayar da zahara. Aliyu ya ce"To ni zan dan fita na gano yarana an wani fitarmun dasu tinfa safe ai laifin Asama'u ne" Bintu ta ce" My man ai baka saniba suna tare fa, wlh ta bisu"ta fada tana dariya Teema ta ce "Au haba dai ina ruwan ma'u mai yara"Teema ta fada tana murmushi ta mike ta ce"Anty na koma wlh film din hausa nake kallo mai dadi"ta ta fada tana tafiya ta bi kofar da suka biyo da Aliyu. Bintu ta ce"My Zahara ki kalla a nan mana ga kwanwarki Kuyi fira"Banza Teema tayi da Bintu tayi tafiyar ta a zaman bata jiba. Aliyu ya bi Teema da kallo har ta b'ace ma ganinsa. Ya ce musu "To na fita sai na dawo" Masa'udah bata iya magana ba, Bintu ce ta ce"To a dawo lafiya" Aliyu ya kada kai ya fice yana kallon Masa'udah wacce ta ke satar kallonsa , murmushi yay ya fice. Jifa-jifa sukan tab'a hira Bintu da Masa'udah. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Da misalin karfe tara na dare Maheeda tana parlon tana zaune taci uwar kwaliya da kananun kaya suna waya da Teema sai dariya take. Kawai sai ganin Safina tayi ta fado parlor da katuwar sanda kafin Maheeda ta tan-tan ce Safina ta shirga mata sanda tana cewa"Wlh sai naga bayanki shegiya kin amshe mun mijina"Ta d'aga sandar zata kara mata Nuradeen wanda shigowarsa kenan ya amshe sandar ya wanka mata Mari ya ce"Ashe haukan naki ya kai haka Safina ki kuji hukuncina wlh zan aikita abinda kika tsana, bana so wulakanta ki ace saboda nayi aure ne amma yanzu maza jeki gida zan ne meki"a mugun tsorace Safina ta kalleshi tana kuka tace"ka sakeni ko..? Nuradeen bai bi ta kanta ba ya dauke matarsa suka shige cikin bedroom suka rufe kofar. Amma ba sakinta yayi ba yana so ya mata yadda zata dawo dai-dai Safina ihu ta fasa tana cewa'' Narantse da Allah ba ina zani ina son mijina na gyara halina amma wlh bazan tafi ba, ina nan sai ya maidani dakina"Ta fada tana ficewa daga parlon tana kuka wi-wi. Gidan Aliyu haka suka wuni cikin farin ciki ba wanda ya fito da kishinsa Masa'udah tana tare da su Bintu da Teema dan film din da ya kare dawowa tayi , suka ci gaba da hira Masa'udah saida yan uwanta suka zone da kawayanta suka koma bangaranta. Da misalin karfe goma sha daya Aliyu ya nufi part din Teema dan mata sallama ya iske har tayi bacci a bedroom dinsa na bacci ta nade cikin blanket. Ganin tayi bacci ya ki tashinta cikin farin ciki ya hauro saman gadon ya rungumeta ya tofeta da addu'a ya Mata kiss a lips dinta ya sakko ya kara mata gudun Ac ya kashe mata wutar dakin ya fice yana murmushi ya sauko k'asa, ya nufi part din Bintu. Itama ta kwanta, ya mata sallama ya fito dan basar dashi tayi sanin halina yasa bai takura da hira ba ya fito ya nufi bangaran Masa'udah. Itama har tayi shirin kwanciya jikin nata batajin dadi. Bayan ya gama shirin kwanciya ya hauro saman gadon yana kwanciya yaji hucin zafin jikin Masa'udah sauka yay ya dauko magani ya bata tasha ya sakata cikin jikinsa yana yi mata sannu har bacci ya dauketa, shima bai jimaba yay baccin Asuba ta gari. ******** Bayan kwana tara zuwa wanna lokacin Masa'udah ta warke har gwamna yayi tishi nan ma taci wuya a haka dai yana jinyarta har ta warke amma sau biyu ne ya kusance ta a satin su da suka kwashe suna cin amarci amma ba laifi sosai yana tattalinta yana bata kulawa duk bai samin samun isassan lokaci, sai dare suna zuba love sosai dan Masa'udah ba laifi Kam tasan ta Kan namiji, tayi kyau ta murmure ta dan ciko masha Allah a. ranar da zaibar d'akinta ya koma gun Bintu tasha kuka sai da ya lallaba ta da kalamai masu dadi ta saki ranta. Bangaran Bintu ma wannan gamin ta taka rawar gani wajan nunama Aliyu kwazon ta ya ko ji dadin Hakan ya tab'a kuma tasha sambatu ba laifi duk sau daya ya kusanceta colin kwana biyun dan ya sabar musu da hakan. Teema kuwa Alhmdllh taji sauki laulayi kam ya tafi sai abinda ba'a rasa ba ta saki ranta dan rawar kan gwamna da ya ke ma Masa'udah baya gabanta harakar gabanta take tunda yana bata kulawa duk daran duniya sai ya sakata bacci cikin nutsuwa ya ke tafiya. Aliyu yanajin dadin yadda matansa suke zaune lfy Masa'udah ta yada kanta ta dauki karamtar ta tana binsu sau da k'afa komai tare sukeyi ganin batada damuwa. *** Yau Teema ce ta amshe girki sai dauki take rabonta da Aliyu yau kwana tara, sai dai idan yazo mata sai da safe shiko ko dan romance bata yarda suyi. A zaune suke a parlon Bintu misalin karfe goma na dare Teema ta mike ta kalli Bintu da Masa'udah ta ce"Allah bacci na keji mu kwana lafiya sai da safen ku"ta fada tana tafiya Masa'udah ta ce"Anty Fati ko dai inzo mu kwana"Teema dariya tayi bata juyo ba tace" Yes kizo da naji dadi ma"ta fada tana karya kwana ta tafiyar ta. Masa'udah tayi dariya ta ce" Anty Bintu nima na gudu bacci na keji Raudat taho muje mu kwanta"da gudu Rauda tazo, Masa'udah ta kama hannunta ta kalli Aliyu da yake danna laptop suka hada idanu murmushi ta sakar mishi ta d'aga masa gira suka nufi bangaranta. Bintu tana ce mata"Kanwata Asuba ta gari"ta fada tana mik'ewa taje ta kwantar da zahara, Aliyu ya kashe laptop ya bi bayan Bintu ya mata sallama. Bangaran Teema tana zuwa tayi wanka ta shirya kanta tsaf a cikin wata yar mintsilar rigar bacci ta murje jikinta da humrah masu dadin gaske ta sakko k'asa. Tasha fresh milk tayi zaune tana jiran Aliyu. Can ko Aliyu sai da yaje yama kowacce sallama tukun ya nufi part din Teema. A parlor ya iskota tana zaune tana latsa waya, sallamar sa ce ta katse mata game din da ta ke ta mike, da gudu ta nufesa tana d'aga masa hannunta. Ya ko dauketa cak yana juyo da ita yana sunsunata, ta makaleshi tana dariya. Sama ya haye da Teema rungume jikinsa. Suna zuwa ta temaka masa yayi wanka, suka fito ta shiryasa cikin kayan bacci ta fesheshi da turare sai makaleta ya ke ita ko tana rikitashi. Bayan ta gama shiryashi tsaf suka kwanta tana rungume jikinsa kanta saman kirjinsa suna kallon junansu yar karmar yatsar Teema a bakin Aliyu yana tsotsa hannunsa saman cibinta da ya fito yana shafawa, sai lumshe idanu take. A shagwab'e ta ce"My chocolate" kara kusanto fuskarta yay ya birkitata tayi k'asa ya had'e face d'insu ya ce"Na'am My Noor ya baby kiss me"Yana lasar fuskarta har ya had'e bakinsu yana bata hot kiss mai taushi da dadi cikin wani irin salo Aliyu ya fara rikirkita Teema hannunsa ko ina yawo yake a jikinta still bakinsu manne da juna suna tsotsa tamkar sun samu sweet. Saida sukasha yawun juna sosai Aliyu ya cire bakinsa a na Teema ya cire igiyar gaban rigarta breast d'inta suka baiyana dama ba bra jikin Aliyu har rawa ya ke ya ce"My duniyar dadina insha abuna ko...?Teema da ta fara hawa kan Network cikin shagwabarta da kasalalar murya tace"My chocolate kasha mun, inaso k'aik'ayi suke mun" ai kamar jira ya ke ya dora bakin saman breast d'inta ya fara tsotsar nipples dinta yana mulmula dayan yana yana tsotsa yana ciciza nipples din. Lumshe idanu Teema tayi tana nishi tare da safke ajiyar zuciya tana shafa Kan Aliyu tana kara bankaro masa kirjinta tana cewa "Wayyo my Haidar ka tsotsa da kyau" Aliyu kuwa ya daga sai shan sweet ya kema breast dinTeema, ya rikitata ya haukatata sai sambatu take. Tafiya da tayi nisa su duka suka shiga haukata juna ta fannni daban-daban. Suke rikirkita junsu da tsotse-tsotse da tande-tande, har Aliyu yazo shiga babban gida bayan ya karanto Addu'ar saduwa da iyali ya nemi hanyarsa amma daket ya shige sai da Teema ta saki dan ihu kadan. Aliyu tunda ya shige gabaki daya ya dimauce ya gig ice ya kusa ficewa daga hankalinsa giyar dadi ta rika daukarsa a tare suka sauke ajiyar zuciya kafin Aliyu ya fara kai komo kawai sai ya fashe da kuka ya dora hannunsa daya a kai yana kara kankame Teema yana yana haqarta. Itama kukan ta saki ta bude baki zata fara masa sambatu ya rankwafo ya had'e bakinsu cikin gujin kuka, Aliyu ya fara magana ya ce "Wayyo Allahna!! My Noor zan..🤪bazan fada ba Asubata gari😆.............✍🏻Yar janafty ce No Editing😝 *9/March/2020* Ummu Fareesa ce...✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Page 4⃣9⃣* ....Lokaci na gudu yayin da kwana kin mu suke k'ara raguwa amma lokacin muke tsaka da jin dadin rayuwar duniya , ba ma tunanin yadda zamu gyara goben mu Allah ya sa mu dace Ameen. Rayuwa ce mai tsafata da zaman lafiya yake gudana a gidan Aliyu gwamna, matansa sun hada kansu suna zaman lfy da lumana. Masa'udah ta yadda kanta, tana basu girmansu wanda hakan ya janyo shakuwa mai karfi tsakaninsu. Haka ma wajan Aliyu, tana masa ladabi da biyayya, da nuna masa tatali ga iya kwanci a shimfida, wanda hakan ya janyo mata kima da martaba gun Aliyu tace masa my love shima ya ce mata my love dan ta samu gurin sosai a cikin zuciyarsa. Teemah cikinta ya tsufa sosai komai Aliyu yake, mata zama daket tashi daket, tayi ta magiya ya barta taje gida haihuwa yaki, kwana biyun nan cikin fushi take dan tafi son taje gida, haihuwa. Masa'udah ma tana dauke da cikinta har tsawon wata hudu a jikinta Alhmdllh lfy lau take ba ta laulayi, sai dai sex bata isarta ko kusa Aliyu yana k'ok'arin yaga ya gamsar da ita dan yana son cikin sosai ba jikinta kai har mai cikin ma dadi sosai yaji matansa biyu da ciki. Bangaran siyasa ma Aliyu yana kula da hakkin talakawansa da suke kansa birni da kauye, birnin gombe da kauyanta, sai hamdalah Suke da mulkin Aliyu. Suna fadin shekara mai zuwa ma dole Aliyu Muhammad Damba zasu zab'a, a kulum iyayansa alfahari suke da haihuwarsa ko ina Aliyu sai son barka , ga temakon nakasassu shiyasa makiyansa duk ta inda suka bullo Allah ya ke kareshi, basa yin nasara a kansa. *** Misalin karfe goma na safe, Teema ce zaune k'asa saman carpet ta bararaje ta mek'e k'fafunta da katon cikinta , cup a hannunta tana kurbar tea plate din soyayen dankalin da kwai a gabanta tana ci. Aliyu ne ya sauko daga sama, dan ya hanata hawa a k'asa suke kwana yanzu ma akwai abinda yaje dauka, a saman. Gabanta ya zauna a saman carpet din ya amshi cup din ya janyota jikinsa yana bata tea tana sha a baki, ta wani narke a shagwab'e ta ce"My chocolate pls ka barni na tafi gida gun iyayye pls ba dan halina ba na tuba" ta fada tana kwantar da kanta saman kirjinsa tana kuka k'asa-k'asa. Aliyu ya d'ago da kanta ya ce"Oh my God my Noor bari kukan kalli yanda kika kumbura taya zaki iya zuwa Niger a haka, har kije ki haifemun yara a mota, yi hakuri ki haihu daga anyi suna sai mu tafi na kai ki, kiyi wanka yi hakuri Yar Babyna" ya fada yana bata tea din tana sha, tana zuba masa sangarata yana biye mata yana mata tausa dan tana bashi, tausayi yanda cikin ya tsufa taya zata iya tafiya garin sarki a haka. Teema ta ce "My Haidar don Allah ka barni ban san meyasa zuciyata ta fi son na tafi gida insha Allahu lfy zan isa gida ai kaji Dr Zubaida ta ce zan kai kwana uku zuwa biyar, pls my chocolate mijina autan maza mijin mace uku, sarki a gida sarki a waje shugaba mai adalci , a gida da waje Allah dai ya barmana kai, ina sonka Abbun babyna i love u shugaba na my Aliyu wlh sai najima tafiyar har ta fita a raina, gwarzon mijina share muyi zaman mu kawai tunda baka so akulama ka ni da kyau a dada gyara maka ni mu zo mu kwashi sabon shoki , my chocolate kasan me?" Aliyu cikin farin ciki ya mike ya sumgumi Teema yana juyo da ita yana kissing dinta, tana dariya tana cewa"My chocolate wlh zaka saka na haihu lokaci bai ba ka ajiyeni" Aliyu sai da ya gama juyin sa da ita, ya ajiyeta tana maida numfashi ya rungumeta gefe sa ya ce"My yar baby Noor ta Aliyu kin tabbatar zaki iya zuwa wlh na amince ki je amma tare zamu gobe sai na juyo, amma da Dr Zubaida zamu ta zauna tare dake har ki haihu" cikin farin Teema ta rungumesa ta gefe, ta ce"Mijina dan sunkuyo na tsotsa bakin ka" dariya Aliyu yay, ya kama hannunta suka nufi kujera ya zaunar da ita shima ya zauna ya ce"To oya sha abinki" Teema ta kama fuskara Aliyu ta kai bakinta saman nashi ta shiga lasar tsakiyar bakinsa a hankali har ta kamo lallausan harshansa tana tsotsa, tana shafa sumar kansa. Tajima sosai tana shan bakinsa shiko hannuwansa saman kirjinta yana shafar breast dinta. Teema ta zare bakinta a nashi tana maida numfashi ta zumburo baki gaba. Aliyu ya kamota yana murmushi ya ce" To yar Babyna me kuma ya faru?" Teema ta ce "My chocolate na manta ban shayar da kai ba fa". Aliyu ya dauko wayarsa ya shiga neman number Boos , bugo daya ya daga Aliyu ya ce masa a shirya tafiya Niger yanzu nan da awa d'aya a ce sun tafi. Cikin girmamawa ya amsa , bayan shi ya Kira Zubaida yana fada mata zata ko zata nemo mai nagarta wacce zata kula masa da matarsa har ta haihu. Ba bata lokaci Dr Zubaida ta amince dama tana so ta tab'a zuwa Niger ta ganta duk ance yar kauya ce matar. Bayan Aliyu ya gama waya dasu Teema ta manne sa tana murna sai kissing d'insa take , Aliyu ya ce"Babyna muje na taya ki ki kimtsa kayan idan mun isa, can zuwa dare zaki bani mama nasaha abuna yanzu na tambayo ki bashi"Cikin murna Teema ta ce"My Haidar na yarda muje to" murmushi Aliyu yay ya mike ya kamata, a sannu suka haye saman bene domin su shirya kayanta na tafiya. Da misalin karfe 11:00am Aliyu da Teema sun gama shirya kayan tafiya su Nasira da walida, har sun fitar da kayan waje gurin mota. Aliyu yana rike da hannun Teema suka shiga part dinsu Bintu, zaune su biyu ita da Masa'udah, tana ma Bintu tsifa , suka shigo. Bintu ta ce ya dai ko mu tashi ne ta zo"Teema ta saki hannun Aliyu ta karasa gunsu ta zauna kusan Bintu ta ce"Anty ni zan tafi gida, haihuwa" Bintu ta ce" Yanzu my Zahara sai da kika yi abinda zaki tafi ki barmu to shi kenan Allah ya kai ku lfy kice mu shirya zuwa Niger cikin satinan" Masa'udah ta ce"Anty Fati wlh zanyi missing dinki wayyo ko dai muje tare" Aliyu yay yar dariya ya ce "To ku tashi na ganku yanzu zamu tafi" Masa'udah ta saki Kan Bintu ta ce" Antyna tashi Oga na kira" ta fada tana murmushi. Aliyu ya mata harara wasa ya ce "Ke fa" ya fada yana kama hannun Bintu suka nufi bedroom dinta, su Teema suna musu dariya Teema ta ce"My chocolate kar amanta a hanya muke dai" Masa'udah tayi dariya ta ce"Ai kuwa Anty zan rikeshi sai bayan sallah azuhur" Teema ta mata dukan wasa sukayi dariya. Aliyu suna shiga ya rungume Bintu yana watsa mata kalamai masu dadi da sanyaya zuciya ya ce"My Bintu gobe da wuri zan shigo, kimana Addu'ar sauka lfy" Bintu ta manne jikinsa ta ce"Allah ya kaiku lfy ya mai domin kai lfy itama ya sauketa lfy" Aliyu ya ce Amin ki gaishemun da yarana kice, zanyi missing dinsu"Bintu t a masa tana murmushi, ya kamo hannunta suka fito. Ya kamo hannun Masa'udah suka nufi bangaranta su Bintu suna musu dariya. Suna zuwa Masa'udah ta saki kuka ta rungumeshi, Aliyu ya ce"My love yi hakuri kwana d'ayane fa gobe zan dawo, yi shiru karki saka babyna kuka" ya fada yana janta bakin gado, suka zauna ya rungumeta yana lallashinta yana shafa cikinta da ya fito, narkewa tayi a jikinsa yana shafata yana mata kalamai masu dadi har ta saki ranta tana dariya sai da yayi kissing dinta sosai kafin su fito. Suna fitowa Aliyu ya ce"My zahara tashi mu tafi sai mun biya gida kinma su hajiyarmu sallama"gun zahara Aliyu ya nufa, da take yawo sai bin yar ball din wasanta take tafiyar tata bata wani nunaba yanzu ma zata fadi Aliyu yay maza ya dauketa yana shilata, tana bangala dariya tana masa jagwal-gwalon hirata. Ya jima yana mata wasa kafin su fito, yana rike da zahara har gurin motarsu Bintu da Masa'udah sun saka Teema tsakiya suna rike da hannunta. Saida zata shiga mota taji idanunta ya kawo ruwa ta ce"Don Allah a zaman da mukayi daku idan na b'ata muku rai kuyi hakuri ki yafemun" ta fada tana sakin kuka Aliyu ya kamata ya shiga da ita mota ya ce da su Bintu"Ku koma ciki"Bintu ta ce "Mu baki mana komainba, mun yafe miki" Masa'udah ma haka ta fada , Aliyu ya maida su ciki ya shiga mota ya zauna kusan Teema ya janyota jikinsa yana lallashinta. Motocine har guda 6 aka shirya tafiyar dasu Niger tare da matakan tsaronsa haka motocin suka jero bakin get aka bude musu get motocin suka silala waje gabaki dayan layin ya dauko karan jiniyar motocin gwamna sun karde layin. Gidan Malika suka fara zuwa suka musu sallama har Mu'azzam yana tsokanar Teema, basu jimaba suka tafi. Suna tafiya Malika ta kira Abba ta fada masa Fatima da mijinta suna tafe iyayye ta shirya girki mai kyau. Nan take Abba yayi shirin zuwa mirriah domin hado kayan dafuwa. Su Aliyu suna isa gidansu Hajiyarsa sun taras har Abban yana nan, ya musu bayanin komai sosai hajiyar Aliyu taji dadi da yabar Fatima zata gidan iyayanta haihuwa. Suka masu Addu'ar sauka lfy sun dan jima kafin su tafi. Suna fitowa daga gidansu Aliyu bayan sun fita daga cikin gari, direbobi suka dauki doguwar hanya suna driving cikin nutsuwa. Teema tana manne jikin Aliyu suna hira yana manmatsa mata jikinta tana lumshe idanu, har bacci ya dauketa, ya gyara mata kwancin yadda zataji dadi yana shafa katon cikinta sai motsi ya ke Aliyu yana sakin murmushi. Zubaida an kame a bayan mota ta uku ita daya zaune, sai kallon dajin Allah ta ke ranta fari tas zata Niger gashi tasan ba karamin kyauta zata samu ba. 🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟 Tafiya ce suka yi mai nisan gaske sallah kawai take tsayar dasu Teema ta gaji sosai da zaman, Aliyu na manmatsa mata jikinta da k'afadunta shiyasa abin ya zo mata da dan sauki. cikin yarda Allah da amincewarsa ya kawosu garin sarki lafiya misalin karfe takwas na dare suka shigo kauyan garin sarki, murna wajan Teema bata faduwa. Su iyayye anyi ma su Teema girke-girke mai rai da lafiya, an gyara musu bangaran da su Malika suke sauka. Yau kauyan garin sarki kofar gidansu Teema cike da jama'a, an kewaye motocin gwamna sai cewa suke mijin watsime mai Allo yazo kawo watsime haihuwa ba inda suka k'ara shagala sai da su Boos suka fara jido kayan haihuwa wanda komai kayan haihuwar odarsu Aliyu yasa, akayi daga dubai, kursu ana tsaka da kwaso kayan ta iso mijinta ne ya kai mata labari ai kuwa aguje tazo da ita aka jide komai, sai washe baki take ganin harda su buhuhunan shinkafa da katan-katan na macaron , da jarkar mai bakinta yaki rufuwa sai cewa take abu namu zamu rak'ashe. Bayan Aliyu sunyi sallah isha tare dasu Abba yasa Teema ta masa jagora har bedroom an gyara tsaf gadon yasha sabon zane sabo irin dan saudiya ga wani fitinanan kamshi na tashi fanka sai kadawa take sanyi mai dadi. Bayan Aliyu yay wanka Teema, ta shirya shi, cikin Riga da wando na na yadi mai shar-shar suka fito. Bayan sun gama gaisawa, iyayye ta ke cemasa" ya hakuri zama da su Zahara" murmushi Aliyu yay Abba ya ce"Auta tashi kuje ya ci abunci su su bassu suke ko an kaimusu bangaransu" Teema dariya take harda rike ciki ta mike suka nufi massukin Aliyu. Da kanta ta bashi daddan girkin da iyayye tai musu shima ya bata ci tayi dam ta langwab'e jikinsa ta ce"My chocolate bari na tafi muyi hira da iyayye da Abba da kursu" Aliyu ya zura hannunsa cikin rigarta, yana murza nipples d'inta, ya ce"Babyna ni banji duriyar Dr Zubaida ba tana ina...? Teema tai dariya ta ce"My Haidar Dr iyayye ta boyeta bayan tayi wanka taci, abunci ta kunna mata fanka ta mata shimfida tana can dakinta, a kwance tana chart kursu tana wajanta, tana zuba mata surutu". Aliyu yay murmushi ya janye rigar Teema ya ce"My Noor nasha abuna?" Teema ta ce "Eh bari na baka" ta fada tana tallabo kansa ta saka masa nonota d'aya a baki ya ko cafke ya fara tsotsa cikin nutsuwa Teema na shafa kansa tana murmushi tanajin dadin tsotsar. Ya jima sosai yana shan breast dinta sai da ta fara jin zafi ta cire daga bakinsa tana dariya, ta ce"My chocolate kamani na tashi" janyeta daga jikinsa yay ya mikar da ita ya ce" Babyna ni kadai zan kwana wayyo na zama maraya" Teema tayi narai-narai da idanu ta ce" Mijina zan sato jiki na dawo da zaran su iyayye sunyi bacci kaji" dariya Aliyu yay ya kamo hannunta suka fito. Hira sosai Aliyu da su Abba da iyayye sukayi Teema na jikin iyayye tana mata tausa kursu ta fito daga dakin suka gaisa da Aliyu. Sai can dare mijinta ya biyota, suka tafi gida, Aliyu ma zuwa yay ya kwanta ya kira matansa suka sha hira, dan Teema wayo ta masa, tana can manne da iyayye tayi bacci. *** Washegari da misalin karfe goma su Aliyu sukayi shirin komawa gombe ya k'ara jama Dr Zubaida kunne ta kula masa matarsa sosai. Teema cikin kewar mijinta suka rabu harda kuka sai da Aliyu yayi akin lallashi , kafin ya samu ta hakura ta saki ranta suyi sallama ya tafi yasha Addu'a da godiya gurinsu Abba da Hajja Nanu waccetayi ta tsokanarsa. Bayan tafiyar su Teema a ka shiga yawo gari duk inda tayi kallonta ake cike da sha'awa ana mamakin watsime mai Allo ce ta zama haka kamar balarabiya. Su nawalu har gida akazo ma watutu sannu da zuwa hakama lado mai kifi duk sunyi auransu matansu duk da ciki. ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ Washegarin komawar Aliyu Bintu ta bar girki Masa'udah ta kama Aliyu yau ba inda ya fita saboda gajiya sai yama ne ya leka Office daga can ya wuce gidan iyayansa. Masa'udah da kanta ta shiryasa Aliyu daddan girki irin wanda ya ke so ta hada masa fruit na kankana ta masa dambun nama, Bintu sai santi take, dan har suka gama cin abunci dare Aliyu bai shigo ba, yana gidansu suna hira da iyayansa ya Kira Teema sunfi awa guda suna hira take fada masa tana gidan Nanu ita da Dr Zubaida da kursu Nanu ta musu danbun shinkafa da zogale suna ci. Aliyu dadi yaji sosai ya ce tabi asannu da sun gama su koma gida. Sai karfe tara Aliyu ya nufi gidan sa. A parlor ya samesu suna kallon wa'azi a tashar Sunnah Tv, da sallama ya shigo yaran suka tarbe shi da murna sai da ya d'agasu d'aya bayan d'aya. Bintu ta ce"My man wai baka gajiya da daukan yaran nan" Dariya Aliyu yay ya ce"Bana gajiya wlh so nake naga gidan ya cika da yarana, na samu kaamr guda talatin, ace duk ku uku kuka haifamin" Masa'udah tayi dariya tana masa sannu da zuwa. Ajiye Rauda yay ya dauki zahara da ta numfashi tana bangala dariya, ya dauketa yana shilawa ya ce"da Masa'udah" My love rabona da abunci, tun safe fa" mik'ewa tai tana murmushi ta nufi kan dinning ya bi bayanta Bintu na masu dariya ta ce "Zahara zata barka kaci abunci anutse". Masa'udah da kanta ta ba da Aliyu abunci, har ya k'oshi ta bashi fruit ya sha yana sanyi zahara na rungume da babanta sai yakushin sa take tana masa gwalamtunta Masa'udah tana musu dariya. Bayan Aliyu ya gama suka dawo parlo Masa'udah ta tafi bedroom din Aliyu ta hada masa ruwan wanka , ta dawo ta fada masa. Zahara taki ta yarda ya ajiyeta ta fara kuka sai Masa'udah ta mata wayo ta amsheta tana jijigata Aliyu ya tafi yayi wanka. Masa'udah tana jijiga zahara har tayi bacci, ta zauna tana rungume da ita suna hira da Bintu yaran suna can gun game dinsu, Bintu ta korasu su dauki karatu gun Asama'u suka nufa su dauki karatu. Aliyu bayan ya fito ya kunna laptop yana aiki suna hira jifa-jifa da su Bintu. Sai da dare yay sosai kowa ya nemi kwancinsa, bayan Aliyu yaje yama Bintu sallama ya kira Masa'udah bangaransa. Sai da ta shirya kanta cikin kayan bacci ta saka hijabi ta tafi bedroom dinsa. Lokacin Masa'udah ta zo Aliyu yana sallah, hijabin ta cire tayi kwanciyarta. Aliyu sai kusan karfe biyu ya gama sallah ya shirya cikin kayan bacci ya ya hauro saman gadon, ya ce"My love kinyi bacci ne...? Ya fada yana rungumeta. Dariya Masa'udah tai ta ce"Haba my love ta ya zanyi bacci baka kusana" Murmushi Aliyu yay ya shafi cikinta, da ya taso ya ce"Babyna ka ce momy ta mun tausa da fatan dai bata baka wuya ba dan naji girki yayi dadi kar aje an ba Babyna wuya" Masa'udah mak'ale Aliyu tayi tana dariya tana zabura yadda yake shafa mata cikin. Aliyu ya fara rikita mata lisafi da salonsa cikin k'ank'anin lokaci ya birkita ma Masa'udah lisafi ta shiga maida masa martani yadda ya dace sosai suke romance din junansu kafin wani lokaci sun lula duniyar ma'aurata. wani sanyi dadi dukanunsu suke ji tunda Aliyu ya shige gidan dadi ya lumshe idanu yana kai komo yana kiranta"My love tana amsawa cikin guguwar dadin da takeji sai sambatu take zuba masa tana kukan kissa harda shasheka tana k'ara zugashi, haka suka haukacema junansu suna raya sunnah. Asuba ta gari. *** Yau kwanan Teema uku a garin sarki masha Allah tana samun kulawa gurin iyayanta da hajja Nanu kullum sai sun zagaya garin sarki ita da Kursu iyayye ta hanata amma sai cewa tayi Aliyu ya ce ta rika yawo Dr Zubaida kullum sai ta dubata duk inda zasu tana biye dasu, gudun kar nak'uda ta kamata, a yawon dan basu zama iyayye kuwa dadi take Autarta Allah ya kashe ya bata miji nagari mai sonta da kuanarta ga taimakawa yan garin da yake dalilin Fatima. Yau ta kama asabar da misalin karfe biyar na yamma Teema ce zaune a tsakar gidansu, tana cin danwaken alkama sai santi takeyi tanama iyayye surutu, tana cikin magana sai taji wani abu ya soki bayanta sai ta cije baki abin da ya isheta ta ajiye kwanon ta fashema iyayye da kuka, tace"Wlh iyayye yaron cikina yana caka mun wuka fa haba ina dalili tun safe fa yake mun zalumci, nagaji"Iyayye ta ce"Wai Auta lafiyar ki kuwa ta ina dan cikin ki yaga wuka... maganarta ce ta tsaya lokacin da Teema ta fasa ihu ta rike marta tana cewa"Wayyo Allah wlh sai ya fito na shiga, uku" aguje iyayye ta nufi Teema ta riketa ta ce"Na shigesu Zahara karki ma, haihuwa kuka wai ya ma akayi kina nak'uda tun safe ban saniba, gashi Dr sun tafi zinder...dai-dai lokacin Dr Zubaida ta shigo da sallama da ledoji a hannunta, ganin iyayye ta kamata Teema sai matse baki take zufa ta wanka mata fuska ta rike iyayye gam ta ce"Iyayye ni kam ta Allah ta zo dan Allah ku yafe mun kiramin Abba da Aliyu na nemi gafarasu:Zubaida ta iso tana cewa"iyayye wai meke faruwa, haihuwarce"ta fada ta kama Teema sai kallamar shahada take. Zubaida ta kamata suka shiga ciki ta shiga bata temako tana dubata haihuwar ta gabato. Iyayye mayafi a hannu ta fice da gudu ta tafi kiran hajja Nanu ta biya gidan malam shehu aka mata rubutu ta nufi gida lokacin Teema tana dab da haihuwa tana jin jiki ta cema hajja nanu"Hajja dama da zaki haifi Abba haka kikaji...Bakinta, hajja Nanu ta rufe mata. Cikin ikon Allah tare da temakon Dr kan yaro ya fara badowa. Zubaida ta ce"Zahara kiyi nishi kadan" Teema cikin wahaltuwa tayi nishi sai ga kan yaron subuk ya fito Zubaida ta janyota ya idasa fitowa yaro namiji kyakyawa kamar Aliyu yayi kaki ya ajiye a take ya tsala, kuka Hajja nanu ta yanke cibiya amma sai me wata nakudar Teema ta fara Zubaida ta ce"Wlh wani d'an ne"ta fada tana duba Teema bata tan-tan ceba kai ya bado Zubaida ta temaka mata sai ga santaleliyar yarinya ta fado tana tsala kuka. Hajja nanu ta rangada guda, ta ce" kai Masaha Allah" Zubaida ta yanke cibiya ta duba Teema ta k'aru saida ta mata dinki wanda daket da jibin goshi akayi shi Dr ta ce da Hajja a dora ruwan zafi a gyarata. Iyayye murna ta cika mata ciki sai kallon Teema ta ke wacce tayi tsuru-tsuru da idanu tana kallon ikon Allah sai maida numfashi take. Bayan anyi ruwan gumin Hajja nanu ta gyara yaran tsaf gwanin sha'awa an saka musu kayan sanyi, Zubaida ta bude gadon jariran aka kwantar dasu saboda yana da girma. Iyayye da kanta ta gyara Teema sosai, bayan ta gyarata ta dora mata kunun kanwan ta zuba masa madara ta bata tasha daket saboda ciwon cikin da take. Bayan ta Shane hajja Nanu ta sakata gaba saida ta shayar da yaran harda kuka saboda yadda suke tsotsar mata nono zafi Kamar kan zai fadi takeji dan zafi sai hawaye take. ABBA labari yana samun sa ya Kira Aliyu ya fada masa, karkaso kaga murna da a kace Teema ta haifar masa yara biyu mace da namiji ana take ya rika kiran yan da a bokan arziki yana fada musu lokacin suna tare da Masa'udah dan murna rasa me ma zatace tayi. fitowa tayi da gudu ta fadama Bintu nan suka lalace da murana, suna shirya yadda zasu ci bakinsu a garin sarki kowacce ta Kira iyayanta ta fada musu sukuma suka kurayi Aliyu suna masa barka. Aliyu can gidansu ya tafi ya fada musu ya Kira Safffah da marwah ya fada musu sai murna suke zasu Niger sunah. Teema saida tayi kwan uku da haihuwa ta warke ta fara cin abunci saboda ciwon ciki da yake takurata sosai ta ke samun kulawa kullum suna waya da Aliyu itace ta hanashi zuwa tace ya zauna yayi aikin sa, ya bari sai sunah tunda tana samun kulawa ga yaranta cikin koshin lfy. Daket ya yarda sai jibi sunah za suzo, baki dayan family dinsa da matansa. Teema tayi murna sosai Maheeda ma tana tafe duk itama cikin ta ya dan fito. Malika kuwa tun washe garin haihuwa ta iso Mu'azzam sai ana gobe sunah zaizo. Haka kuwa kayi ana sunah saura kwana biyu Aliyu suka iso tare da tawagarsa Teema dadi da murnar ganin su Bintu da Masa'udah su Anty Halima Saffah da Marwah matan su Aminullah kai gaskiya garin sarki ta kwashi jama'a, ba laifi su kursu an samu yadda a keso baki yaki rufuwa. Teema bata samu ganin Aliyu ba sai zuwa dare ai kuwa ansha tsotsar bakin juna har nonon saida ya lasa Teema sai shagwab'e take zuba masa yana lallabata yaji dadin ganin yar macan tayi kama daya da Teema tamkar an tsaga kara har fatar jikinsu iri daya namiji kuwa babu abinda ya bari na Aliyu. Duk inda kuke tunanin sunah na yan biyu masu gata yaran Teema an musu dan kauyan garin sarki cike yake babu masayar tsinke, ko ina jama'a ce shanu biyu aka yanka raguna biyar macan aka saka mata sunan Hibatullahi Namijin Teema ta buga kai da fata tace Aliyu ta ke so, dole Aliyun aka saka hakan ya burge yan uwansa sosai, da shi kansa harama su Bintun sunji dadi sosai Teema fadin irin kyauwun da tayi bata lokacine ita da yaranta Hayyo mai ganga fa yasha liki kam su iyayye yau saida ta rasa inda zata jama'a Maheeda sosai bakin,Teema ya burgeta sai taji inama a kauye ta girma. Alhmdllh haka akayi biki lfy aka gama lafiya su Aliyu sai washe garin sunah suka tafi baki dayansu sai Teema kadainsuka bari harda kukanta Dr Zubaida manta bisu wacce Aliyu ya ce shi kadai yasan alherin da zai mata wanda bazata manta ba har bayan ransa. Malika ko da Maheeda da Mu'azzam sai bayan suna da kwan biyu suka tafi Teema tasha kuka wai su zauna sai ta zubar da ruwa, kafin su koma tare dariya kawai suka.mata suka tafiyarsu. ****** Haka Teema ta ci gaba da wanka tana kula.da yaranta, Aliyu ya turo mata Nasira da Walida suna mata ronon Haidar da Hibatullah itako tana samun kulawa agurin Nanu da iyayye sai gyaran gargajiya Suke mata ciki da waje ta murje tayi kyau tayi yar kibarta saboda tana cin abunci sosai, gata da ruwan nono yaran kullum suna gurinsu Nasira shiyasa take samun lokaci suyi ta shart da Aliyu soyayya ba irin wacce basayi ta waya ita da chocolate d'inta da su Bintu da Masa'udah kullum sai sun gaisa. Haka rayuwa taci gaba har Teema sukayi Arba'in sunyi mul-mul ita da yaranta Teema tasha gyara ta tsumu sai zuba take Aliyu zauwar sa biyu, yana duba yaransa. Teema zinder taje aka mata kunshi da kitso na kice raini na komawa gombe. Teema ta zama tauraruwa cikin taurari yaranta kyakyawa masu farin jini kowa sonsu yake. Su iyayye sun mata fada sosai ta zauna da yan uwanta lafiya tama mijinta biyayya sosai taji nasiyar iyayanta Boos ne yazo daukarsu Da kuka suka rabi da Abba da iyayye da Kursu da hajja Nanu suka tafi suna mata fatan alkhairi iyayye kanta saida tayi kukan rabuwa da yarta da jikokinta. *** Nigeria gombe da misalin karfe tara na dare Teema ce taci uwar kwaliya ta kece raini Hibatullah na kuka ta sunkuya ta dauketa ta ce"Ke yarinya ni fa yau banida lokacin ki lokacin my chocolate ne"ta fada tana dorata kafadarta ta kira Nasira ta dauki Haidar suka nufi part din Bintu ta musu bazata dan basu san ta isoba. Da sallama suka shigo parlon Bintu. Masa'udah ta mike da gudu tana cewa"Anty Bintu wlh anty Fati sun iso, zo kiga yaranmu kyawawa" ta fada tana amasar Hibatullah tana mata wasa Teema ta ce" Nagode ni baki tawa sai ta yarki ko" Dariya Masa'udah tayi Bintu ce ta fito tana murmushi ta ce" Wlh nazata sai can dare zaki iso sannu ya hanya" ta fada tana amsar Haidar a gun Nasira. Zama sukayi suna gaisawa Hibatullah ta tsala kuka Teema ta amsheta tana shayar da ita yaran suka baibayeta suna mata sannu tana amsawa. Aliyu ne ya shigo bakinsa yaki rufuwa ya kuramaTeema idanu wani irin kyau da tayi tayi yar kiba kamar ba itace ta haifi yaran ba. Bintu ta ce" Bakuwarmu ta shi muje dinning mu ciyar dake" dariya Teema tayi tana kallon Aliyu ta daga masa gira ya kashe mata idanu yana mata nuni da ta gama cin abunci ta wuce part dinta kai ta kauda. Kan dinning suka nufa har yaran sukaci suka yi, dam cikin wasa da dariya kowa ka gani cikin farin ciki yake. Basu jima ba da gama lunch Teema ta musu.sai.da safe ta tafi part dinta tana rike da Haidar Nasira Hibatullah. Aliyu a dadafe ya kai karfe goma yama ko wacce sallama ya nufi gun Teema duk sun gano yadda Aliyu ya ke dauki dariya kawai sukayi sukaci gaba da hirasu. Aliyu yana zuwa saida ya shirya kansa cikin.kayan bacci ya nufi dakin Teema ya isko ta shirya cikin wata riga bata maraba da tsirara, tana labe bayan kofa yana shogowa ta mak'aleshi ta baya tana dariya ta ce"Wayyo my chocolate I miss you I love you sonka ya kusa kasheni saboda kewarka, so bakwai ina suma ina farkowa My Haidar rayuwa babu kai wlh bata anfani ta karasa maganar tana sakin kukan sangarata tana cewa" My Haidar goyani naji gumin bayan ka rungumeni ka rarsheni kaji"Aliyu a rikice ya dauketa cak, yana juyo da ita yana sunsunata ya ce"My Noor don Allah bari kukan yi hakuri ba ganiba insha Allah babu a binda zai sake rabamu haba Sahiba mmn Tiwis wlh inason Hibatullah fiye da tunaninki saboda tsayar kamar da kuke da ita yi shirunki bari na goyaki" ya fada yana goyonta yana zagaya tsakiyar dakin sai dariya take tana cewa"dokin malam kayi gudu mana... Aliyu sa da ya gaji ya safke ta, yaje gadon yaransa ya daukesu daya bayan d'aya ya musu Addu'a ya kwantar dasu ya dauki Teema suka zube saman gado Teema ta bude baki zata masa magana ya cafke bakinta yana bata hot kiss, Asuba ra gari wannan budirin naku bazai faduba Alqura'an yau bushashace za'a tafka😂 ********** Rayuwa mai cike da jin dadi take faruwa gidan Aliyu ga soyayya mai tsaf Masa'udah cikinta ya tsufa sosai ta kumbara sosai su Teema sun bar mata Aliyu ya koma wajanta da kwanciya har ta haihu yaran Teema sunyi wayo sosai suna zama sai dai Hibatullah a kwai kuka Teema abin na damunta sosai amma Haidar ba ruwansa ba yada kuka kowa nashine sab'anin Hibatullah bata yarda da kowa sai Teema da babanta da Masa'udah suka dai zasu dauketa a zauna lfy. Masa'udah tun jiya take hospital nak'uda take, amma har yanzu shiru ance lokaci bai ba, da saura Aliyu hankalinsa a tashe yake haka iyayanta da su Bintu. Aliyu suna tsaye da Teema a jikin motar da Aliyu zai shiga Teema ta ce"My Haidar ko a mata aiki a ciro yaron wlh shiyasa na kasa zama hospital tausayi take bani... wayar Aliyu ta katse ma Teema magana. Yana dagawa ya kara a kunne Dr ya ce"Yallabai abinda yafi sauki kazo yanzu k'asa hannu a mata aiki, a fito mata da abin cikinta"A rikice Aliyu ya ce"Ok ganinan yanzu"ya fada yana shiga mota ya ce ma Teema"Baby koma ciki" ya shiga motar direba ya ja suka nufi get. Kai Teema ta d'aga ta shiga ciki ta fara shirin zuwa hospital din dan yadda taga Aliyun hankalinta ya tashi. Aliyu ya zuwa hospital suka shiga Office din Dr ya saka hannu a kan amma Masa'udah aiki. Ya fito ya shiga dakin da Masa'udah take ya rungumeta yana shafa cikinta yana mata Addu'a Allah ya sa ayi aki a sa'a Iyayanta ma Addu'ar suka mata suka fita suna zaune a waje. Aliyu ya kama bakinta ya tsotsa yana shafa kanta yana ma rada a kunne har a ka zo fita da ita sai lokacin ta kallesa tana murmushi, shima murmushi yake mata ya ce"i love u my love Allah yasa ayi a sa'a" Masa'udah zatayi magana ta bashi hannunta ya kamo da sauki ya rike gam idanunsa sun tara kwalla ya ce"My love ina jiranki kinji" kai ta d'aga masa lokitici suka turata suna cewa"Yallabai lokaci na wucewa kayi hakuri har ta fito sai ku zanta dole Aliyu ya saki hannun Masa'udah aka tafi da ita tana waiwayansa tana sakin murmushi, shima yana sakar mata zufa duk ta wanka masa fuska ya rasa ko ta mecece ga faduwar gaba toilet ya nufa da sauri ya dauro alwalla, Bintu ce ta shigo itama alwalla ta daure ta zo tabi Aliyu suna sallah nafila...............✍🏻Yar Janafty ce Ummu Fareesa ce...✍🏻✍🏻✍🏻 *👰🏻MATAR👰🏻* *💖💖GWAMNA💖💖* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ *Written By* Rahma AbdulNasir Yar mutan Niger🤙🏻 *Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *ALHAMDULILLAH ALLAH ABIN GODIYA👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *End* *Page 5️⃣0️⃣* ....Aliyu da Bintu sun jima suna sallah tsawon awa guda, cur, suna nema ma, Masa'udah sauki wajan Ubangiji. Lokacin da Teema ta iso hospital, yayi dai-dai da fitowar doctor, yana neman Aliyu. Falmata da Ibrahim da Teema suka tarbi doctor, Ibrahim ya ce" Doctor ya dai Allah yasa anyi a sa'a" Doctor ya ce" Alhmdllh ina mijinta...? Falmata ta kalli Teema ta ce"Zahara ki shiga suna cikin room din can, ki kirasa" Da gudu Teema ta nufi room din. Ta murda kofar ta shiga , Aliyu yana zaune yana jan casbi. Teema tace" Sannu ku kazo Dr yana kiran ka" Ai da sauri Aliyu ya mike yana kallon Teema ya fice, su Teema suka biyu bayansa. Aliyu yana fitowa Dr ya ce"yallabai muje Kaga yaranka"Aliyu ya ce"Dr uwar yaran fa...? Dr ya ce" Bata farfado ba tukun sai zuwa dare". Aliyu ya safke ajiyar zuciya, gabaki d'aya suka bi Dr a baya. Wani daki suka shiga na Musamma wanda duk yaran da aka ciro su ta hanyar operation , nan suke kawo su, a gyarasu a shiryasu tsaf, kafin iyayan su su farka. Suna shigowa nurse biyu na kula dasu yarane guda uku kyawawa mata biyu namiji daya. Dr ya ce" To ga yaran da aka ciro mata cikin koshin lfy" Aliyu saboda tsabar farin ciki k'asa ya zube ya rike k'afafun Dr ya ce"Allah da gaske yarana ne" ya fada yana kai goshinsa k'asa yana Sujada, ta godiyar Ubangiji. Falmata da Teema da Bintu rigai-rigai sukayi gurin dauko yaran da suka sha kayan sanyi farare harda wula, wacce Bintu ta dauka kamata d'aya da Masa'udah , tamkar an tsaga kara ta wajan Teema kuwa tamkar anyi copy din Hajiyar su, Aliyu sak har farin babu abinda ta bari namijin kuwa wanda Falmata ta dauka, Aliyu sak ba banbanci. Sosai suke cikin murna wannan kyauta da Allah ya basu, Aliyu sai Ibrahim ya kamashi ya mike ya amshi yaran d'aya bayan d'aya ya musu Addu'a yana zubar da hawayen farin ciki kyautar yara uku rana daya. Su hajiyar Aliyu da zuwansu kenan suka ga wannan abun alheri farin, ciki ba'a cewa komai sai kiran yan uwa a ke da abokan arziki, haka ma Aliyu sai bayan sun gama murna Aliyun ya nufi gurin Dr ya nemi a kaishi yaga matarsa Dr ya ce bata farfado ba yanzu bazai bar kowa ya shiga inda take ba, dole suka hakura kuma aka koma Addu'ar Allah ya tashe ta lfy ta ga yaranta. Kafin zuwa bayan sallah isha hospital ta cika dam da jama'a yan uwan su Masa'udah da na Aliyu. Zuwa yanzu da Masa'udah bata farka ba hankalin Aliyu ya fara tashi babu abinda yake son gani sama da Masa'udah. Bangaran iyayanta ma hankalinsu a tashe ya ke duk da Dr ya ce lfy lau zata tashi, yaranta sun fara kuka dole aka kawo madara awaki mai kyau hajiyarsu Aliyu ta basu da kanta suka sha, sukayi dam sai bacci kowane cikinsu yatsarsa abaki, abinda yasa Aliyu yakejin tausayin yaran kenan ya saka su gaba yana kallo haka kawai yakejin faduwar gaba. Wasa-wasa sai Masa'udah bata farka ba har washe garin da aka mata aiki an kwana an yini wlh fadar tashin hankalin family biyu su ke ciki baya faduwa a baki ga yaranta da kuka dole sai Teema da Bintun, suke shayar dasu tunda yaran Teema sunfu ma shan madara akan nono. Aliyu duk ya susu ce ya hana Dr sakat shidai a kaishi ya ga Masa'udah ya mata magana da amincewar Allah zata tashi. To yanzu ma haka ce ta faru Aliyu yana Office Dr yanzu cikin masifa yake fada ya ce" Wlh Dr idan baka kaini naga matata ba yanzu , wlh sai na baka mamaki yau a garinan zan fara rashin adalci a kanka kai wani irin mutum ne, idan mutuwa tayi ka fada mana gaskiya mana" Dr ganin yadda Aliyun ransa ya b'aci ya ce"yallabai muje ka ganta. Haka suka nufi dakin da Masa'udah ta ke. Lokacin da suka shiga sukayi karo da nurse zata kiran doctor, cikin gagawa doctor ya nufi gadon da Masa'udah take ya shiga dubata. Idanu Masa'udah ta bude karaf suka hada idanu da Aliyu, ta saki murmushi da gudu Aliyun ya karasa bakin gadon, ya zauna ya rungumeta ya had'e face d'insu hawaye na fita daga idanunsa , ya ce"My love tun jiya nake jiranki sai yanzu kika tashi sannu wlh rabo na da naci wani abu tun jiya, Allah ya bamu kyautar yara har uku har da mai kamarki bari a kawo miki su ki gansu" ya fada yana d'ago da kansa ya ce"Dr pls aje a zo da yaran mahaifiyarsu ta gansu" Dr baiyi magana ba ya fita. Masa'udah ta shafi fuskar Aliyu ta ce"My love zaka kulamun da yarana sosai, na yarda da Antys Fati da Bintu yarana baza suyi maraici ba my love ina sonka zan barka, amma wlh zan tafi da farin ciki na auri wanda nakeso har na haifa masa yara ba ma daya ba biyu ko...? Aliyu ya ce" My love wai me kike haka ne ina zaki muna tare wlh Allah ina sonki ke macace da tasan darajar mutum tunda muke dake wlh baki tab'a batamun raina ba, wani lokacin har mamaki nake" murmushi ta saki ta damke hannunsa ta ce" My love na baka amanar yarana ka kulasu naji dadin yabon da kamun" da sauri Aliyun ya had'e bakinsu yana kissing dinta sosai Masa'udah ta ke taya shi ta dage sai tsotsar harshansa take tana rike da fuskarsa suna kallon junsu. Shigowar jama'a ce ta saka suka saki juna suna maida numfashi. Su Bintu gunta suka nufa har iyayanta. Murmushi Masa'udah tai tana kallon su daya bayan daya, ta ce"Alhmdllh naji dadin sake ganawa daku don Allah a zaman da mukayi idan na b'ata muku ku yafeni, Papi kaida mummy ku yafemun don Allah" Falmata ta zauna kusanta ta ce" Mu baki mana komai ba, mun yafe miki" Aliyu ya janyo yaran ya runguma mata su. Bintu ta ce" mummy ta shayar dasu ko" Hajiyarsu Aliyu ta ce" Aliyu d'agota ta basu su sha" Zai kamata ta girgiza kai ta rike hannunsa tana murmushi ta ce" My love na baka Amanar yarana kaida su Anty da mummy pls kar bari suyi, rashin uwa pls" gabaki daya kowa yay tsaye kanta hankalinsu a tashe. Aliyu bai damu da mutanan ba ya rungumeta ya kwashi yaran dukansu ya runguma mata, tako rungumesu, gam tana lumshe idanu. Aliyu ya ce" bari na gyaraki su sha nono" Masa'udah batayi musuba Aliyu ya gyarata ya fara shayar da yaran sosai suke shan nono Masa'udah ta daure dan tanajin zafi, amma haka suke hira da jama'a dakin cike yake da jama'a iyayanta hankalinsu a tashe ya ke amma ganin tana hira da mutane hankalinsu ya kwanta. Duka yaran sai da suka sha nono sukayi dam sai da za'a saka mata drip Aliyu ya kwashe yaran ya kwantar dasu kowa kagani farin ciki yake ganin Masa'udah tayi sauki. Aliyu saida yaga tayi bacci cikin nutsuwa tana rike da hannunsa lokacin dakin ba kowa. Ya janye hannunsa ya mata sumba ya nufi gun yaran sai baccin su Suke. Da dare misalin karfe goma Masa'udah jikinta yayi tsanani Dr na tsaye a kanta Aliyu yana rike da ita haka iyayanta tana so tayi magana , ta kasa sai kallon Aliyu take tana murmushi karfin hali, ta fara shakuwa Ibrahim ya ce" Aliyu fada mata kalmar shahada" ya fada kuka na kufce masa yabar dakin da gudu. Cikin kidima Aliyu ya ce"My love meye haka" damkeshi tayi" ganin halin da take ya fada mata kalmar shahada wanda daket ta iya fadi tana kallonsa, tana kai karshe idanunta suka kafe, k'af. Cikin mugun tashin hankali Aliyu ya fada mata yana kiranta" My love meye nufinki amma ba mutuwa kikayi ba" Matata ina sonki" Dr ya dafa Aliyu ya ce" Kayi hakuri shafe mata idanunta" jin abinda ya ce Teema da Bintu suka nufi gurin jikinsu na rawa, ganin da gaske Masa'udah ta mutu bata motsi atare suka saki ihu suka zube k'asa a sume, Dr da gudu ya fita ya kirawo jama'arsu Falmata wacce ta fara fitowa da gudu suka shiga. Lokacin Aliyu ya shafema Masa'udah idanu ya rungumeta yana kuka kamar karamin yaro sam bai san ba ma su Teema sun suma, har an kwashesu an kaisu dakin da za'abasu temakon gafawa. Hajiyar Aliyu ta janye Aliyu daga saman Masa'udah Falmata ma ganin gwara Masa'udah daket ta iya furta "Autarmu kuma yar farko mun yafe miki.... daganan diff ta fadi k'asa sumammiya. Innalillahi wainnahilaihur rajiun. Wallahi duk inda kuke tunanin tashin hankali to family Masa'udah da Aliyu sun shiga mutuwar Masa'udah ta girgiza mutane dayawa zuwa sha binyun dare, mutuwar matar gwamna ta baza birnin gombe da kauyi kanta. Su Bintu sun farfado bandan kuka babu abinda suke. Aliyu idan ka ganshi ya zama kamar zararre abin ba'a cewa komai. Dan iyayanta ba'a maganar tashin hankalin da mutuwar Masa'udah ta sakasu. Washe gari da misalin karfe tara na safe aka kai Masa'udah gidanta na gaskiya wlh fadar irin jama'ar da suka ciki gidan gwamna da na iyayanta abin baya faduwa Aliyu yayi kuka sosai sai ma da za'a sakata makwancinta wlh kusan zaucewe yayi saida Abba ya rikeshi. Kai duk inda zan fada maka abin ya wuce nan dan si Teema ma daket aka Barbara hagar jikinsu aka fice da gawar. Yaranta Teema da Bintu suke shayar dasu basuda aiki sai kuka baci ba sha. A haka har akayi sakar bakwai , amma kullum gidan cike da jama'a su iyayye da Abba da hajja Nanu sun zo kwanansu uku suka koma. Ranar sadakar bakwai aka radawa yara sunah Aliyu ya sakama mai kama da Masa'udah Masa'udah mai kama da mamarmu ya saka mata sonan ta Furairatu ya ce ace mata ummi, sai namijin sunan mahaifin Masa'udah Ibrahim. iyayanta suka koma gida suka roki Aliyu alfaramar a basu yarinya guda Aliyu ya basu ummi dan ya ce bazai iya basu my love ba. Haka sukayi godiya sunji dadi sosai. Sauran biyun daya Teema daya Bintu sunce zasu rike Amana saboda Bintu ta yaye Zahara yaran Teema kuwa renon su na gurin su Nasira kuma sunfi shan madara a kan nono. ******** Haka rayuwar taci gaba har akama Masa'udah sadakar arba'in har yanzu Aliyu bai saki ba, ya zama wani iri kullum yana tare da yaran sunyi mul-mul dasu Masa'udah tsabar kama da uwarta babu abinda ta baro shiyasa Aliyu baya iya hadata da kowa Teema ma tana k'ok'arinta. Ummi ma tayi mul-mul tayi wayo gashi batada kuka Aliyu ya dauki son duniya ya dorama yaran yana kaf-kaf dasu. ******* Kwanci tashi asara mai rai yau har Masa'udah ta shekara a k'asa yaranta sunyi girma suna gudun su ko ina, sunyi mugun shakuwa da Aliyu my love ya ke cewa Masa'udah yarinya akwai kyau ga wayo yaran Teema ta yayesu amma tana shayar da my love har yanzu Aliyu daket Teema da Bintu suka janyosa jikinsu ya dawo dai-dai saboda yadda suke tarai rayarsa da bashi kulawa ga wata irin riritawa da Teema take masa, da salonta na soyayya da shagwab'a idan kaga yaran Teema uku abin gwanin sha'awa bazaka tab'a cewa ba ita ce ta haifi Masa'udah ba dan tafi sonta fiye da Hibbatullah da Haidar. Zab'e ya gabato Aliyu fur yaki ya ce bayaso amma magiyar da jama'ar gombe suke, masa ya fitowa zasu zabeshi daket da sa bakin Bintu da Teema, ya yarda kwana biyu baya samun zama a gari abubuwa sun masa yawa sai a hankali. Cikin ikon Allah Aliyu ya sake cinye zab'en gwamna jama'ar gombe sai murna da farin ciki, baya faduwa. Aliyu sai bayan da aka rantse dashi ya samu nutsuwa abubuwa suma sa yawa. Bangaran Teema bayan ta yaye Masa'udah da ta roki Aliyu ya barta tashiga jami'a amma yaki fur ya ce ta hakura ta kula masa da yaranta dan ya gano Teema shigar cikine da ita amma bata saniba. Teema ba laifi tana temakawa yan uwanta da iyayanta dan yanzu haka ana Gina babbar secondary school a garin sarki da wani tafkeken masallaci da islamiyya wanda Aliyu ne ya dauko nauyin yin komai ya saka sunan Teemah. 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Da misalin karfe goma na dare su Teema suna part din Bintu ita da yaranta suna hira sai gyangyadi take. Bintu ta bushe da dariya ta ce"my zahara aje a kwanta wannan da bacci yazo ko"Teema ta kalli gefen Aliyu da yake waya my love tana saman sa, tana masa jagwal-gwalon gwarancinta yana shafa kanta yana magana. Teema ta ce"My Haidar kaji Anty fa wai ciki gareni" Gira Aliyu ya d'aga mata yana murmushi. Baki Teema ta turo ta ce"Anty wlh bacci nakeji sai da safe ta janye Hibbatullah daga jikinta, ta kama hannunta. Haidar ya rugo daga gurin su Asif yana dagama Teema hannu, daukarsa Teema tayi ta hadasu su biyu ta ce" my love wai kun zo da dady ai nasan baza ki tafi ba" hannu Masa'udah ta d'aga ma Teema. Dariya Teema tayi tace " Haidar sauka na dauki 'yata" ta fada tana ajiye Haidar saman ciyar Aliyu ta dauki my love sai dariya take Teema tayi k'asa da murya tace" My chocolate ina jiranka Allah in ka dade kuka zanyi" ta fada tana d'agowa, ta rike yaranta suka fice, tanacewa"Anty good night" Bintu ta ce" Night. Teema tana zuwa saida ta masu wanka ta shirya su cikin kayan bacci, ta basu madara suka sha dan har yanzu suna sha sai da sukayi bacci ta kwantar dasu ita mata tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci ta sakko k'asa tasha fresh milk tana zaune, ta ga Aliyu ya shigo da sallama. Da gudu Teema ta ruga ta fada jikinsa ta makalkaleshi ta ce"My chocolate ina My Haidar...? Aliyu ya daga cak ya goyata yana dariya ya ce"Bituna ta rikeshi wai tare za su kwana zahara take rigima a barmata kaninta" Teema tayi luf bayan Aliyu ta dora bakinta kunnansa tana tsotsar fatar kunnesa, a haka suka haye saman bene. Bayan ta shirya Aliyu cikin kayan bacci sun kwanta manne da juna yana shafa cikinta ya ce"Babyna ciki fa gyaraki wlh" Teeema ta narke jikinsa tana shafarsa a shagwab'e ta ce"Wlh my chocolate na sani fa yau kwan uku da na sani, har tsawon wata biyu" Aliyu ya ce "Allah yasa ki haife mun yan uku" Teema ta ce"Ameen my Haidar tunda kanaso... bakinta ya kame ya fara bata zazafar sumba, nan take suka haukata junsu da rikita junansu har aka fada haraka. Asubah ta gari. ***** Agurguje Bayan shekaru goma Wanna shekaru da suka shude a bubuwane dayawa sun faru , harda saukar Aliyu kan mulki ya koma gidansa wanda ya so yafi gidan gwamnati kyau da tsari yaran sa duk sun girma sun zama samari muneerat an mata aure, har Rauda Asif da mucotar ko karatu suke amma suna duk an saka musu Rana yanzu sai zahara da Masa'udah da Hibbatullah yan kimanin shekaru sha biyu zahara tana da sha uku da watanin rayuwar gidan Aliyu rayuwace mai cike da tsafta, Teema tanada yara bakwai cif. Bintu tana da takwas dan yan biyu ta haifa, sai auta Mujaheed. Teema kuwa ta sake haihuwar yara biyar bayan yan biyu Hassana da husaina sai Ahmed da halimatu sadiya, da Samha yanzu ma da ciki a jikinta. Teema ta maida garin sarki ya zama ana damawa dashi makaranta ta wadace suga masallatai an gyara kasuwa au iyayye sun zama abin kwance a kauyan garin sarki Teema bata shekara sai ta kwaso yaranta sun zo ta zuba shagwabarta ta koma. Maheeda ma yaranta biyar maza uku mata biyu Safina ta gane gaskiya suna zaune lafiya. Malika ma yanzu yaranta bakwai sosai suka hada kansa da yar uwarta suna, kasuwanci dan Aliyu ya sakarma Noor dinsa kudi dan Teema akwai kyauta da sadaka har yau masu zuwa masar sadaka suna zuwa NEW GRA gidan Aliyu amsar sadaka. Abbansu Aliyu an tsufa zama daket tashi daket Ummi yar Masa'udah tana samun gata da kulawa gun su Falmata idan ka ganta zaka dauka tayi 14 year saboda jin dadin da take samu da kulawa da gata wajan kakaninta na uwa da uba. Babu ranar banza Aliyu sai yaje ya dubo Ummi yarinya kyakyawa itama duk kwana biyu take zuwa ta gaisheda su hajiya ta wuce gidan Aliyu sai dare Aliyu ya kawota da kamshi. Dole Idan kaje gidan Aliyu su Bintu su burge ka, zamane na luma da farin ciki da soyayya kowacce nuna mata yake sarauniyacea gunsa shiyasa suke boye kishin su. *** Da misalin karfe biyar na yamma Rauda na zaune a parlon Teema da tsohon cikinta, tazo gida haihuwa a Abuje take aure muneerat a bauchi cup a hannunta tana shan kunun aya. Teema ce ta fito ta zama babar mace yar kimanin 28 year tayi kiba tayi kyau mul-mul da ita bazaka tab'a cewa ta haifi yara bakwai ba. Itama Teemar cikine a jikinta. Ta kalli Rauda ta ce" Baby ina Samha kalli ta fasamun waya wlh sai na mata duka" My love ta ce"Momy wlh ba ita bace nice" Teema ta ce" My love karya kike nasan kina kare kanwarki ne" Rauda ta ce" Momy wlh Samha ce ta gudu part din Ummah" Teema ficewa tayi, da wayar chaji ta nufi part din Bintu. Tana shigowa parlon sukayi karo da Aliyu zai fito yana rike da hannun Bintu. Sukayi karo da Teema Bintu ta saki Aliyu ta ce"Wlh bazaki shigo ba maganar wayar nake masa zai rama miki akan ki dokarmun yarinya" Aliyu ya riko Teema ya rungumeta yana buga bayanta ya ce"Noor me Samha tayi yi hakuri zan biya ki" Bintu tayi dariya ta ce"Ni na koma ciki yau bazata zoba ai kuma Aliyun dai yau nawane"Ta fada tana ma Teema gwalo. Teema ta narke jikin Aliyu ta ce"My chocolate ka ga Anty ko" Dariya Aliyu yayi , ya ce" Barta sai mun mata satar kwana yau" Bintu ta bushe da dariya ta ce" Ku dai yanzu kuje kuyi na yafe miki nima ina jira da dare " dariya sukayi Teema ta boye kanta a kirjin Aliyu ta ce" My chocolate daukarni muje kamun tausa" cak Aliyu ya dauketa yana rungume da ita suka nufi part dinsa ta kofar baya dan kar Rauda ta gansu, sai kalaman soyayyaya ya ke feso mata yana lasar wuyanta da fuskarta, da duk in da yay karo dashi. Suna zuwa suka zube saman gado yana mata tausa sai lumshe idanu take ta ce"Allah sarki Teema matar gwamna abu kamar shirme ana mun dariya an daukeni mahaukaciya, wai wani gwamna sai auri yar kauye marar aji da ilimi , ashe Allah ya tsara mun rayuwata da kai harda rabon haihuwa yara bakwai ga ciki a fadin likitoci wai yara ukune wayyo ni Watsime mai Allo, matar gwamna. Allah sarki my Masa'udah Allah ya jikanki wlh kullum godiya nake ma Allah daban nuna mata zafin koshina ba, a kanta duk da inayi wlh duk ranar da kake dakinta ko bacci banayi nuna maka nake nayi bacci sai katafi nayi ta kukana, nayi alwalla nayi sallah ina neman sassauci awajan Allah ya cire mun kishi a raina Ashema baiwar Allah ba mai zama bace" ta kai karshan maganar tana fashewa da kuka ta makale jikin Aliyu. Aliyu sai da ya lallashinta, daket ya samu tayi shiru ya ce mata "wannan azumin ma idan sun tafi saudiya ba zasu dawo ba sai an kusa sallah shida Bintu zasu tayi ma Masa'udah Addu'a tunda ita cikinta ya shiga wata shida, ba damar zuwa da ita. Teema ta ce"My chocolate ni imun tausa" ya ce" An gama My duniyar dadina matar sona yar Babina abuncin zuciyata my Noor ina sonki, ina kaunarki" Teema ta kara shigewa jikinsa ta ce" My chocolate ni nafi sonka banaji bana gani a kanka.... bai bari ba ta karasa maganar ba ya ce karya ce"Sahiba nafi sonki Allah kuwa" ya fada yana had'e bakinsu, suka fara kissing din junansu kamar zasu cinye juna su kafin wani lokaci salon ya canza Aliyu ya fara hakarta dan cikin nata ba sauki akwai jaraba shiyasa Bintu ta ce ko da wani lokaci Teema taso Aliyu ya kusanceta ta yafe. Sosai suke zuba sambatu suna fadama juna kalamai suna ihunsu. *To Alhamdulillah* nima A nan zan ajiye alkalamina, Allah yasa akwai abinda wasu zasu anfana aciki su dauki na kirki su zubar da na banza. Ya Allah ka yafemun kura-kuran da suke cikin labari nan na ladan Allah kamu tare da masu karantawa Ma'assalam.👏🏻👏🏻👏🏻 Sai kun jini cikin Happy Ramadan da zan muku mai suna *BANI DA GATA* *gajeran labari* mai ma'ana zai Baku tausayi ya kuma nishadantar daku, ku dai ku biyo ni, salon labarin na musamman ne, sai dai karku manta gajeran labarine , mai k'ayatarwa, insha Allah *soon.* Taku ce Real ladingo Ummu Fareesa😘😘😘